Sashe 6
️Musayar Ruhi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Tayaya hakan zata yiwu hajiya Kilishi ? hmmm kodama babu wani boyayyan sirri tayaya kike ganin Hamut zai iya jure kallon Hamidat a matsayin matar Hammat ta sirri bayan kinfikowa sanin yadda yake azabar sonta inada tabbacin bazai iya jurewaba me kike tunani idan lamarin ya bayyana bayan wani lokaci mai jama'ata zasu d'aukeni karfa kimanta cewa ni Sarki ne ko yaya baikamata asameni dawata 'barakaba sannan kisan wani abu idan har muka amince dahaka tofa babu shakka wata lalurarce zatakama Hamut badda wadda yake ciki yanzu sannan a qarshe kisani Hanan batadace da Hamut ba idan kikayi duba da wannan sirrin wannan lamarin bazai ta'ba yiwuwaba kibarni da Hamut nasan maizanyi shikuma Hammat dama baso yakeyiba Hanan kuma nanda 1 week zata tafi Skul itada Ansar lokaci d'aya zasutafi amma kowa waje daban Ansar Saudiyya zashi sabida hakan yake ra'ayi itakuma Hanan batada za'bi shine naza'bar mata dakaina ita Turkiya zata dan haka kufarayin duk wani shirye shirye "
Daga haka yabar parlour binshi da kallon Ammi tayi tsayin lokaci tana zaune sannan tamiqe takoma part d'in ta tana shiga tasanar dasu Hanan maganar tafiya Skul sosai kowa yayi murna cikin farinciki Hanan tace
" To Ammi amma maiyasa ba'a had'amu waje d'aya ba ni Turkiya shikuma Saudiyya ? zamufijin dad'i idan waje d'aya muke "
Murmushi Ammi tayi tace " to anki had'aku d'in salon kuji dad'in yin shiririta ko kamar yadda kukeyi nan dubi Ansar yaci ace tuni yarigaki tafiya Skul amma sabida shiririta yatsaya wai shi dole seya jiraki kinga kenan idan aka had'aku shiririta zakuyi " Ammi nagama fad'in haka tanufi bedroom dede lokacin Hammat yashigo ganin shi yasa Hanan saurin juyawa dakatar da ita yayi dafad'in " zonan Hanan " jiki babu kuzari tajuyo tanufoshi zama yayi kafin ta'iso gareshi yace
" Had'omin abinci kuma saura kiyimin shirme " babu musu tanufi kitchen abinci kala kala tahad'o mishi dan tasan halin shi kafin yazauna yaci abinci dawuya amma idan yazauna yanaci sosai bakamar Hamut ba dabayason cin abinci mai nauyi cikin natsuwa ta'aje komi agabanshi sannan tashiga bubbud'e mishi cikin sanyin murya tace " wanne zakaci yaya " dubanta yayi fuska tamke yace " yau kuma wata sabuwar fitsararce kikazomin da ita ? zakizubamin abinci ko senayi ball dake ? "
Cikin rawar jiki tashiga yin abinda yace faracin abincin yayi cikin yanayi kamar bayaso tsayin lokaci sannan yagama har yakammala cin abincin Hanan tana gefanshi kamar kodayaushe har seyagama sannan takwashe kayan yauma haka bayan takwashe kayan tanufi kitchen Ansar yadubeshi cikin d'anjin shakka yace
" Yaya Hammat nanda 1 week zamutafi Skul nida Hanan ni Saudiyya itakuma Turkiya sake tamke fuska yayi sosai yamiqe cikin sauri yanufi bedroom d'in Ammi shiko Ansar duban Hanan yayi yace " zuwa rana irin tayau zamuga wanda yaya Hammat zai dingayima zalinci " batare da Hanan tace komiba tanufi bedroom Hammat yana shiga Ammi tadubeshi tun kafin yayi magana tace
