Sashe 20
️Musayar Ruhi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" yi qoqarin dedeta zuciyar ka bro na karka yanke hukunci cikin fushi bi ahankali sanar dani maiyafaru ? "
Please babu fa ko kunason nadingajin baccine idan ina typing
Mameen Zarah & Sudees ce 👌🏻🤝
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 51 & 52*
*T* saki Siyama tayi tace " dayafimaka kam d'aga wayarta tayi tashiga kiran wata number shiko Hamut guduyakeyi sosai saman titi wani guri yasamu yayi parking yakwantar da sit din yakwanta lumshe ido yayi zuciyar shi cike da kunci sosai yakejin babu dad'i tsayin lokaci yana ahaka sannan yatada mota yafigeta
Sosai Hannun Hanan yagaji sabida tiran hannunta rawa hannun nata yashigayi tagefan ido yake kallonta amma ko ajikin shi tayi matuqar gajiya babu zato tiran yasu'buce daga hannunta kulolin suka tarwatse abincin yazube duk yafallatsar mishi ajiki zaro ido Hanan tayi cikin tsoro da furgita ay kafin yamiqe taruga aguje tashige bedroom d'in ta takulle rumtse ido tayi sabida wani irin zafi da qasantakeyi sabida gudin tadayi afusace Hammat yanufi bedroom d'in nata bugawa yashigayi kamar zai 'balla gofar tsoro da fargaba yasa Hanan saka kuka shasshekar kukan yashiga jiyowa 'bacinrai yakumaji sosai afusace yace
" wallahi idan bakiyimin shiruba sena 'balla qofarnan kuma idan yashigo sena bugud'e wannan bakin zaki bud'ene komi dad'ewa zankuma kamaki sannan kisani wannan kayan sekin wankesu koda zakiyi shekara bakifitoba aykin banza kawai "
Nufar bedroom d'in shi yayi afusace
rai 'bace Hamut yashigo yayi parking kashe motar yayi amma befito dagaciki ba har nawani lokaci sannan yafito 'bangaran Ammi yanufa yanashiga parlour yayi tozali da Siyama zaune a dining tamke fuska yasakeyi kafin yayi magana Ammi tace
" ka kyauta Hassan wato memakon kacikashe ladanka shine ka'ajemin yarinya a bakin get katafi yawonka ko ? "
Murmushi yayi amma cikin zuciyar shi murmushin takaicine Ammi batajira yace komiba tace
" to ay kaima sekazauna kaci abincin Siyama zubamai "
Zama yayi badan ranshi yasoba duban shi sosai Ammi tayi sosai talura da 'bacin rai afuskarshi dukda tasan basayin shiri da Siyama amma batakawoma zuciyar ta cewa 'bacinran na Siyama ne ba sabida tasan yanayin dayake ciki girgiza kai tayi tace
" Siyama zanshiga 'bangaran Hajiya idan kingama kishigo kugaysa "
Jinjina kai Siyama tayi fita Ammi tayi bayan tafita Siyama tadubi Hamut taja tsaki tace
" wai kai ina matarka ne ? dazakazo karashe anan kanacin abinci "
Wani mugun kallo yawatsa mata kafin yace
" au dama ashe akwai lefi cin abinci a wurin mahaifiyarka ? kinci karo dahakanne a cikin karatun dakikayi ? "
harararshi tayi tace " a a ko d'aya amma de naga ancuci soyayya duk irin son dakakeyima Hamidat har kafara raba kwanon abinci da ita hmmmm shiyasa ni banga namijin dazansoba ayanzu sannan kullum inayin addu'a Allah karyabani namiji kamar k..........."
