Sashe 5
️Musayar Ruhi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Ammi yaya zanyi banaso kowa yasan matsalata bayan ku shine nayanke wata shawara idan har akayimin hakan zansamu sauqin rad'ad'in zafin da zuciyata keyi idan kuma bansamu hakanba tabbas rayuwata tanacikin hatsari Ammi inaso Hammat ya'auri Hamidat amma auran Sirri batare dasanin kowaba koda ita Hamidat d'in banaso tasani koda Hammat zeje mata inaso yaje amatsayin ni bayan nasamu lafiya seyasaketa tadawo gareni idan akayi hakan shikenan babu wanda zaisan inada wannan lalurar kinji Ammi banason auran yawuce gobe sabida kinga nanda kwanaki 6 zasusake tasar da wannan banzar al'adar "
ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " haba Hassan karson Hamidat yasaka kafarayin abu cikin rashin tunani kana raye shima Hussain yana raye kuyi tarayya da mace 1 d'aya gaskiya hakan babu tsari Hassan nasan kishima bazai barka kazauna lafiya ba son dakakeyima Hamidat yakai matakin dazakayi mugun kishi akanta kagakuwa hakan zai'iyajawo muku rashin jituwa kaida d'an'uwanka bazanso hakaba kuntashi babu maijin kanku tun yarinta bazanjuri ganin akasin hakaba bayan girmanku kacanza wani tunanin kaji wannan tunanin naka baiyiba "
miqewa yayi zaifita cikin zafin zuciya saurin dakatar dashi Ammi tayi dafad'in " dawo kazauna Hassan ashe akwai ranar dazakanunamin fushinka akaina Hassan karkasa naji cewa Hamidat batadace dakaiba idan har zaka'iyayin fushi dani akan lamarinta to tabbas zance bakudaceba inama hamidat tanasonka kamar yadda kakesonta datarufamaka asiri data zauna dakai natsawon lokaci ahaka dakarfin buqatar tata yagudu daga gareta sabida tsananin soyayya amma babu komi itama tanada uziri mai qarfi sabida kowace mace da'irinta naji zanyarda kasaki Hamidat Hussain ya'aureta amma inada nawa sharad'in nafarko yazama dole kasanar ma Hamidat kalmar saki taji da kunnanta sabida sakin yahalarta dama batada idda akanta sannan kasan yadda zakayi kar wanda yaji labarin sakin sannan karubuta takardar sakin kakawomin kuma kasan yadda zakayi tajikamar kaine kasake mayar da'ita amatsayin mata sannan kuma yazama dole kakoma bedroom d'in sama sabida gujema abinda idanunka zasugani kosuji tsakanin Hussain da Hamidat sannan yazama dole kaguji ta'ba koda hannunta sabida tatashi daga matsayin matarka a lokacin sharad'i na 2 wanda kuma shine maiwuya agareka nasani amma idan kace a a tonima zance a a inaso ka'auri Hanan kuma nima agobe nikeso "
" zaro ido Hamut yayi yadubi Ammi yace " ni na auri Hanan Ammi dan Allah kicanza wani sharad'in bazan iya yin wannan ba matsayin qanwa nad'auki Hanan bayan wannan babu wani kuma gata tayi yarinya dayawa Ammi kinsan banason auran qaramar yarinya batun yanzuba sannan kuma tayaya zan'iya duban Maimartaba dasauran mutane nace zanqara aure bayan kwanaki 2 kacal dayin aure na dole za'ayimin tambayoyin dabani da amsarsu sannan kinsan al'adar Family mu bakata'ba auran wadda ba nijinmuba kuma kinsan Hanan bajinimubace dan Allah Ammi kicanza wani sharad'in naji duk wanda kika fad'i akan Hamidat duk zancikasu in sha Allah amma wannan akwai matsala "
