Sashe 28
Ni Da Prince Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Salma dake zaune tana breakfask ta kalli wayar tare da murmushi, tun daren jiya tasan yazama dole su kwaci kansu a gidan nan, kuma duk tunanin datai abu na farko daya kamata shine salman ya gama skul........
By *AYUSHER MOHD*📚
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.4⃣7⃣
Salma zaune take akan sallayar datai sallar la'asar suna waya da Abba, jitai ana mata knocking da karfi, tanaji tasan basu hanne bane, cikin mamaki tace Abba sai anjima tare da mikewa, ta bude kofar ta fita, farha ce, mamaki ya kamata ta kalleta cikin mamaki tace malama lafiya? Farha ta kalleta cikin gadara tace bake nake nema ba😏 salma tace wa kike nema kenan? Farha tace kinfi kowa sani ai, salma tai murmushi tace kinfi kowa sanin baya gidan ai da alamun yanda kika bugamin kofa, farha tace matsalarki, dama abinda yasa na miki knocking so nake kiban d'ayar number yaya na kira mtn d'inshi ya ki dauka.
Salma takalleta baki bud'e tace ke da wa kike magana tukunna? Farha tace au mu 10 ne agun? Salma tace nakula marin jiya bai isheki ba, farha tai wata shewa tace toko zaki kara? Salma tai tsaki tace sai kuma aka samu matsala banda tym d'inki, ta juya ta koma d'aki tare da datsowa.
Farha tai zauna akan kujera ta tuna magajarsu da fulani, datace ki nunamata bakya tsoronta, sannan bakya kara akan san salman, kishi zaisa ta mareki ko ta miki wani abun, ke kuma duk randa ta miki abu ki tabbatar ab'angarentane dan bayinta su gani, in ta mike sai ki kawo kara guna, nikuma sai insamu sarki infad'amai, dan salman na kulaki ta miki duka, wai soyayya kuke, ni dakaina zanba sarki shawara.
Farha bayan tagama tunani tai tsaki tace yau plan d'in beye ba da alama sai na sake wani shirin, ta mike tai waje.
Salma kam a d'aki tsakiwa tai ta rike kafad'a tace what? Number yaya? Lalai farha tagama rainata, ba shakka sai ta d'au babban mataki akanta.
Salman sai bayan isha'I ya dawo, wasu bayi na biye dashi da ledoji manya guda biyu, a falo suka ajiye suka juya, salman ya d'au ledojin tare dayima salma knocking, da sauri takara shafa hoda tasa turare kad'an ta bude kofar tare da sakin murmushi, salman ya kalleta yai ajiyar zuciya, ta kalli hannunsa sannan ta anshi leda d'aya, yana shiha ciki ya ajiye kayan akasa ya jawota jikinsa ya rungume, ta shafa bayansa tace da alama prince d'ina ya gaji, salman yace kai I miss u beauty, jinai kamar na dade ban ganki ba, tai murmushi tace eh mama ka dad'e mana tunda tun safe ka fita☹ salman ya kara rungumeta yace gaskiya kam, ajiyar zuciya sukai a tare sai kuma suka saki juna sukai dariya duk hakoransu suka fito, salman ya zauna akan gadon yace ahh beauty da alama shiga zuciyata kike kima ganin abinda zanyi, tai murmushi tace au shiga ma nake? Nad'auka da a ciki nake🙄? Salman yasa hannu ya jawota ta zauna akan cinyarsa ya mata kiss a baki yace mantawa nai ashe a ciki kike? Salma tad'an mintsineshi a ciki sai dayai 'yar kara tace ashe? Dariya yai shima yasa hannu a cikinta ta d'auka ramawa zai sai taji ya sa hannunsa a cikinta yana wasa dashi, motsi tafara tana ture hannunshi tace please ka bari, wanna fa wayon chakulkuli ne, dariya sukai so sai suka kwanta akan gadon a rigingine, salman ya mike yace beauty taso yafad'a tare da d'agota, ta mike tana kallanshi yace kaya ma siyo miki, tace haba? Yace jawo ki gani, nan ta jawo ledojin, English wears ne kala kala, riga da wando, riga da siket, riga iya gwiwa ta d'ago d'ayan ledar, duk mii siket ne da kanannan riguna wanda ko ciki basu rufeba, da sauri takalleshi tace naji wancan nawa ne amma wannan fa? Salman yace shima nakine 😉
Ta kalleshi tace wannan? Tafad'a tare da d'aga kayan, salman yace eh kuma yanzu zaki kwada d'aya nagani ba🤔 salma tace naam? Salman yace ina jira, salma ta kalleshi ya had'e rai yaci wani magani, tace prince ai.....katseta yai yace in bazakisaba ki barshi, tace ba haka bane, tafad' a tare da d'aukan d'aya harzatai toilet ta tuna da sauri ta dawo jikin kujera tafara kokarin cirewa, tanayi tana kallan salman, sai dai shi ta kula hankalinsa nakam wayar hannunsa.
