Sashe 33
Ni Da Prince Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Salman yace " amma dai ba inda ke miki ciwo ko?" Tace "nurse tazo d'azu ta dubani tamin dressing." Yace "good, na iso ma, zan d'an shiga gun mai martaba ne" tace "tam a mikamin gaisuwata." Yace "uhmm."
Ya kashe wayar tare da fitowa yai b'angaren mai martaba, yana isa, bafadan ya shiga yamai iso, Ishaq na zaune gun sarki, Sarki ya bada izini.
Salman na shigowa yaga Ishaq, shima Ishaq din kallanshi yake, Salman ya d'auke kai, tare da shiga, yai kasa dakai sannan ya kwashi gaisuwa, ga mamakin Ishaq bayan Sarki ya amsa harda tambayar jikin Salma, cike da mamaki Ishaq ya kalli Sarki, bai kara shan jinin jikinsa ba sai dayaji Sarki yace Ishaq bamu guri zamuyi magana, cikin tsananin mamaki ya amsa sannan yafita, sai kuma yai tunani ko dai fad'a za'amai? to amma in fad'ane ai sarki bazai amsa gaisuwarsa ba, meke faruwa?.
Nace kaika sani............
Salman ya dade sosai, da Sarki sai daya tirkeshi suka ci abinci tare, sannan yamai saida safe ya fito.
Kana ganin fuskarsa zaka gane yana cikin farin ciki, yau ce rana ta farko daya tab'a cin abinci da mahaifinsa, bazai iya tunawa ba ko kila yana yaro, amma shidai a saninsa yau ce ranar farko.
Bangarensa ya shiga da sauri, shi sam bai kula da Farha dake zaune a falo ba, zuciyarshi nakan yasanar ma Beauty abin farin cikin daya same shi, Salma kam, tayi kwalliya da riga iya gwiwa, da d'an wando pencil, ya d'ameta, ta fito daga toilet kenan, jin kamar zatai amai, sai dai taje ta kuma kasa aman, jitai an murd'a kofa ta juya dan tasan Salman ne, ganinshi tai ya shigo da sauri, yana shigowa ya sa hannu ya d'agata yafara juyi da ita, Salma tace "Prince? Wani abun ne yafaru?"
Sauketa yai sannan ya rungumeta yace "Beauty kinsan me?" Ta girgiza kai alamar a'a, yace "yau tare mukaci abinci da Abbana."
Wani sanyayen farinciki ne ya bayyana a fuskarta tace" Prince? Naji dadi sosai"
Shima yace "nima haka beauty."
Farha da kishi ya turnuketa ganin Salman ya wuceta yasa tabuga kofar da karfinta, Salma da Salman suka kalli juna, Salma ta karasa tare da bud'e kofar ta fita.
Farha ta gani hakimce akan kujera, tace " Yayana nake nema" Salma tace "haka b'atan kai kikai ko? Kin manta na hanaki shigomin guri?"
Farha ta d'aga waya ta iira Salman, ya d'aga tace "yayana ina falo fa?" Tai maganar cikin shagwab'a, Salma tai wani murmushi tace wahalace bata isheki.........maganarce ta tsaya a wuya ganin Salman ya fito, cikin mamaki tace "Prince?" Salman ya kalleta sannan ya kalli Farha yace "kinzo?" Ta makama Salma harara sannan tace "tun d'azu nazo fa, ina nan ka wuceni."
Salman ya kalli Salma data cika tai fam, ya kalli Farha yace "muje waje." Tace " to" sannan ta kalli Salma tace "inlaw Sai da safe."
Salma ai kasa magana ma tayi tana kallansu suka fita, bin kofar tai da kallo.......
Mekenan? Abinda ke yawo akanta kenan.
By *Ayusher Mohd*📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
No.5⃣5⃣
Salman suna fita ya kalli Farha yace " gani neman me akemin?" Ta saki wani murmushin kissa cikin shagwaba tace " nemanka kawai nake in ganka, jinake kamar na dade bam ganka ba."