zama Ammi tayi tace " duk nasan dahaka kai babu ruwanka kabarni dakomi kuma ay dakake maganar Hanan tayimaka yarinya sosai aykai yanzu yarinyar yadace dakai sabida itace bazatadamu dawani haqqi nata na auratayya akankaba hasalima tsoran lamarin zatad'ingayi idan baka kulatabama natsuwa zatasamu kaga kenan har zuwa lokacin dazakasamu lafiya bazata nuna qosawaba sannan naji kacigaba dad'aukar Hanan matsayin qanwa zanfijin dad'in hakan dan nasan bazaka tsanetaba idan kasamaranka cewa qanwar kace tun tuni nakeson ka'auri Hanan amma senaga hankalinka yanakan Hamidat kuma kazurfafa sosai shiyasa nabarka nafarayin tunani akan Hussain amma shi inajin shakka akanshi bashida yatsani Hanan sosai fiye dakima nikuma banason Hanan tasha wahala ko kad'an itad'in Amanar zuciyatace Hassan "
saurin kallon Ammi Hassan yayi yajinjina kai yace " amma Ammi nifa gaskiya koda nawarke banajin zan'iya yin mu'amalar aure da Hanan gaskiya zanji kunyar lamarin qanwata wadda narena haba Ammi meyasa baki kai tunaninki kan Ansar ba shine dede ita kuma sun shaqu sosai "
mirmushi Ammi tayi tace " nafika sanin haka ni zuciyata kai taza'bar ma Hanan ba kowaba sannan magana kan bazaka'iya sauke mata haqqintaba bayan kasamu lafiya wannan bayanzu yakamata kayanke hukunciba kajira zuwa lokacin sekabani amsa asannan ne zangamsu daduk maganarka idan ka'amince danawa sharad'in tonima na'amince danaka kuma zanji dakomi "
tashi tsaye Hassan yayi be dubetaba sabida baiji dad'in sharad'in nata na 2 ba yace " na amince " daga haka yanufi hanyar fita dede lokacin Hussain yashigo duban fuskar Hassan yayi yaga babu walwala ajiyar zuciya yasauke cikin zuciyar shi yace " Allah yasa Ammi bata amince dawannan mugun tunanin nakaba " zama yayi a'inda Hassan yatashi yace " Ammi kinji wani banzan tunani da Hamut yayi ko hmmm tayaya zan'iyayin hakan? " dubanshi Ammi tayi tace " ayko yazama dole kayi sannan inaso kasa aranka cewa aure ne zakayi nad'ind'ind'in da Hamidat banawani lokaciba kamar yadda Hassan yake tunani nasan daga lokacin daka auri Hamidat kishi zaisa Hassan yafarajin son hamidat yana raguwa cikin zuciyar shi zuwa wani lokaci zai manta da'ita daganan semusanar dakowa komi shiyasa nabashi umarnin auran Hanan dan kar yayi 2-0 " miqewa Hussain yayi yace
" maine Ammi Auran Hanan ga Hamut ina Ammi zakisaka yarinya taqara renamu yarinya qarama gaskiya ni kam bangoyi bayan hakaba sannan bazan iya yin auran dindindin da Hamidat ba sabida banasonta ko kad'an kuma bazan sotaba wallahi badan karfin soyayyar danikeyima Hamut ba dabazanyi wannan auran sirrin ba amma zatagane shayi ruwane wallahi senayi maganinta kuma ni bazan iya auranta na dindindin ba yana warkewa zansaketa suqarata can koma yabar sonta nikam babu ruwana " daga haka yanufi hanyar fita girgiza kai Ammi tayi tace
" jeka masifafan banza kawai aykai dama ba'ataba dedetawa dakai kwata kwata bakada fahimta wannan zuciyar taka maizafin tsiya Allah yanunamin lokacin dazatayi sanyi natabbata dakaine nasakama irin sharad'in Hassan bazamu kwashe lafiya ba ni bansan ina kakakwaso wannan zuciyar banzarba da shegen taurin kai ga kafiya kayimata duk abinda kagadama ita taja dama ance idan bakayi sharar masallaciba tokayi tarumfar kasuwa dama kaine dede Hamidat d'in "