A hankali ta zura rigar ta kamata sosai, ga rigar bata gama rufe ciki ba, ta kalli siket din tasan ko cinya bazai gama rufe mata ba, takalli salman sai dai fuskarnan a had'e nan ta shiga sa siket, ya maseta d'am hips d'inta sun fito sosai ta kalleta tace kamar kiristiyana? Abinda batasani ba tunda tafara sa kayan salman ke satar kallanta ta gefe, ta tsaya tunanin kayan, batasan sanda salman ya karaso gunba, kanshin turarensa ne yasa ta d'ago, fizge zanin datad'an rufe yai tare da kallanta, yace Woooooo kai beauty kin ganki kuwa? Salma tad'an harareshi tace inafa zan ganni tunda an maidani kiristiyana😞? Salman yasa hannu sai jitai ya d'agata sama, tace prince? Juyi yai da ita sannan ya direta akan gado salma tai murmushi tace my prince? Salman yace umm, tace I am afraid😞 yace for what? Tai shiru can tace ganinake kamar I am too happy ya rungumeta yace bana fad'a miki ki daina wannan tunanin ba? Tace Allah in ina tare dakai mantawa nake da komai, ina tsoron kar farincikin danake ciki ya yanke, kallanta salman yai sannan ya sa hannu a gefen fuskarya ya shafo bakinta,ahankali yakai bakinshi nata, wani salo yake mata itama nan ta shiga maidamai, kan kace me? Duk sun fita hayacinsu, cikin wata murya salma tace i luv u dear, salman cusa kansa a rigarta a hankalI ya zagu mata siket.......nidai kam daga nan nai waje da d'an littafina, kafin salman ya bugo ni da sanda🚶🏻🚶🏻🚶🏻🚶🏻
Ishaq ne zaune a kam kujera ya had'e rai, fulani ta kalleshi tace haba ishaq nice fa? Ya kalleta cikin ko in kula yace nasani ai, tace to naji kayi hakuri, yace nahakura amma in an kiyaue abu biyu, na d'aya kidaina nuna salman ya fini komai, sannan na biyi duk cikin plan d'inmu kar akuskura a tab'amin salmata dan bazan yarda ba ehe, fulani ta tabe baki a ranta tace Allah ya raba bawa da wahala in banda rashin tunani me zakai da matar kaninka? Kanin ma makiyinka? Ishaq ya kalleta yace ke nake jira umma, tace nayarda zan kiyaye duka, mun shirya ai ko? Yai dariya yace yanzu a ina zamu tashi?
................
Nace a inda kuka tsaya🙄😏aikin kawai
By _*AYUSHER MOHD*_📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.4⃣8⃣
Bayan sunyi wanka, suka sa kayan bacci suka kwanta, salma ta kwanto jikin salman sannan tace dear ya makarantar? Ya shafa kanta yace lafiya, tace kasanfa ba haka nake nufi ba, tafad'a tare da d'agowa ta kalleshi, salman yaja kumatunta kad'an yace beauty kenan, salma ta kalleshi batai magana ba, salman yai ajiyar zuciya, salma takalleshi tace badai bakai rubutu ko d'aya ba? Inbakai rubutu ba nasan kaji amma ko? yace badai haka za'a dinga min kullum ba ana sani a gaba ana tambaya, salma tai matso da fuskarta tace ah to, tun kafin in gano mijina bashi da kokari gwara ya nunamin, ko in dinga ma lesson? Salman yai wata dariya tare da mikewa ya zauna yace what? Baida kokari? Yimin lesson? Beauty nakula baki sani ba amma sanda nai karatu a paris bana wuce position 1 to 5, har nagama secondary na, zakice me? Salma tasa dariya tare da rufe baki, ganin salman na mata wani kallo, yace meke nan?baki yarda ba? In d'auko miki ki ganine😎?