Kafin taqarasa yadakatar da ita dafad'in
" kamarni ko ? to barikiji nikuma nasha alwashin sekinzama baiwata dan ba mata zan d'aukekiba sabida bakikai matsayin hakaba zakuma kigani nan kusa "
Miqewa yayi yajefamata spoon d'in yajuya zefita dede lokacin Hammat yashigo duban Hamut yayi sannan yadubi Siyama girgiza kai yayi yace
" hmmmm zuwa yanzu yakamata ace kunbar wannan fad'an naku komi yawuce mana babu kyau riqe duk abinda ba alkairiba a rai haba abu yafaru tun yarinta amma kunkasa mantawa shekaru nawa haba bai kamatabafa ke kuma yaushe kika dawo babu sanarwa ? "
Kafin tabashi amsa Hamut yace
" hmmmm bro kenan ammade kasan bahakanikeba ko ? to amma akan wannan abar bazan ta'ba sassautawaba "
Dubanshi sosai Hammat yayi yace
" to amma de bro kainefa kafara ita ramawakawai tayi kuma ......... "
" Dakata Bro ammade ni akan rashin sani ne nayiko ? itako tanasane tayi komi har abada bazanmanta hakaba "
amma bro yakamata k....."
"dakata bro bazanfahimtaba karma ka'bata bakinka zanyi shiri namusamman akan yin ramuwar gayya seyafimiki ciwo sabida ayanzu shekarunki sunhaura nada sosai komi yafida bayyana hmmmm wallahi Siyama dukda kasancewana mai sanyin hali senasakaki kuka da matuqar nadama akan abinda kikayimin "
Yanakaiwanan azancenshi ya'idasafita tsaki Siyama tasake ja akaro nakusan 5 tunfarayin maganarshi duban Hammat tayi tace
" hmmmm barshi Hammat ina dede dashi akan duk abinda zaiyi kaima Hammat kabani mamaki koda kowa baisanar dani auran ka ba yakamata kai kasanar dani amma inaga miskilancin nakane yahana to amma de nayi matuqar mamaki danaji cewa Hanan ka aura lalle Hammat yarinya tazama babba "
Taqarashe fad'ar hakan cikin murmushi tsaki yaja yamiqe yafita bataredayace komiba binshi tayi da kallo tana yin murmushi " hmmmm Hammat kenan yarinya tagama da kai "
Mameen Zarah & Sudees
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 49 & 50*
*I* ska maizafi yafesar cikin zafin rai yace
" bro wai rainin hankalin da akeyi cikin masarautar nan shine yazo kaina hmmmm ayko senaba makowa mamaki "
Cikin rashin fahimta Hamut yace " me kake nufu bro kai dawaye ne ? "
Bece komiba yamiqe yamiqama Ammi sakon Hanan yajuya yanufi qofar fita seda yakai bakin qofar sannan yatsaya cikin kakkausar murya yace
" idan nagamayin bincikena nagane kowaye zakusani idan nadauki mugun hukunci akan komawaye "
Idasa fita yayi afusace cikin mamaki da d'aurewar kai Hamut yadubi Hajiya kilishi kafin yayi magana tace
" rabudashi Hassan kasan ayanzu baze saurari kowaba kumama komeye ya'batamishi rai sosai barshi kawai "
Jinjina kai Hamut yayi yajuya yafita bud'e takardar da Hammat yabata Ammi tayi tafara karantawa farinciki yamamaye zuciyar ta murmushi yabayyana afuskarta afili tace " Allah sarki Hanan Allah yayi miki albarka Allah yakad'eki daga dukkan sharri Allah yahad'a kanku keda Hussain "
Tanakaiwanan tamiqe tanufi dining Hamut yanakomawa part d'in shi yanufi bedroom kai tsaye toilet yashiga ganin yashigo yasa Hamidat shigowa tad'auwani uban wanka sebaza kamshi takeyi zama tayi bakin bed tanajiran yafito shiko Hamut kodayashiga tsaye yayi natsayin lokaci yanatunanin haduwa da Siyama idan akwai wadda bayason ganin a rayuwar shi to Siyama ce to amma yaya zeyi umarnin Ammi ne yazama dole yabi ganin lokaci yaja sosai yasa Hamidat miqewa nufar toilet din tayi kunnanta takara bakin qofar d'in jin saudin saukar ruwa yasa tasaki tsaki takoma tazauna tsayin lokaci sannan Hamut yafito sanye da rigar wanka ganin Hamidat yasashi jan mugun tsaki sake tamke fuska yayi sosai cigaba da tsane jikinshi yayi yafarashafa mai cikin natsuwa miqewa Hamidat tayi tanufeshi