sosai Hammat yaji zuciyar shi tasakeyin zafi sosai yana fita yadubi inda Hanan da Ansar suke kiransu yayi sukataso cikin sauri babu magana yafalle Ansar damari yace " maganar mekukeyi kasa kasa kamo kunnan Hanan yayi yamurd'e daqarfi har sedataji kamar zata saki fitsari sabida azabar zafi qara tasaki hakan yasa Ammi saurin fitowa kafin taqaraso Hammat yayi magana kasa kasa yadda Ammin bazatajiba " idan har Ammi ta tambayeki akan cewa kinason Hammut kikace eh to wallahi sekinyi nadama " saurin sakinta yayi yafita daga parlour kafin Ammi taqaraso kuka Hanan tasaki dede lokacin Ammin taqaraso rungumeta tayi tashiga lallashinta itako kanta yad'aure tarasa gane mai Hammat yake nufi tayaya zatace batason Yayanta wanda tafiji dashi duk cikin su
tofa yaya kenan kuyi haquri dawannan sunqi bamu wuta wannan kad'e nasamuyi sabida babu wuta shima sedanakai cajin wayar in sha Allah gobe zanyimuku Akwai banbanci idan basubamu wutaba zankai carjin in sha Allah kuyi haquri badaga ni bane daga nefa ne naso page d'in yau yafi haka yawa to amma yaya zanyi tunda babu carji awayar Affuwan
sannan gawata sanarwa wata baiqar Allah wato Zarah bala tayi alqawarin biyama mutun 2 kudin book amma wanda yayi sharhi mai kyau akan book d'in duka biyu bawai wannan book d'in kad'e ba zaku'iyayin sharhin akan ko wanne book d'in daga Mugun Sartse return har Musayar Ruheey Allah yabama mai rabo sa'a
Comment and shire please
_Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🤝🏻
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*Page 11 & 12*
*S* akin ajiyar zuciya Hanan tayi cikin sanyin muryarta tace Ammi babu komifa ay idan dasabo nasaba da halin yaya Hammat " zame jikinta tayi daga na Ammi ahankali kai tsaye bedroom tanufa bin bayanta da kallo Ammi da Ansar sukayi cikin sauri Ansar yataso yanufo Ammi cikin damuwa yace Ammi wai yaushene zamu tafi Skul mubar qasar nan baki d'aya muhuta da zalincin Yaya Hammat " wata irin ajiyar zuciya Ammi tasauke sabida se yanzu tama tunadacewa Sarki Jabir yasanar da ita maganar tafiyar su Hanan Skul anan kusa gakuma wannan lamarin to yaya kenan duban Ansar tayi cikin kulawa tace " karka damu nan kusa zakutafi tunda Maimartaba yayi min maganar tun kwanaki dasuka wuce yakumace saura kadan komi yagama kammala ammafa bawaje d'aya zakuyi karatu da Hanan ba " zaro ido Ansar yayi kafin yasakeyin magana Ammi tadakatar dashi da hannu sannan tanufi hanyar fita daga part d'in Kai tsaye part d'in Sarki Jabir tanufa takuwayi sa'a yana ciki d'ago idanunshi yayi yadubeta sannan ya'amsa sallamarta idasa shiga tayi tazauna gefanshi cikin girmamawa suka gaisa sannan tanumfasa da'alama wani nazari takeyi bai katsetaba kimanin 10 minutes sannan tafara dacewa
" Maimartaba wani babballamari ne yakawoni nikam narasa mafita sabida lamarin yacikaro da wannan babban boyayyan sirrin namu Wanda babu wanda yasanshi daga Allah sekuma ni da Kai Hassan yazomin dawata magana nikuma nayiwata subutar baki akan lamarin Wanda idan hakan takasance tofa yazama dole wannan boyayyan sirrin namu yafito fili fitowar shi kuwa wata babbar matsalace wadda zata haddasa tashin hankali cikin masarautar nan sannan musamu babbar matsala Ni da Kai wajan Mama shine nazo muyanke shawarar datadace "