" To uban masifa maikuma yafaru ? " sake tamke fuska yayi yafesar da iska daga bakinshi sannan yace " Amma Ammi baikamata nasan lokacin tafiyar yaran nan Skul ba sede naji lokaci d'aya kuma asama gaskiya hakan baiyimin dad'i ba "
Sosai Ammi take kallonshi cikin mamaki kafin tace " to ay banice zakayima wannan tambayar ba mahaifinku zakayima tunda shine yashirya komi nima sede naji yace nan da 1 week zasutafi kuma ayni banga dalilin wannan tuhumar takaba tunda kamar kaga hanjin cikin su kakeji " jin haka yasa Hammat fita rai 'bace binshi da kallo Ammi tayi afili tace " ikon Allah wannan hali naka Husain Allah yacanzamaka shi "
Cikin tsananin damuwa Hamut yayi sallama cikin part d'in Sarki Jabir gaidashi yayi cikin girmamawa sannan yazauna dubanshi Sarki Jabir yayi sosai yaji zuciyar shi babu dad'i sabida yadda yaga Hamut d'in yayi muguwar rama kamar wanda yad'auki lokaci mai tsayi yana jinya ajiyar zuciya Sarki Jabir yasauke sannan yace
" Hamut dukda naga bakadawata lafiya amma hakanan zakayi haquri kajagoranceni wajan wani mihimmin taro wanda za'ayi a Jodan nanda kwanaki 3 zakatafi amma taron zai d'auki kusan 2 weeks anayin shi bayan angama inaso kazauna acan kahuta kaji idan matar ka zata'iya binka sekutafi tare idan kuma tace a a shikenan bazamu matsamataba amma tafiya da'ita zaifi kodan maganin wannan matsalar banzar al'adar zanturamaka doctor wanda zaid'inga dubaka acan nasan zakaji dad'in zama a can Hassan kasani damuwarka tamkar damuwarmuce idan kasakadamuwa cikin zuciyar ka tamkar muma kajefamu cikin damuwarne kad'auka wannan wata jaraftace daga Allah kuma Allah bayajefama bawanshi wata jarafta face se bawan yazama yanada imani idan har kayi imani tofa dele se Allah yajarafceka yagani zaka'iya cinye wannan jarabawar Hassan nasanka akwai haquri dan Allah kaqara akan wanda nasanka dashi ka'aje wannan shawarar da zuciyar ka take rayamaka akan wai Husain yayi auran sirri da matarka Hamidat wannan babu hanyar billewa acikinta kacigaba dayin haquri watarana se labari tashi kaje Allah yayi maka albarka "
Sosai Hamut yaji jikinshi yayi sanyi zuciyar shi tasake karyewa cikin rashinjin karfin jiki yamiqe yafita kai tsaye part d'in shi yanufa yana shiga idanunshi suka sauka kan Hamidat kauda kanshi yayi yanufi bedroom muryar Hamidat tadakatar dashi dafad'in
" My D ina buqatar shan iska koda nasamu sauqin abinda ke damun jikina " rumtse idonshi yayi cikin jin zafin furucinta yace " kina'iya fita sannan inaso kishirya nanda kwanaki 3 zamutafi Jordan Maimartaba yaturani zan wakilceshi wajan wani taro " tsaki Hamidat taja tace " hmmmm nikam badan Maimartaba bane yace muje danace kaje kai d'aya kawai sabida koda nabika bansan wace irin rayuwa zamuyi dakaiba matsayin mata ko qanwa amma zanbika sede inaso daga yau nazama tamkar qanwa ceni agareka ba mata ba sabida bazaka iya bani abinda miji zaibama mataba qanwa kuwa kaga babu wannan lamarin kwata kwata ammafa idan maganata tayimaka zafi kayi haquri yaya Hamut nide nasan gaskiya nafad'a dazaran mundawo yazama dole kasamu mafita kasan wannan "