Salma takara dariya tare da toshe baki tace bafa haka nake nufi ba, ya had'e rai yace me kike nufi to? Ta daure tace nayarda dakai wallahi, kaima kasani ai duk abinda kafad'a ina yarda, na kuma sani basai an fad'amin ba, salman ya kalleta yace dariyar to tameye? Tace yanda kakeyi ne yasani dariya, yace kefa kika faro maganar, harda wani zancen lesson, salma ta gyara zama ta juya baya tare da rungume hannayenta a akirji, salman yace mekuma akai? Salma tace please kamaida hankali akan karatunka, salman ya kwanta tare da jawota, yace nidai abar maganarnan a d'auko wata, salma tace shikenan zan d'aura gobe, yai murmumushi tare da kara rungumeta, haka sukai tad'an fira kasa kasa,bacci me dadi ne yad'aukesu.
Yau watan su salman d'aya da dawowa, salma kullum sai ta tunama salman zancen karatu, duk da yana sharewa amma azahiri yanajin dadin yanda ta damu dashi, basa zuwa ko ina, tana gida, tayi sa'a kwana biyu farha ma bata shigo ba, salma najin dadi sosai rayuwarta da salman, wani irin so takema salman da ita kanta batasan yawanshi ba.
Yauma tana zaune ya gama gyara d'akinsu dan ta hana kowa shigar musu turaka, ta gyara tsaf tai wanka ta d'auko riga da wando ta saka tayi kyau sosai, tai kama gashinta ta gefe, kallan gashinta tai a fili tace ya kamata in wanke kaina, waya ta d'auka tama salman text tanaso taje wanke kai, salman na gama karantawa ya kirata, ta d'aga tare da sakin murmushi, salman yace beauty ni zan kaiki amma ko? Tai murmushi dama haka take so, tace naga kai kana makaranta, yace mun gama ai, yafad'a tare da kallan malamin dake koyarwa, salma da mamaki tace da wuri haka? Yace hakan ne wuri? Tace shikenan in ka gama sai muje ko? Yace ganinan, salman na kashe wayar ya d'an bugama najib littafin dake gabanshi, yace shugaban sa ido, kai karatu da kyau ni zani gun matata, najib yace zan fad'a mata malam na aji kake fita😛, salman yace in ka samu dama kenan, yafad'a tare da fita ta kofar baya ko ajikinsa.
By *AYUSHER MOHD*📚
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.4⃣7⃣
Salma zaune take akan sallayar datai sallar la'asar suna waya da Abba, jitai ana mata knocking da karfi, tanaji tasan basu hanne bane, cikin mamaki tace Abba sai anjima tare da mikewa, ta bude kofar ta fita, farha ce, mamaki ya kamata ta kalleta cikin mamaki tace malama lafiya? Farha ta kalleta cikin gadara tace bake nake nema ba😏 salma tace wa kike nema kenan? Farha tace kinfi kowa sani ai, salma tai murmushi tace kinfi kowa sanin baya gidan ai da alamun yanda kika bugamin kofa, farha tace matsalarki, dama abinda yasa na miki knocking so nake kiban d'ayar number yaya na kira mtn d'inshi ya ki dauka.
Salma takalleta baki bud'e tace ke da wa kike magana tukunna? Farha tace au mu 10 ne agun? Salma tace nakula marin jiya bai isheki ba, farha tai wata shewa tace toko zaki kara? Salma tai tsaki tace sai kuma aka samu matsala banda tym d'inki, ta juya ta koma d'aki tare da datsowa.
Farha tai zauna akan kujera ta tuna magajarsu da fulani, datace ki nunamata bakya tsoronta, sannan bakya kara akan san salman, kishi zaisa ta mareki ko ta miki wani abun, ke kuma duk randa ta miki abu ki tabbatar ab'angarentane dan bayinta su gani, in ta mike sai ki kawo kara guna, nikuma sai insamu sarki infad'amai, dan salman na kulaki ta miki duka, wai soyayya kuke, ni dakaina zanba sarki shawara.
Farha bayan tagama tunani tai tsaki tace yau plan d'in beye ba da alama sai na sake wani shirin, ta mike tai waje.
Salma kam a d'aki tsakiwa tai ta rike kafad'a tace what? Number yaya? Lalai farha tagama rainata, ba shakka sai ta d'au babban mataki akanta.