Wani kallo ya mata da ita kanta batasan nameye ba yace " idan bakya garin yazakiyi kenan?" Cikin rashin fahimta tace " bangane ba yayana." Salman yai murmushi shima tare da matsowa kad'an yace "just joking. "
Dariya tasa tace " kai yaya har ka tsoratani." Yace " yanzu dai nagaji, muje in rakaki in dawo inkwanta, bacci nakeji."
Cikin salon shagwaba tace " ba wani yaya so kake dai ka koma gun matarka." Gani tai ya murtuke fuska ya had'e rai sosai yace" in muna magana karki kuskura ki kara sako matata, banasan haka." Farha kam jitai jikinta yai sanyi, a hankali tace "kayi hakuri yayana."
Murmushi taga kuma ya mata, yace "ba haushi naji ba kawai banaso ne."
Tace "to yaya, zan kiyaye."
Nan suka fita ya rakata sai dai bai shiga b'angaren fulani ba yace mata " nizan wuce, sai na ganki gobe." Tace " to yayana. "
Salman ya juya ya taho, itakam tana tsaye tana kallanshi har ya kule, kafin ta shiga gida, waya ta d'aga ta kira mumynta, yanda taji muryar mumyn da alama bacci take ma.
Farha tace "Mumy natasheki ko?" Mumyn tace "ya akaine Farha?" Farha tace cikin rawar murya " Mumy ina tsoro fa?" Tace "tsoron kuma me? Kamar ba 'yata ba? Bansanki da haka ba."
Farha tace " ina tsoron in na auri yaya Salman da kyar insamu soyayyarsa ko wata kulawarsa." Mumyn tace " baya sanki ne?"
Farha ta share kwalla tace" Na kasa gane wa Mumy"
Mumyn tace " indai kinasan abu na dade ina fad'a miki ki tabbatar abin nan yazama naki, rayuwa d'aya ce ba biyu ba, kar kizo kiyi dana sanin abun."
Farha tace " ai abun nan danakeso Mumy dole ne ya zama nawa, ko me mutane zasuce." Mumyn tace "good, ke dama har kina wani tunanin soyayya? Bayan nasan kinsan komai, a yanda nasanki, ina tunanin ba namijin da bazaki iya karkato dakansa ba, amma kike shirin bani kunya?"
Farha ta zauna akan gado tace " mantawa nai mumy, gashi Salman d'in kwarjini gareshi, ina shirya a d'aki zanyi abu, ina fita sai in kasa."
Mumyn tace "to ko kinaso in ma yaya magana? Nasan dai zai duba maganata duk da ba uwa d'aya muke ba, inya duba hallarcin rike mai Salman danai, bazai ki ba" Farha tace " haba mumy ni banaso inje gidan wannan 'yar iskar matar tasa tad'ingamin wani kallo, nafisan in aureshi ta soyayya." Mumyn tace shikenan sai naji good news tafad'a tare da kashe wayar.
Farha tabi wayar da kallo tace " shiyasa nakesanki Mumyna."
Salman kam yana shiga gida Salma ya gani tsaye a inda ya barta, baice mata komai ba kawai hannunta ya kama yai cikin d'aki da ita, suna shiga ya jawota jikinsa yace "Beauty me yasa zaki tsaya a falo bayan kinsan ba lafiya gareki ba."
Salma ta daure tace " ina kaje?" Salman yace " Beauty do you trust me? " tai shiru can d'aga kanta, Salman yace " in har kin yarda dani then please just trust me." Salma ta d'ago ta kalleshi idanunta taf kwalla, tace " I trust you Prince but I don't trust that girl." Salman ya shafo gefen fuskarta sannan ya tsaida hannunsa akan gefen fuskarta, ahankali ta d'ago ta kalleshi idanunta sun cika da kwalla, yace " just trust me, kinji?" D'aga kai tayi alamar eh, nan ya kai bakinshi cikin nata, salon dasuke ma juna yasa suka gangara kan gado, sun shagala sosai da farantama juna rai, hakan yasa nikuma nai waje.