Miqewa tsaye Sarki Jabir yayi yashiga kaiwa da komowa sannan yadubi Ammi yace " Hajiya Kilishi tokuwa koma meye wannan yazama dole abarshi dan banshirya shiga cikin tashin hankali ba yanzu lokacin bayyana wannan sirrin baiyiba idan lokaci yayi nida kaina zan bayayyana komi sanar dani wane lamarine Hamut yazomiki dashi ? "
Sake sakin ajiyar zuciya Ammi tayi sannan tashiga sanar dashi wannan lamarin duka sosai Sarki Jabir yashiga kallonta cikin alamar
tuhuma sannan yace
ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " haba Hassan karson Hamidat yasaka kafarayin abu cikin rashin tunani kana raye shima Hussain yana raye kuyi tarayya da mace 1 d'aya gaskiya hakan babu tsari Hassan nasan kishima bazai barka kazauna lafiya ba son dakakeyima Hamidat yakai matakin dazakayi mugun kishi akanta kagakuwa hakan zai'iyajawo muku rashin jituwa kaida d'an'uwanka bazanso hakaba kuntashi babu maijin kanku tun yarinta bazanjuri ganin akasin hakaba bayan girmanku kacanza wani tunanin kaji wannan tunanin naka baiyiba "
miqewa yayi zaifita cikin zafin zuciya saurin dakatar dashi Ammi tayi dafad'in " dawo kazauna Hassan ashe akwai ranar dazakanunamin fushinka akaina Hassan karkasa naji cewa Hamidat batadace dakaiba idan har zaka'iyayin fushi dani akan lamarinta to tabbas zance bakudaceba inama hamidat tanasonka kamar yadda kakesonta datarufamaka asiri data zauna dakai natsawon lokaci ahaka dakarfin buqatar tata yagudu daga gareta sabida tsananin soyayya amma babu komi itama tanada uziri mai qarfi sabida kowace mace da'irinta naji zanyarda kasaki Hamidat Hussain ya'aureta amma inada nawa sharad'in nafarko yazama dole kasanar ma Hamidat kalmar saki taji da kunnanta sabida sakin yahalarta dama batada idda akanta sannan kasan yadda zakayi kar wanda yaji labarin sakin sannan karubuta takardar sakin kakawomin kuma kasan yadda zakayi tajikamar kaine kasake mayar da'ita amatsayin mata sannan kuma yazama dole kakoma bedroom d'in sama sabida gujema abinda idanunka zasugani kosuji tsakanin Hussain da Hamidat sannan yazama dole kaguji ta'ba koda hannunta sabida tatashi daga matsayin matarka a lokacin sharad'i na 2 wanda kuma shine maiwuya agareka nasani amma idan kace a a tonima zance a a inaso ka'auri Hanan kuma nima agobe nikeso "
" zaro ido Hamut yayi yadubi Ammi yace " ni na auri Hanan Ammi dan Allah kicanza wani sharad'in bazan iya yin wannan ba matsayin qanwa nad'auki Hanan bayan wannan babu wani kuma gata tayi yarinya dayawa Ammi kinsan banason auran qaramar yarinya batun yanzuba sannan kuma tayaya zan'iya duban Maimartaba dasauran mutane nace zanqara aure bayan kwanaki 2 kacal dayin aure na dole za'ayimin tambayoyin dabani da amsarsu sannan kinsan al'adar Family mu bakata'ba auran wadda ba nijinmuba kuma kinsan Hanan bajinimubace dan Allah Ammi kicanza wani sharad'in naji duk wanda kika fad'i akan Hamidat duk zancikasu in sha Allah amma wannan akwai matsala "
zama Ammi tayi tace " duk nasan dahaka kai babu ruwanka kabarni dakomi kuma ay dakake maganar Hanan tayimaka yarinya sosai aykai yanzu yarinyar yadace dakai sabida itace bazatadamu dawani haqqi nata na auratayya akankaba hasalima tsoran lamarin zatad'ingayi idan baka kulatabama natsuwa zatasamu kaga kenan har zuwa lokacin dazakasamu lafiya bazata nuna qosawaba sannan naji kacigaba dad'aukar Hanan matsayin qanwa zanfijin dad'in hakan dan nasan bazaka tsanetaba idan kasamaranka cewa qanwar kace tun tuni nakeson ka'auri Hanan amma senaga hankalinka yanakan Hamidat kuma kazurfafa sosai shiyasa nabarka nafarayin tunani akan Hussain amma shi inajin shakka akanshi bashida yatsani Hanan sosai fiye dakima nikuma banason Hanan tasha wahala ko kad'an itad'in Amanar zuciyatace Hassan "