Salman sai bayan isha'I ya dawo, wasu bayi na biye dashi da ledoji manya guda biyu, a falo suka ajiye suka juya, salman ya d'au ledojin tare dayima salma knocking, da sauri takara shafa hoda tasa turare kad'an ta bude kofar tare da sakin murmushi, salman ya kalleta yai ajiyar zuciya, ta kalli hannunsa sannan ta anshi leda d'aya, yana shiha ciki ya ajiye kayan akasa ya jawota jikinsa ya rungume, ta shafa bayansa tace da alama prince d'ina ya gaji, salman yace kai I miss u beauty, jinai kamar na dade ban ganki ba, tai murmushi tace eh mama ka dad'e mana tunda tun safe ka fita☹ salman ya kara rungumeta yace gaskiya kam, ajiyar zuciya sukai a tare sai kuma suka saki juna sukai dariya duk hakoransu suka fito, salman ya zauna akan gadon yace ahh beauty da alama shiga zuciyata kike kima ganin abinda zanyi, tai murmushi tace au shiga ma nake? Nad'auka da a ciki nake🙄? Salman yasa hannu ya jawota ta zauna akan cinyarsa ya mata kiss a baki yace mantawa nai ashe a ciki kike? Salma tad'an mintsineshi a ciki sai dayai 'yar kara tace ashe? Dariya yai shima yasa hannu a cikinta ta d'auka ramawa zai sai taji ya sa hannunsa a cikinta yana wasa dashi, motsi tafara tana ture hannunshi tace please ka bari, wanna fa wayon chakulkuli ne, dariya sukai so sai suka kwanta akan gadon a rigingine, salman ya mike yace beauty taso yafad'a tare da d'agota, ta mike tana kallanshi yace kaya ma siyo miki, tace haba? Yace jawo ki gani, nan ta jawo ledojin, English wears ne kala kala, riga da wando, riga da siket, riga iya gwiwa ta d'ago d'ayan ledar, duk mii siket ne da kanannan riguna wanda ko ciki basu rufeba, da sauri takalleshi tace naji wancan nawa ne amma wannan fa? Salman yace shima nakine 😉
Ta kalleshi tace wannan? Tafad'a tare da d'aga kayan, salman yace eh kuma yanzu zaki kwada d'aya nagani ba🤔 salma tace naam? Salman yace ina jira, salma ta kalleshi ya had'e rai yaci wani magani, tace prince ai.....katseta yai yace in bazakisaba ki barshi, tace ba haka bane, tafad' a tare da d'aukan d'aya harzatai toilet ta tuna da sauri ta dawo jikin kujera tafara kokarin cirewa, tanayi tana kallan salman, sai dai shi ta kula hankalinsa nakam wayar hannunsa.
A hankali ta zura rigar ta kamata sosai, ga rigar bata gama rufe ciki ba, ta kalli siket din tasan ko cinya bazai gama rufe mata ba, takalli salman sai dai fuskarnan a had'e nan ta shiga sa siket, ya maseta d'am hips d'inta sun fito sosai ta kalleta tace kamar kiristiyana? Abinda batasani ba tunda tafara sa kayan salman ke satar kallanta ta gefe, ta tsaya tunanin kayan, batasan sanda salman ya karaso gunba, kanshin turarensa ne yasa ta d'ago, fizge zanin datad'an rufe yai tare da kallanta, yace Woooooo kai beauty kin ganki kuwa? Salma tad'an harareshi tace inafa zan ganni tunda an maidani kiristiyana😞? Salman yasa hannu sai jitai ya d'agata sama, tace prince? Juyi yai da ita sannan ya direta akan gado salma tai murmushi tace my prince? Salman yace umm, tace I am afraid😞 yace for what? Tai shiru can tace ganinake kamar I am too happy ya rungumeta yace bana fad'a miki ki daina wannan tunanin ba? Tace Allah in ina tare dakai mantawa nake da komai, ina tsoron kar farincikin danake ciki ya yanke, kallanta salman yai sannan ya sa hannu a gefen fuskarya ya shafo bakinta,ahankali yakai bakinshi nata, wani salo yake mata itama nan ta shiga maidamai, kan kace me? Duk sun fita hayacinsu, cikin wata murya salma tace i luv u dear, salman cusa kansa a rigarta a hankalI ya zagu mata siket.......nidai kam daga nan nai waje da d'an littafina, kafin salman ya bugo ni da sanda🚶🏻🚶🏻🚶🏻🚶🏻
Ishaq ne zaune a kam kujera ya had'e rai, fulani ta kalleshi tace haba ishaq nice fa? Ya kalleta cikin ko in kula yace nasani ai, tace to naji kayi hakuri, yace nahakura amma in an kiyaue abu biyu, na d'aya kidaina nuna salman ya fini komai, sannan na biyi duk cikin plan d'inmu kar akuskura a tab'amin salmata dan bazan yarda ba ehe, fulani ta tabe baki a ranta tace Allah ya raba bawa da wahala in banda rashin tunani me zakai da matar kaninka? Kanin ma makiyinka? Ishaq ya kalleta yace ke nake jira umma, tace nayarda zan kiyaye duka, mun shirya ai ko? Yai dariya yace yanzu a ina zamu tashi?