Tana gama fad'ar haka tamiqe tabar part d'in sosai Hamut yaji wani irin zafi cikin zuciyar shi baisan sanda yaji wasu irin zafafan hawaye masu quna suna sauka saman kyakkyawan kumatun shi ba daqyar ya'iya d'aga qafarshi yanufi bedroom cikin kuncin zuciya
Washe gari misalin 10:am Hammat yashiga part d'in Maimartaba duban hajiya hajara yayi dake gefan Sarki Jabir yatamke fuska sosai yace " ina buqatar zanyi magana da mahaifina kuma banabuqatar kowa " cikin sauri Hajiya hajara tamiqe tafita daga part d'in duban shi Sarki Jabir yayi yace
" Wai kai Hammat yaushe zakabar wannan halin ne ? kasani duk matar datake matsayin matata tofa tamkar uwace agareka dan haka yazama dole kabama kowace mace girmanta " sake tamke fuska yayi sosai yace " gaskiya de Dad kayi haquri ammafa ni babu wata mace dazan dauka kamar uwa dama nazone nasanar daku anturani Egypt janje wani ayki kuma gaskiya zanjima zuwa gobe zan tafi " duban shi Sarki Jabir yayi sosai yace " Allah yabada sa'a amma inaso kasani dazaran kadawo yazama dole kayi aure " saurin kallon shi Hammat yayi yace " amma dad ......" dakatar dashi Sarki Jabir yayi yace " nagamayin magana " daga haka yafita zuwa fada
Marmyn Zarah ce 👌🏻
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*Page 13 & 14*
*_Assalama alaikum inayima kowa barka da Sallah Allah ya'amshi ibadummu amin Allah kuma yamai maita mana fatan alkairi gakowa_*
*R* ai 'bace Hammat yafito cikin 'bacin rai yace " tobasenadawoba sannan har za'a matsamin akan nayi aure alokacin daban shiryaba ina nikam inama tunanin anya anma haifi yarinyar dazan aura ? " garasawa yayi part d'in Ammi dan sanar da ita Hajiya hajara cikin sauri tashiga part d'in Hajiya mariya tana shiga tadubeta ganin Haisam a zaune yasa tace " Hajiya mariya inaso muyi magana " jin haka yasa Hajiya mariya saurin tashi suka nufi cikin bedroom binsu da kollo Haisam yayi cikin zuciyar shi yace " Allah yasa kugane abinda kukeyi badede bane " daga haka yamiqe yabar part d'in suna shiga Hajiya hajara tace
" Hmmmm Hajiya mariya yau naji abinda kunnuwana suketasonji wato Maimartaba yau yayima Hammat maganar aure zaiyi tafiya ayanzu yana dawowa yace dole yayi aure kinga kenan lokaci yayi da Kumsat itama zatayi aure dan kam senayi duk yadda zanyi wajan ganin Hammat ya auri Kumsar yazama dole nayi shirin komi kafin dawowar shi " murmushi Hajiya mariya tayi had'i tafa hannu tace " yazama dole kiyi shiri ko yazama dole nayi shiri ay atunanina Hammat da Amina yadace sbaida idan kika lura ay ......"