Rungumeshi tayi tabaya jin baicemata qalaba yasa tafara bijirome dawani irin salo sumar qirjinshi tashiga shafawa shiko Hamut shasshafa mayukanshi kawai yakeyi har yagama Hamidat batadenaba miqewa yayi yatureta yadubeta yace
" Hamidat kenan kinatunanin zanji wani abu agame dakene ? ina idanma kinatunanin hakan to kibari sabida ni ayanzu banayimiki kallon mace tamkar namiji haka kike kingakuwa bakida abunda zakija hankalina dashi fitamin daga bedroom karnasake ganinki cikin bedroom d'ina "
Sosai kalmomin Hamut sukayima Hamidat zafi ganin yadda yatamke fuska babu alamar wasa yasa Hamidat nufar bakin gofa d'an tsayawa tayi tace " D dan Allah inaso naje nagaida Momy ? " d'aga kafad'a yayi alamar baishafeshi ba yacigaba dayin hidimarshi babu jimawa yashirya irin shigar da Hammat yayi shima irinta yayi sabida sunsaba hakan tun yarinta key d'in mota yajara yafita
Fuska tamke yashiga parlour ganin yadda yashigo yasa Hanan saurin duqar da kai qarasowa yayi yazauna cikin sanyin murya Hanan tace
" barka dashigowa yaya " bai amsaba dama batayi tunanin hakanba cikin shakka tasake cewa " nakawo maka abincin ? " wata muguwar harara yasakar mata cikin sanyin jiki tamiqe tiran abincin tad'akko tanufoshi kafin taqaraso yace
" tsaya anan 3 hours nikeso kiyi ahaka sabida bance kitashiba " yanagama fad'in haka yaciro wayar shi yashiga latsawa
Hamut yana isa jirgin su Siyama yana sauka babu jimawa fasinjoji sukafara sakkowa hangota yayi cikin shigar larabawa tayi masifaryin kyau gaskiya Siyama akwai kyau wai 😊 tana idasa sakkowa idanunta sukayi karo dashi take taji ranta yayi masifar 'baci qarasowa tayi cikin 'bacinrai tadubeshi daga sama har qasa tace " hmmmm inde kai ne zakad'aukeni zuwa gida to wallahi gara nahau taxi " tsaki Hamut yaja maiqarfi yace
" dako nayi farinciki sosai wallahi badan bin umarnin Ammi ba babu abinda zejamin daukar marar kunya irinki yarinya "
Tafi Siyama tayi tasake dubanshi sosai tace " sannu babba mai kunya naga kwanaki kad'an kabani yara de ko ? " iska Hamut yafesar afusace yajuya gurin dayayi parking yanufa yabud'e motar shi yashiga yajata aguje
Mameen Zarah & Sudees 🤝🏻💖👌🏻
*⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 53 & 54*
*S* osai aketashirya yadda wannan shagalin zai kasance dashawarar Hajiya wato kaka akaqar kwanaki 3 kafin gudanar da shagalin sabida asamu damar gayyatan jama'a a tsanake
Su Jakadiya kuwa tanatafaman nazari akan yadda wannan gubar zataje hannun Hanan tazuba batare da tashiga cikiba take wata shawara tafad'o mata murmushin mugunta tasaki nufar 'bangaran Hajiya Fulani tayi cikin sallama tashiga zaune Hajiya Fulani take tana nazarin wani littafi na addini jin sallamar Jakadiya yasa Hajiya Fulani duban qofar amsawa tayi fuskarta asake qarasawa tayi tashiga kwasar gaisuwa
" barka da hutawa Hajiya Fulani Amarya agun Sarki Jabir bakya lefi koda kinkashe Hassan k......"