Da safe wajen 10 Salman bayan ya shirya yace itama ta shirya ya ajiyeta a gida, murna agun Salma kamar me, itakanta tanasan zuwa, tana tsakiyar murnarta sai kuna tai kasa da kai, Salman yace ya akai kuma? Ta nunamai inda aka mata d'inki tace " a haka zani?" Salman yace "zasu gani ko?"
Salma tace " banaso su zargi komai, inciwon ya warke na kirasu a waya."
Salman zaiyi magana wayarsa tai k'ara ya d'aga da sauri ganin Asim ne, yad'aga yace "abokina ya?"
Asim ya sanar masa yayi ciko ciko dan haka karfe 5 akwai flight dazai tashi, yai murmushi tare dayin godiya ya kashe wayar.
Salma ta kalleshi tace "wani abu ne?" Yace "is a secret bari inje gun mai martaba in dawo" tace to.
Dasauri ya fita, yai fadar mai martaba, akamai iso ya shiga, sun gaisa cikin sakin fuska kafin Salman yace yanada magana, jin haka yasa Sarki ya bada umarnin abasu guri.
Salman ya d'an matso kusa da Sarki, yace " Abba akan Farha ne." Sarki yace "nikaina inasan inma magana akanta."Salman yace " name?"
Sarki yai shiru can yace " d'azu da safe mahaifinta ya kirani akan wai Farha na sanka, kuma wai saboda kai tazo nan kasar."
Salman ya had'e rai yace" wannan zancensu ne, ni yanzu tunani nake yau zansa a maida ita kasarsu, dan nakula zamanta anan nema yake ya canza mata hali daga good zuwa bad."
Sarki yai shiru can yace " bangane canza hali ba? " Salman yace " wasu suna amfani da ita akaina, nikuma nasan ta duk da she is not kind amma she is not bad." Sarki yace " su waye wad'anan mutanen?" Salman yai kasa dakai yace " Abba abar maganar kawai." Sarki yace " shikenan amma da alama kenan baka san auran?" Salman yace " Abba yarinyarnan kanwata ce, kuma koba haka bama ni bani da tsarin auren nace biyu. "
Sarki yai murmushi yace " da alama d'ana yanzu yana fad'amin abinda ke ransa, naji dadi sosai, amma yanzu yazamuyi da iyayenta?" Salman yai wani murmushi yace " ba wani abun bane ni zan fad'a musu" Sarki yace "good inasan confidence d'innan naka."
Salman yai kasa dakai tare da sosa keya.
Kafin sallar la'asar Salman ya dawo gida, bangaren Fulani yai, tana zaune a kilisarta itada Ishaq, kallansu kawai yai yace Umma ina gaisuwa, Fulani haushi ya kamata, gashi agaban bayinta wannan ai cin fuska ne, Salman d'akin Farha ya wuce tare da knocking, ta bude da sauri dan yasanar da ita zuwanza, a kofa ya tsaya yace " Farha hado kayanki mu fita." Tace " kayana kuma yaya?" Salman yace "eh wani gida zan kaiki." Cikin rashin fahimta tace ina? Salman ya had'e rai yace " in bakyaso mu barshi kawai, nad'auka zakifijin d'ad'in can da nan."
Farha ta riko hannunshi tace "ya hakuri yayana, bari na had'o"
Salman ya jingina da kofa yana jiranta, Ishaq ne ya taho a zuciye, yace " kai Salman wato dan rashin mutunci, umma kama haka?"
Salman ya juya fuska sannan ya kara juyowa da murmushi yace "ahhhhh, dan nace ina gaisuwa?" Yafad'a tare da takawo zuwa gun umma, ya zauna sannan yai murmushi yace " Umma ashe wai haushi kika ji?" Itama ta kakaro yake tace "haba Salman wani haushi kuma?"