" Dakata Hajiya mariya bangane abinda kikeson kiyiba tayaya kinsan tuni nikeda wannan burin shine kema zakizomin dawata banzar magana idan kema so kikeyi Amina ta auri jinin saurauta to ay ga Ansar nan gakuma Fadil baseki za'bi d'aya daga cikinsu ba ? Murmushi Hajiya mariya tasakeyi tace
" Ina idan kinaganin sunfi Hammat riba toke maiye zai hana kiyi hakan kumama idan banda abinki ay Amina duk tagirmesu tayaya kike ganin hakan zai yiwu karki manta kowafa yanadanashi burin ni aganina baikamata wani yaji kanmuba kowa ya'iya allonshi ay seyawanke karki manta koda nice nasamu bazan manta da abokiyar makircinaba hakama kema ina zaton haka to kar wannan yasa wasu suji kanmu "
Wani shi'umin murmushi Hajiya hajara tayi tace " hakane iya ruwa fidda Kai amma nasan tabbas nikeda nasara dukda cewa babbar matsala ta shine Mama sabida tananan akan wannan al'adartasu wadda basa auran wani bare se jinin saurauta muma dayaya tabari aka auromu " murmushi Hajiya mariya tasaki irin namugunta tace " hmmm ay kinga wannan tsohuwar yakamata museta mata hanyafa idan mukabarta tofa Allah babu abinda zamusamu cikin masarautar nan " wata 'yar qaramar shewa Hajiya hajara tayi tace" barta ankusa zuwa dede lokacin dazamu qaramata gudu zuwa lahira " haka sukacigaba da tattauna mugun nufinsu
Daga haka yabar parlour binshi da kallon Ammi tayi tsayin lokaci tana zaune sannan tamiqe takoma part d'in ta tana shiga tasanar dasu Hanan maganar tafiya Skul sosai kowa yayi murna cikin farinciki Hanan tace
" To Ammi amma maiyasa ba'a had'amu waje d'aya ba ni Turkiya shikuma Saudiyya ? zamufijin dad'i idan waje d'aya muke "
Murmushi Ammi tayi tace " to anki had'aku d'in salon kuji dad'in yin shiririta ko kamar yadda kukeyi nan dubi Ansar yaci ace tuni yarigaki tafiya Skul amma sabida shiririta yatsaya wai shi dole seya jiraki kinga kenan idan aka had'aku shiririta zakuyi " Ammi nagama fad'in haka tanufi bedroom dede lokacin Hammat yashigo ganin shi yasa Hanan saurin juyawa dakatar da ita yayi dafad'in " zonan Hanan " jiki babu kuzari tajuyo tanufoshi zama yayi kafin ta'iso gareshi yace
" Had'omin abinci kuma saura kiyimin shirme " babu musu tanufi kitchen abinci kala kala tahad'o mishi dan tasan halin shi kafin yazauna yaci abinci dawuya amma idan yazauna yanaci sosai bakamar Hamut ba dabayason cin abinci mai nauyi cikin natsuwa ta'aje komi agabanshi sannan tashiga bubbud'e mishi cikin sanyin murya tace " wanne zakaci yaya " dubanta yayi fuska tamke yace " yau kuma wata sabuwar fitsararce kikazomin da ita ? zakizubamin abinci ko senayi ball dake ? "
Cikin rawar jiki tashiga yin abinda yace faracin abincin yayi cikin yanayi kamar bayaso tsayin lokaci sannan yagama har yakammala cin abincin Hanan tana gefanshi kamar kodayaushe har seyagama sannan takwashe kayan yauma haka bayan takwashe kayan tanufi kitchen Ansar yadubeshi cikin d'anjin shakka yace
" Yaya Hammat nanda 1 week zamutafi Skul nida Hanan ni Saudiyya itakuma Turkiya sake tamke fuska yayi sosai yamiqe cikin sauri yanufi bedroom d'in Ammi shiko Ansar duban Hanan yayi yace " zuwa rana irin tayau zamuga wanda yaya Hammat zai dingayima zalinci " batare da Hanan tace komiba tanufi bedroom Hammat yana shiga Ammi tadubeshi tun kafin yayi magana tace
" To uban masifa maikuma yafaru ? " sake tamke fuska yayi yafesar da iska daga bakinshi sannan yace " Amma Ammi baikamata nasan lokacin tafiyar yaran nan Skul ba sede naji lokaci d'aya kuma asama gaskiya hakan baiyimin dad'i ba "