" Dakata Jakadiya banason irin wannan kirarin Allah yatsareni dayin kisa akan kowa balle Hamut fad'i abinda ketafe dake sabida inada uziri "
Jinjina kai Jakadiya tayi tace
Please babu fa ko kunason nadingajin baccine idan ina typing
Mameen Zarah & Sudees ce 👌🏻🤝
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 51 & 52*
*T* saki Siyama tayi tace " dayafimaka kam d'aga wayarta tayi tashiga kiran wata number shiko Hamut guduyakeyi sosai saman titi wani guri yasamu yayi parking yakwantar da sit din yakwanta lumshe ido yayi zuciyar shi cike da kunci sosai yakejin babu dad'i tsayin lokaci yana ahaka sannan yatada mota yafigeta
Sosai Hannun Hanan yagaji sabida tiran hannunta rawa hannun nata yashigayi tagefan ido yake kallonta amma ko ajikin shi tayi matuqar gajiya babu zato tiran yasu'buce daga hannunta kulolin suka tarwatse abincin yazube duk yafallatsar mishi ajiki zaro ido Hanan tayi cikin tsoro da furgita ay kafin yamiqe taruga aguje tashige bedroom d'in ta takulle rumtse ido tayi sabida wani irin zafi da qasantakeyi sabida gudin tadayi afusace Hammat yanufi bedroom d'in nata bugawa yashigayi kamar zai 'balla gofar tsoro da fargaba yasa Hanan saka kuka shasshekar kukan yashiga jiyowa 'bacinrai yakumaji sosai afusace yace
" wallahi idan bakiyimin shiruba sena 'balla qofarnan kuma idan yashigo sena bugud'e wannan bakin zaki bud'ene komi dad'ewa zankuma kamaki sannan kisani wannan kayan sekin wankesu koda zakiyi shekara bakifitoba aykin banza kawai "
Nufar bedroom d'in shi yayi afusace
rai 'bace Hamut yashigo yayi parking kashe motar yayi amma befito dagaciki ba har nawani lokaci sannan yafito 'bangaran Ammi yanufa yanashiga parlour yayi tozali da Siyama zaune a dining tamke fuska yasakeyi kafin yayi magana Ammi tace
" ka kyauta Hassan wato memakon kacikashe ladanka shine ka'ajemin yarinya a bakin get katafi yawonka ko ? "
Murmushi yayi amma cikin zuciyar shi murmushin takaicine Ammi batajira yace komiba tace
" to ay kaima sekazauna kaci abincin Siyama zubamai "
Zama yayi badan ranshi yasoba duban shi sosai Ammi tayi sosai talura da 'bacin rai afuskarshi dukda tasan basayin shiri da Siyama amma batakawoma zuciyar ta cewa 'bacinran na Siyama ne ba sabida tasan yanayin dayake ciki girgiza kai tayi tace
" Siyama zanshiga 'bangaran Hajiya idan kingama kishigo kugaysa "
Jinjina kai Siyama tayi fita Ammi tayi bayan tafita Siyama tadubi Hamut taja tsaki tace
" wai kai ina matarka ne ? dazakazo karashe anan kanacin abinci "
Wani mugun kallo yawatsa mata kafin yace
" au dama ashe akwai lefi cin abinci a wurin mahaifiyarka ? kinci karo dahakanne a cikin karatun dakikayi ? "
harararshi tayi tace " a a ko d'aya amma de naga ancuci soyayya duk irin son dakakeyima Hamidat har kafara raba kwanon abinci da ita hmmmm shiyasa ni banga namijin dazansoba ayanzu sannan kullum inayin addu'a Allah karyabani namiji kamar k..........."