Ya kashe wayar tare da fitowa yai b'angaren mai martaba, yana isa, bafadan ya shiga yamai iso, Ishaq na zaune gun sarki, Sarki ya bada izini.
Salman na shigowa yaga Ishaq, shima Ishaq din kallanshi yake, Salman ya d'auke kai, tare da shiga, yai kasa dakai sannan ya kwashi gaisuwa, ga mamakin Ishaq bayan Sarki ya amsa harda tambayar jikin Salma, cike da mamaki Ishaq ya kalli Sarki, bai kara shan jinin jikinsa ba sai dayaji Sarki yace Ishaq bamu guri zamuyi magana, cikin tsananin mamaki ya amsa sannan yafita, sai kuma yai tunani ko dai fad'a za'amai? to amma in fad'ane ai sarki bazai amsa gaisuwarsa ba, meke faruwa?.
Nace kaika sani............
Salman ya dade sosai, da Sarki sai daya tirkeshi suka ci abinci tare, sannan yamai saida safe ya fito.
Kana ganin fuskarsa zaka gane yana cikin farin ciki, yau ce rana ta farko daya tab'a cin abinci da mahaifinsa, bazai iya tunawa ba ko kila yana yaro, amma shidai a saninsa yau ce ranar farko.
Bangarensa ya shiga da sauri, shi sam bai kula da Farha dake zaune a falo ba, zuciyarshi nakan yasanar ma Beauty abin farin cikin daya same shi, Salma kam, tayi kwalliya da riga iya gwiwa, da d'an wando pencil, ya d'ameta, ta fito daga toilet kenan, jin kamar zatai amai, sai dai taje ta kuma kasa aman, jitai an murd'a kofa ta juya dan tasan Salman ne, ganinshi tai ya shigo da sauri, yana shigowa ya sa hannu ya d'agata yafara juyi da ita, Salma tace "Prince? Wani abun ne yafaru?"
Sauketa yai sannan ya rungumeta yace "Beauty kinsan me?" Ta girgiza kai alamar a'a, yace "yau tare mukaci abinci da Abbana."
Wani sanyayen farinciki ne ya bayyana a fuskarta tace" Prince? Naji dadi sosai"
Shima yace "nima haka beauty."
Farha da kishi ya turnuketa ganin Salman ya wuceta yasa tabuga kofar da karfinta, Salma da Salman suka kalli juna, Salma ta karasa tare da bud'e kofar ta fita.
Farha ta gani hakimce akan kujera, tace " Yayana nake nema" Salma tace "haka b'atan kai kikai ko? Kin manta na hanaki shigomin guri?"
Farha ta d'aga waya ta iira Salman, ya d'aga tace "yayana ina falo fa?" Tai maganar cikin shagwab'a, Salma tai wani murmushi tace wahalace bata isheki.........maganarce ta tsaya a wuya ganin Salman ya fito, cikin mamaki tace "Prince?" Salman ya kalleta sannan ya kalli Farha yace "kinzo?" Ta makama Salma harara sannan tace "tun d'azu nazo fa, ina nan ka wuceni."
Salman ya kalli Salma data cika tai fam, ya kalli Farha yace "muje waje." Tace " to" sannan ta kalli Salma tace "inlaw Sai da safe."
Salma ai kasa magana ma tayi tana kallansu suka fita, bin kofar tai da kallo.......
Mekenan? Abinda ke yawo akanta kenan.
By *Ayusher Mohd*📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
No.5⃣5⃣
Salman suna fita ya kalli Farha yace " gani neman me akemin?" Ta saki wani murmushin kissa cikin shagwaba tace " nemanka kawai nake in ganka, jinake kamar na dade bam ganka ba."