................
Nace a inda kuka tsaya🙄😏aikin kawai
By _*AYUSHER MOHD*_📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.4⃣8⃣
Bayan sunyi wanka, suka sa kayan bacci suka kwanta, salma ta kwanto jikin salman sannan tace dear ya makarantar? Ya shafa kanta yace lafiya, tace kasanfa ba haka nake nufi ba, tafad'a tare da d'agowa ta kalleshi, salman yaja kumatunta kad'an yace beauty kenan, salma ta kalleshi batai magana ba, salman yai ajiyar zuciya, salma takalleshi tace badai bakai rubutu ko d'aya ba? Inbakai rubutu ba nasan kaji amma ko? yace badai haka za'a dinga min kullum ba ana sani a gaba ana tambaya, salma tai matso da fuskarta tace ah to, tun kafin in gano mijina bashi da kokari gwara ya nunamin, ko in dinga ma lesson? Salman yai wata dariya tare da mikewa ya zauna yace what? Baida kokari? Yimin lesson? Beauty nakula baki sani ba amma sanda nai karatu a paris bana wuce position 1 to 5, har nagama secondary na, zakice me? Salma tasa dariya tare da rufe baki, ganin salman na mata wani kallo, yace meke nan?baki yarda ba? In d'auko miki ki ganine😎?
Salma takara dariya tare da toshe baki tace bafa haka nake nufi ba, ya had'e rai yace me kike nufi to? Ta daure tace nayarda dakai wallahi, kaima kasani ai duk abinda kafad'a ina yarda, na kuma sani basai an fad'amin ba, salman ya kalleta yace dariyar to tameye? Tace yanda kakeyi ne yasani dariya, yace kefa kika faro maganar, harda wani zancen lesson, salma ta gyara zama ta juya baya tare da rungume hannayenta a akirji, salman yace mekuma akai? Salma tace please kamaida hankali akan karatunka, salman ya kwanta tare da jawota, yace nidai abar maganarnan a d'auko wata, salma tace shikenan zan d'aura gobe, yai murmumushi tare da kara rungumeta, haka sukai tad'an fira kasa kasa,bacci me dadi ne yad'aukesu.
Yau watan su salman d'aya da dawowa, salma kullum sai ta tunama salman zancen karatu, duk da yana sharewa amma azahiri yanajin dadin yanda ta damu dashi, basa zuwa ko ina, tana gida, tayi sa'a kwana biyu farha ma bata shigo ba, salma najin dadi sosai rayuwarta da salman, wani irin so takema salman da ita kanta batasan yawanshi ba.
Yauma tana zaune ya gama gyara d'akinsu dan ta hana kowa shigar musu turaka, ta gyara tsaf tai wanka ta d'auko riga da wando ta saka tayi kyau sosai, tai kama gashinta ta gefe, kallan gashinta tai a fili tace ya kamata in wanke kaina, waya ta d'auka tama salman text tanaso taje wanke kai, salman na gama karantawa ya kirata, ta d'aga tare da sakin murmushi, salman yace beauty ni zan kaiki amma ko? Tai murmushi dama haka take so, tace naga kai kana makaranta, yace mun gama ai, yafad'a tare da kallan malamin dake koyarwa, salma da mamaki tace da wuri haka? Yace hakan ne wuri? Tace shikenan in ka gama sai muje ko? Yace ganinan, salman na kashe wayar ya d'an bugama najib littafin dake gabanshi, yace shugaban sa ido, kai karatu da kyau ni zani gun matata, najib yace zan fad'a mata malam na aji kake fita😛, salman yace in ka samu dama kenan, yafad'a tare da fita ta kofar baya ko ajikinsa.