Sosai Ammi take kallonshi cikin mamaki kafin tace " to ay banice zakayima wannan tambayar ba mahaifinku zakayima tunda shine yashirya komi nima sede naji yace nan da 1 week zasutafi kuma ayni banga dalilin wannan tuhumar takaba tunda kamar kaga hanjin cikin su kakeji " jin haka yasa Hammat fita rai 'bace binshi da kallo Ammi tayi afili tace " ikon Allah wannan hali naka Husain Allah yacanzamaka shi "
Cikin tsananin damuwa Hamut yayi sallama cikin part d'in Sarki Jabir gaidashi yayi cikin girmamawa sannan yazauna dubanshi Sarki Jabir yayi sosai yaji zuciyar shi babu dad'i sabida yadda yaga Hamut d'in yayi muguwar rama kamar wanda yad'auki lokaci mai tsayi yana jinya ajiyar zuciya Sarki Jabir yasauke sannan yace
" Hamut dukda naga bakadawata lafiya amma hakanan zakayi haquri kajagoranceni wajan wani mihimmin taro wanda za'ayi a Jodan nanda kwanaki 3 zakatafi amma taron zai d'auki kusan 2 weeks anayin shi bayan angama inaso kazauna acan kahuta kaji idan matar ka zata'iya binka sekutafi tare idan kuma tace a a shikenan bazamu matsamataba amma tafiya da'ita zaifi kodan maganin wannan matsalar banzar al'adar zanturamaka doctor wanda zaid'inga dubaka acan nasan zakaji dad'in zama a can Hassan kasani damuwarka tamkar damuwarmuce idan kasakadamuwa cikin zuciyar ka tamkar muma kajefamu cikin damuwarne kad'auka wannan wata jaraftace daga Allah kuma Allah bayajefama bawanshi wata jarafta face se bawan yazama yanada imani idan har kayi imani tofa dele se Allah yajarafceka yagani zaka'iya cinye wannan jarabawar Hassan nasanka akwai haquri dan Allah kaqara akan wanda nasanka dashi ka'aje wannan shawarar da zuciyar ka take rayamaka akan wai Husain yayi auran sirri da matarka Hamidat wannan babu hanyar billewa acikinta kacigaba dayin haquri watarana se labari tashi kaje Allah yayi maka albarka "
Sosai Hamut yaji jikinshi yayi sanyi zuciyar shi tasake karyewa cikin rashinjin karfin jiki yamiqe yafita kai tsaye part d'in shi yanufa yana shiga idanunshi suka sauka kan Hamidat kauda kanshi yayi yanufi bedroom muryar Hamidat tadakatar dashi dafad'in
" My D ina buqatar shan iska koda nasamu sauqin abinda ke damun jikina " rumtse idonshi yayi cikin jin zafin furucinta yace " kina'iya fita sannan inaso kishirya nanda kwanaki 3 zamutafi Jordan Maimartaba yaturani zan wakilceshi wajan wani taro " tsaki Hamidat taja tace " hmmmm nikam badan Maimartaba bane yace muje danace kaje kai d'aya kawai sabida koda nabika bansan wace irin rayuwa zamuyi dakaiba matsayin mata ko qanwa amma zanbika sede inaso daga yau nazama tamkar qanwa ceni agareka ba mata ba sabida bazaka iya bani abinda miji zaibama mataba qanwa kuwa kaga babu wannan lamarin kwata kwata ammafa idan maganata tayimaka zafi kayi haquri yaya Hamut nide nasan gaskiya nafad'a dazaran mundawo yazama dole kasamu mafita kasan wannan "
Tana gama fad'ar haka tamiqe tabar part d'in sosai Hamut yaji wani irin zafi cikin zuciyar shi baisan sanda yaji wasu irin zafafan hawaye masu quna suna sauka saman kyakkyawan kumatun shi ba daqyar ya'iya d'aga qafarshi yanufi bedroom cikin kuncin zuciya
Washe gari misalin 10:am Hammat yashiga part d'in Maimartaba duban hajiya hajara yayi dake gefan Sarki Jabir yatamke fuska sosai yace " ina buqatar zanyi magana da mahaifina kuma banabuqatar kowa " cikin sauri Hajiya hajara tamiqe tafita daga part d'in duban shi Sarki Jabir yayi yace