Wani kallo ya mata da ita kanta batasan nameye ba yace " idan bakya garin yazakiyi kenan?" Cikin rashin fahimta tace " bangane ba yayana." Salman yai murmushi shima tare da matsowa kad'an yace "just joking. "
Dariya tasa tace " kai yaya har ka tsoratani." Yace " yanzu dai nagaji, muje in rakaki in dawo inkwanta, bacci nakeji."
Cikin salon shagwaba tace " ba wani yaya so kake dai ka koma gun matarka." Gani tai ya murtuke fuska ya had'e rai sosai yace" in muna magana karki kuskura ki kara sako matata, banasan haka." Farha kam jitai jikinta yai sanyi, a hankali tace "kayi hakuri yayana."
Murmushi taga kuma ya mata, yace "ba haushi naji ba kawai banaso ne."
Tace "to yaya, zan kiyaye."
Nan suka fita ya rakata sai dai bai shiga b'angaren fulani ba yace mata " nizan wuce, sai na ganki gobe." Tace " to yayana. "
Salman ya juya ya taho, itakam tana tsaye tana kallanshi har ya kule, kafin ta shiga gida, waya ta d'aga ta kira mumynta, yanda taji muryar mumyn da alama bacci take ma.
Farha tace "Mumy natasheki ko?" Mumyn tace "ya akaine Farha?" Farha tace cikin rawar murya " Mumy ina tsoro fa?" Tace "tsoron kuma me? Kamar ba 'yata ba? Bansanki da haka ba."
Farha tace " ina tsoron in na auri yaya Salman da kyar insamu soyayyarsa ko wata kulawarsa." Mumyn tace " baya sanki ne?"
Farha ta share kwalla tace" Na kasa gane wa Mumy"
Mumyn tace " indai kinasan abu na dade ina fad'a miki ki tabbatar abin nan yazama naki, rayuwa d'aya ce ba biyu ba, kar kizo kiyi dana sanin abun."
Farha tace " ai abun nan danakeso Mumy dole ne ya zama nawa, ko me mutane zasuce." Mumyn tace "good, ke dama har kina wani tunanin soyayya? Bayan nasan kinsan komai, a yanda nasanki, ina tunanin ba namijin da bazaki iya karkato dakansa ba, amma kike shirin bani kunya?"
Farha ta zauna akan gado tace " mantawa nai mumy, gashi Salman d'in kwarjini gareshi, ina shirya a d'aki zanyi abu, ina fita sai in kasa."
Mumyn tace "to ko kinaso in ma yaya magana? Nasan dai zai duba maganata duk da ba uwa d'aya muke ba, inya duba hallarcin rike mai Salman danai, bazai ki ba" Farha tace " haba mumy ni banaso inje gidan wannan 'yar iskar matar tasa tad'ingamin wani kallo, nafisan in aureshi ta soyayya." Mumyn tace shikenan sai naji good news tafad'a tare da kashe wayar.
Farha tabi wayar da kallo tace " shiyasa nakesanki Mumyna."
Salman kam yana shiga gida Salma ya gani tsaye a inda ya barta, baice mata komai ba kawai hannunta ya kama yai cikin d'aki da ita, suna shiga ya jawota jikinsa yace "Beauty me yasa zaki tsaya a falo bayan kinsan ba lafiya gareki ba."
Salma ta daure tace " ina kaje?" Salman yace " Beauty do you trust me? " tai shiru can d'aga kanta, Salman yace " in har kin yarda dani then please just trust me." Salma ta d'ago ta kalleshi idanunta taf kwalla, tace " I trust you Prince but I don't trust that girl." Salman ya shafo gefen fuskarta sannan ya tsaida hannunsa akan gefen fuskarta, ahankali ta d'ago ta kalleshi idanunta sun cika da kwalla, yace " just trust me, kinji?" D'aga kai tayi alamar eh, nan ya kai bakinshi cikin nata, salon dasuke ma juna yasa suka gangara kan gado, sun shagala sosai da farantama juna rai, hakan yasa nikuma nai waje.