saurin kallon Ammi Hassan yayi yajinjina kai yace " amma Ammi nifa gaskiya koda nawarke banajin zan'iya yin mu'amalar aure da Hanan gaskiya zanji kunyar lamarin qanwata wadda narena haba Ammi meyasa baki kai tunaninki kan Ansar ba shine dede ita kuma sun shaqu sosai "
mirmushi Ammi tayi tace " nafika sanin haka ni zuciyata kai taza'bar ma Hanan ba kowaba sannan magana kan bazaka'iya sauke mata haqqintaba bayan kasamu lafiya wannan bayanzu yakamata kayanke hukunciba kajira zuwa lokacin sekabani amsa asannan ne zangamsu daduk maganarka idan ka'amince danawa sharad'in tonima na'amince danaka kuma zanji dakomi "
tashi tsaye Hassan yayi be dubetaba sabida baiji dad'in sharad'in nata na 2 ba yace " na amince " daga haka yanufi hanyar fita dede lokacin Hussain yashigo duban fuskar Hassan yayi yaga babu walwala ajiyar zuciya yasauke cikin zuciyar shi yace " Allah yasa Ammi bata amince dawannan mugun tunanin nakaba " zama yayi a'inda Hassan yatashi yace " Ammi kinji wani banzan tunani da Hamut yayi ko hmmm tayaya zan'iyayin hakan? " dubanshi Ammi tayi tace " ayko yazama dole kayi sannan inaso kasa aranka cewa aure ne zakayi nad'ind'ind'in da Hamidat banawani lokaciba kamar yadda Hassan yake tunani nasan daga lokacin daka auri Hamidat kishi zaisa Hassan yafarajin son hamidat yana raguwa cikin zuciyar shi zuwa wani lokaci zai manta da'ita daganan semusanar dakowa komi shiyasa nabashi umarnin auran Hanan dan kar yayi 2-0 " miqewa Hussain yayi yace
" maine Ammi Auran Hanan ga Hamut ina Ammi zakisaka yarinya taqara renamu yarinya qarama gaskiya ni kam bangoyi bayan hakaba sannan bazan iya yin auran dindindin da Hamidat ba sabida banasonta ko kad'an kuma bazan sotaba wallahi badan karfin soyayyar danikeyima Hamut ba dabazanyi wannan auran sirrin ba amma zatagane shayi ruwane wallahi senayi maganinta kuma ni bazan iya auranta na dindindin ba yana warkewa zansaketa suqarata can koma yabar sonta nikam babu ruwana " daga haka yanufi hanyar fita girgiza kai Ammi tayi tace
" jeka masifafan banza kawai aykai dama ba'ataba dedetawa dakai kwata kwata bakada fahimta wannan zuciyar taka maizafin tsiya Allah yanunamin lokacin dazatayi sanyi natabbata dakaine nasakama irin sharad'in Hassan bazamu kwashe lafiya ba ni bansan ina kakakwaso wannan zuciyar banzarba da shegen taurin kai ga kafiya kayimata duk abinda kagadama ita taja dama ance idan bakayi sharar masallaciba tokayi tarumfar kasuwa dama kaine dede Hamidat d'in "
sosai Hammat yaji zuciyar shi tasakeyin zafi sosai yana fita yadubi inda Hanan da Ansar suke kiransu yayi sukataso cikin sauri babu magana yafalle Ansar damari yace " maganar mekukeyi kasa kasa kamo kunnan Hanan yayi yamurd'e daqarfi har sedataji kamar zata saki fitsari sabida azabar zafi qara tasaki hakan yasa Ammi saurin fitowa kafin taqaraso Hammat yayi magana kasa kasa yadda Ammin bazatajiba " idan har Ammi ta tambayeki akan cewa kinason Hammut kikace eh to wallahi sekinyi nadama " saurin sakinta yayi yafita daga parlour kafin Ammi taqaraso kuka Hanan tasaki dede lokacin Ammin taqaraso rungumeta tayi tashiga lallashinta itako kanta yad'aure tarasa gane mai Hammat yake nufi tayaya zatace batason Yayanta wanda tafiji dashi duk cikin su