Kafin taqarasa yadakatar da ita dafad'in
" kamarni ko ? to barikiji nikuma nasha alwashin sekinzama baiwata dan ba mata zan d'aukekiba sabida bakikai matsayin hakaba zakuma kigani nan kusa "
Miqewa yayi yajefamata spoon d'in yajuya zefita dede lokacin Hammat yashigo duban Hamut yayi sannan yadubi Siyama girgiza kai yayi yace
" hmmmm zuwa yanzu yakamata ace kunbar wannan fad'an naku komi yawuce mana babu kyau riqe duk abinda ba alkairiba a rai haba abu yafaru tun yarinta amma kunkasa mantawa shekaru nawa haba bai kamatabafa ke kuma yaushe kika dawo babu sanarwa ? "
Kafin tabashi amsa Hamut yace
" hmmmm bro kenan ammade kasan bahakanikeba ko ? to amma akan wannan abar bazan ta'ba sassautawaba "
Dubanshi sosai Hammat yayi yace
" to amma de bro kainefa kafara ita ramawakawai tayi kuma ......... "
" Dakata Bro ammade ni akan rashin sani ne nayiko ? itako tanasane tayi komi har abada bazanmanta hakaba "
amma bro yakamata k....."
"dakata bro bazanfahimtaba karma ka'bata bakinka zanyi shiri namusamman akan yin ramuwar gayya seyafimiki ciwo sabida ayanzu shekarunki sunhaura nada sosai komi yafida bayyana hmmmm wallahi Siyama dukda kasancewana mai sanyin hali senasakaki kuka da matuqar nadama akan abinda kikayimin "
Yanakaiwanan azancenshi ya'idasafita tsaki Siyama tasake ja akaro nakusan 5 tunfarayin maganarshi duban Hammat tayi tace
" hmmmm barshi Hammat ina dede dashi akan duk abinda zaiyi kaima Hammat kabani mamaki koda kowa baisanar dani auran ka ba yakamata kai kasanar dani amma inaga miskilancin nakane yahana to amma de nayi matuqar mamaki danaji cewa Hanan ka aura lalle Hammat yarinya tazama babba "
Taqarashe fad'ar hakan cikin murmushi tsaki yaja yamiqe yafita bataredayace komiba binshi tayi da kallo tana yin murmushi " hmmmm Hammat kenan yarinya tagama da kai "
Mameen Zarah & Sudees
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 49 & 50*
*I* ska maizafi yafesar cikin zafin rai yace
" bro wai rainin hankalin da akeyi cikin masarautar nan shine yazo kaina hmmmm ayko senaba makowa mamaki "
Cikin rashin fahimta Hamut yace " me kake nufu bro kai dawaye ne ? "
Bece komiba yamiqe yamiqama Ammi sakon Hanan yajuya yanufi qofar fita seda yakai bakin qofar sannan yatsaya cikin kakkausar murya yace
" idan nagamayin bincikena nagane kowaye zakusani idan nadauki mugun hukunci akan komawaye "
Idasa fita yayi afusace cikin mamaki da d'aurewar kai Hamut yadubi Hajiya kilishi kafin yayi magana tace
" rabudashi Hassan kasan ayanzu baze saurari kowaba kumama komeye ya'batamishi rai sosai barshi kawai "
Jinjina kai Hamut yayi yajuya yafita bud'e takardar da Hammat yabata Ammi tayi tafara karantawa farinciki yamamaye zuciyar ta murmushi yabayyana afuskarta afili tace " Allah sarki Hanan Allah yayi miki albarka Allah yakad'eki daga dukkan sharri Allah yahad'a kanku keda Hussain "
Tanakaiwanan tamiqe tanufi dining Hamut yanakomawa part d'in shi yanufi bedroom kai tsaye toilet yashiga ganin yashigo yasa Hamidat shigowa tad'auwani uban wanka sebaza kamshi takeyi zama tayi bakin bed tanajiran yafito shiko Hamut kodayashiga tsaye yayi natsayin lokaci yanatunanin haduwa da Siyama idan akwai wadda bayason ganin a rayuwar shi to Siyama ce to amma yaya zeyi umarnin Ammi ne yazama dole yabi ganin lokaci yaja sosai yasa Hamidat miqewa nufar toilet din tayi kunnanta takara bakin qofar d'in jin saudin saukar ruwa yasa tasaki tsaki takoma tazauna tsayin lokaci sannan Hamut yafito sanye da rigar wanka ganin Hamidat yasashi jan mugun tsaki sake tamke fuska yayi sosai cigaba da tsane jikinshi yayi yafarashafa mai cikin natsuwa miqewa Hamidat tayi tanufeshi