" Wai kai Hammat yaushe zakabar wannan halin ne ? kasani duk matar datake matsayin matata tofa tamkar uwace agareka dan haka yazama dole kabama kowace mace girmanta " sake tamke fuska yayi sosai yace " gaskiya de Dad kayi haquri ammafa ni babu wata mace dazan dauka kamar uwa dama nazone nasanar daku anturani Egypt janje wani ayki kuma gaskiya zanjima zuwa gobe zan tafi " duban shi Sarki Jabir yayi sosai yace " Allah yabada sa'a amma inaso kasani dazaran kadawo yazama dole kayi aure " saurin kallon shi Hammat yayi yace " amma dad ......" dakatar dashi Sarki Jabir yayi yace " nagamayin magana " daga haka yafita zuwa fada
Marmyn Zarah ce 👌🏻
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*Page 13 & 14*
*_Assalama alaikum inayima kowa barka da Sallah Allah ya'amshi ibadummu amin Allah kuma yamai maita mana fatan alkairi gakowa_*
*R* ai 'bace Hammat yafito cikin 'bacin rai yace " tobasenadawoba sannan har za'a matsamin akan nayi aure alokacin daban shiryaba ina nikam inama tunanin anya anma haifi yarinyar dazan aura ? " garasawa yayi part d'in Ammi dan sanar da ita Hajiya hajara cikin sauri tashiga part d'in Hajiya mariya tana shiga tadubeta ganin Haisam a zaune yasa tace " Hajiya mariya inaso muyi magana " jin haka yasa Hajiya mariya saurin tashi suka nufi cikin bedroom binsu da kollo Haisam yayi cikin zuciyar shi yace " Allah yasa kugane abinda kukeyi badede bane " daga haka yamiqe yabar part d'in suna shiga Hajiya hajara tace
" Hmmmm Hajiya mariya yau naji abinda kunnuwana suketasonji wato Maimartaba yau yayima Hammat maganar aure zaiyi tafiya ayanzu yana dawowa yace dole yayi aure kinga kenan lokaci yayi da Kumsat itama zatayi aure dan kam senayi duk yadda zanyi wajan ganin Hammat ya auri Kumsar yazama dole nayi shirin komi kafin dawowar shi " murmushi Hajiya mariya tayi had'i tafa hannu tace " yazama dole kiyi shiri ko yazama dole nayi shiri ay atunanina Hammat da Amina yadace sbaida idan kika lura ay ......"
" Dakata Hajiya mariya bangane abinda kikeson kiyiba tayaya kinsan tuni nikeda wannan burin shine kema zakizomin dawata banzar magana idan kema so kikeyi Amina ta auri jinin saurauta to ay ga Ansar nan gakuma Fadil baseki za'bi d'aya daga cikinsu ba ? Murmushi Hajiya mariya tasakeyi tace
" Ina idan kinaganin sunfi Hammat riba toke maiye zai hana kiyi hakan kumama idan banda abinki ay Amina duk tagirmesu tayaya kike ganin hakan zai yiwu karki manta kowafa yanadanashi burin ni aganina baikamata wani yaji kanmuba kowa ya'iya allonshi ay seyawanke karki manta koda nice nasamu bazan manta da abokiyar makircinaba hakama kema ina zaton haka to kar wannan yasa wasu suji kanmu "
Wani shi'umin murmushi Hajiya hajara tayi tace " hakane iya ruwa fidda Kai amma nasan tabbas nikeda nasara dukda cewa babbar matsala ta shine Mama sabida tananan akan wannan al'adartasu wadda basa auran wani bare se jinin saurauta muma dayaya tabari aka auromu " murmushi Hajiya mariya tasaki irin namugunta tace " hmmm ay kinga wannan tsohuwar yakamata museta mata hanyafa idan mukabarta tofa Allah babu abinda zamusamu cikin masarautar nan " wata 'yar qaramar shewa Hajiya hajara tayi tace" barta ankusa zuwa dede lokacin dazamu qaramata gudu zuwa lahira " haka sukacigaba da tattauna mugun nufinsu