tofa yaya kenan kuyi haquri dawannan sunqi bamu wuta wannan kad'e nasamuyi sabida babu wuta shima sedanakai cajin wayar in sha Allah gobe zanyimuku Akwai banbanci idan basubamu wutaba zankai carjin in sha Allah kuyi haquri badaga ni bane daga nefa ne naso page d'in yau yafi haka yawa to amma yaya zanyi tunda babu carji awayar Affuwan
sannan gawata sanarwa wata baiqar Allah wato Zarah bala tayi alqawarin biyama mutun 2 kudin book amma wanda yayi sharhi mai kyau akan book d'in duka biyu bawai wannan book d'in kad'e ba zaku'iyayin sharhin akan ko wanne book d'in daga Mugun Sartse return har Musayar Ruheey Allah yabama mai rabo sa'a
Comment and shire please
_Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🤝🏻
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*Page 11 & 12*
*S* akin ajiyar zuciya Hanan tayi cikin sanyin muryarta tace Ammi babu komifa ay idan dasabo nasaba da halin yaya Hammat " zame jikinta tayi daga na Ammi ahankali kai tsaye bedroom tanufa bin bayanta da kallo Ammi da Ansar sukayi cikin sauri Ansar yataso yanufo Ammi cikin damuwa yace Ammi wai yaushene zamu tafi Skul mubar qasar nan baki d'aya muhuta da zalincin Yaya Hammat " wata irin ajiyar zuciya Ammi tasauke sabida se yanzu tama tunadacewa Sarki Jabir yasanar da ita maganar tafiyar su Hanan Skul anan kusa gakuma wannan lamarin to yaya kenan duban Ansar tayi cikin kulawa tace " karka damu nan kusa zakutafi tunda Maimartaba yayi min maganar tun kwanaki dasuka wuce yakumace saura kadan komi yagama kammala ammafa bawaje d'aya zakuyi karatu da Hanan ba " zaro ido Ansar yayi kafin yasakeyin magana Ammi tadakatar dashi da hannu sannan tanufi hanyar fita daga part d'in Kai tsaye part d'in Sarki Jabir tanufa takuwayi sa'a yana ciki d'ago idanunshi yayi yadubeta sannan ya'amsa sallamarta idasa shiga tayi tazauna gefanshi cikin girmamawa suka gaisa sannan tanumfasa da'alama wani nazari takeyi bai katsetaba kimanin 10 minutes sannan tafara dacewa
" Maimartaba wani babballamari ne yakawoni nikam narasa mafita sabida lamarin yacikaro da wannan babban boyayyan sirrin namu Wanda babu wanda yasanshi daga Allah sekuma ni da Kai Hassan yazomin dawata magana nikuma nayiwata subutar baki akan lamarin Wanda idan hakan takasance tofa yazama dole wannan boyayyan sirrin namu yafito fili fitowar shi kuwa wata babbar matsalace wadda zata haddasa tashin hankali cikin masarautar nan sannan musamu babbar matsala Ni da Kai wajan Mama shine nazo muyanke shawarar datadace "
Miqewa tsaye Sarki Jabir yayi yashiga kaiwa da komowa sannan yadubi Ammi yace " Hajiya Kilishi tokuwa koma meye wannan yazama dole abarshi dan banshirya shiga cikin tashin hankali ba yanzu lokacin bayyana wannan sirrin baiyiba idan lokaci yayi nida kaina zan bayayyana komi sanar dani wane lamarine Hamut yazomiki dashi ? "
Sake sakin ajiyar zuciya Ammi tayi sannan tashiga sanar dashi wannan lamarin duka sosai Sarki Jabir yashiga kallonta cikin alamar
tuhuma sannan yace