Rungumeshi tayi tabaya jin baicemata qalaba yasa tafara bijirome dawani irin salo sumar qirjinshi tashiga shafawa shiko Hamut shasshafa mayukanshi kawai yakeyi har yagama Hamidat batadenaba miqewa yayi yatureta yadubeta yace
" Hamidat kenan kinatunanin zanji wani abu agame dakene ? ina idanma kinatunanin hakan to kibari sabida ni ayanzu banayimiki kallon mace tamkar namiji haka kike kingakuwa bakida abunda zakija hankalina dashi fitamin daga bedroom karnasake ganinki cikin bedroom d'ina "
Sosai kalmomin Hamut sukayima Hamidat zafi ganin yadda yatamke fuska babu alamar wasa yasa Hamidat nufar bakin gofa d'an tsayawa tayi tace " D dan Allah inaso naje nagaida Momy ? " d'aga kafad'a yayi alamar baishafeshi ba yacigaba dayin hidimarshi babu jimawa yashirya irin shigar da Hammat yayi shima irinta yayi sabida sunsaba hakan tun yarinta key d'in mota yajara yafita
Fuska tamke yashiga parlour ganin yadda yashigo yasa Hanan saurin duqar da kai qarasowa yayi yazauna cikin sanyin murya Hanan tace
" barka dashigowa yaya " bai amsaba dama batayi tunanin hakanba cikin shakka tasake cewa " nakawo maka abincin ? " wata muguwar harara yasakar mata cikin sanyin jiki tamiqe tiran abincin tad'akko tanufoshi kafin taqaraso yace
" tsaya anan 3 hours nikeso kiyi ahaka sabida bance kitashiba " yanagama fad'in haka yaciro wayar shi yashiga latsawa
Hamut yana isa jirgin su Siyama yana sauka babu jimawa fasinjoji sukafara sakkowa hangota yayi cikin shigar larabawa tayi masifaryin kyau gaskiya Siyama akwai kyau wai 😊 tana idasa sakkowa idanunta sukayi karo dashi take taji ranta yayi masifar 'baci qarasowa tayi cikin 'bacinrai tadubeshi daga sama har qasa tace " hmmmm inde kai ne zakad'aukeni zuwa gida to wallahi gara nahau taxi " tsaki Hamut yaja maiqarfi yace
" dako nayi farinciki sosai wallahi badan bin umarnin Ammi ba babu abinda zejamin daukar marar kunya irinki yarinya "
Tafi Siyama tayi tasake dubanshi sosai tace " sannu babba mai kunya naga kwanaki kad'an kabani yara de ko ? " iska Hamut yafesar afusace yajuya gurin dayayi parking yanufa yabud'e motar shi yashiga yajata aguje
Mameen Zarah & Sudees 🤝🏻💖👌🏻
*⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 53 & 54*
*S* osai aketashirya yadda wannan shagalin zai kasance dashawarar Hajiya wato kaka akaqar kwanaki 3 kafin gudanar da shagalin sabida asamu damar gayyatan jama'a a tsanake
Su Jakadiya kuwa tanatafaman nazari akan yadda wannan gubar zataje hannun Hanan tazuba batare da tashiga cikiba take wata shawara tafad'o mata murmushin mugunta tasaki nufar 'bangaran Hajiya Fulani tayi cikin sallama tashiga zaune Hajiya Fulani take tana nazarin wani littafi na addini jin sallamar Jakadiya yasa Hajiya Fulani duban qofar amsawa tayi fuskarta asake qarasawa tayi tashiga kwasar gaisuwa
" barka da hutawa Hajiya Fulani Amarya agun Sarki Jabir bakya lefi koda kinkashe Hassan k......"
" Dakata Jakadiya banason irin wannan kirarin Allah yatsareni dayin kisa akan kowa balle Hamut fad'i abinda ketafe dake sabida inada uziri "
Jinjina kai Jakadiya tayi tace