Da safe wajen 10 Salman bayan ya shirya yace itama ta shirya ya ajiyeta a gida, murna agun Salma kamar me, itakanta tanasan zuwa, tana tsakiyar murnarta sai kuna tai kasa da kai, Salman yace ya akai kuma? Ta nunamai inda aka mata d'inki tace " a haka zani?" Salman yace "zasu gani ko?"
Salma tace " banaso su zargi komai, inciwon ya warke na kirasu a waya."
Salman zaiyi magana wayarsa tai k'ara ya d'aga da sauri ganin Asim ne, yad'aga yace "abokina ya?"
Asim ya sanar masa yayi ciko ciko dan haka karfe 5 akwai flight dazai tashi, yai murmushi tare dayin godiya ya kashe wayar.
Salma ta kalleshi tace "wani abu ne?" Yace "is a secret bari inje gun mai martaba in dawo" tace to.
Dasauri ya fita, yai fadar mai martaba, akamai iso ya shiga, sun gaisa cikin sakin fuska kafin Salman yace yanada magana, jin haka yasa Sarki ya bada umarnin abasu guri.
Salman ya d'an matso kusa da Sarki, yace " Abba akan Farha ne." Sarki yace "nikaina inasan inma magana akanta."Salman yace " name?"
Sarki yai shiru can yace " d'azu da safe mahaifinta ya kirani akan wai Farha na sanka, kuma wai saboda kai tazo nan kasar."
Salman ya had'e rai yace" wannan zancensu ne, ni yanzu tunani nake yau zansa a maida ita kasarsu, dan nakula zamanta anan nema yake ya canza mata hali daga good zuwa bad."
Sarki yai shiru can yace " bangane canza hali ba? " Salman yace " wasu suna amfani da ita akaina, nikuma nasan ta duk da she is not kind amma she is not bad." Sarki yace " su waye wad'anan mutanen?" Salman yai kasa dakai yace " Abba abar maganar kawai." Sarki yace " shikenan amma da alama kenan baka san auran?" Salman yace " Abba yarinyarnan kanwata ce, kuma koba haka bama ni bani da tsarin auren nace biyu. "
Sarki yai murmushi yace " da alama d'ana yanzu yana fad'amin abinda ke ransa, naji dadi sosai, amma yanzu yazamuyi da iyayenta?" Salman yai wani murmushi yace " ba wani abun bane ni zan fad'a musu" Sarki yace "good inasan confidence d'innan naka."
Salman yai kasa dakai tare da sosa keya.
Kafin sallar la'asar Salman ya dawo gida, bangaren Fulani yai, tana zaune a kilisarta itada Ishaq, kallansu kawai yai yace Umma ina gaisuwa, Fulani haushi ya kamata, gashi agaban bayinta wannan ai cin fuska ne, Salman d'akin Farha ya wuce tare da knocking, ta bude da sauri dan yasanar da ita zuwanza, a kofa ya tsaya yace " Farha hado kayanki mu fita." Tace " kayana kuma yaya?" Salman yace "eh wani gida zan kaiki." Cikin rashin fahimta tace ina? Salman ya had'e rai yace " in bakyaso mu barshi kawai, nad'auka zakifijin d'ad'in can da nan."
Farha ta riko hannunshi tace "ya hakuri yayana, bari na had'o"
Salman ya jingina da kofa yana jiranta, Ishaq ne ya taho a zuciye, yace " kai Salman wato dan rashin mutunci, umma kama haka?"
Salman ya juya fuska sannan ya kara juyowa da murmushi yace "ahhhhh, dan nace ina gaisuwa?" Yafad'a tare da takawo zuwa gun umma, ya zauna sannan yai murmushi yace " Umma ashe wai haushi kika ji?" Itama ta kakaro yake tace "haba Salman wani haushi kuma?"