Sashe 10
️Musayar Ruhi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" maraba da Soja kaga mazan fama jarumi agida jarumi a daji zaki kake bakason raini duk wani maqiyi dayaganka yakeshiga cikin tetayinshi tabbas yau nasan akwai abunda yake tafe dakai mai mahimmanci zauna soja naji damuwarka kuma nayima magani cikin ikon Allah "
Zama yayi fuska babu annuri yadubeta yace " kaka inaso nayi aure....." Kafin yaqarasa hajiya tarangad'a gud'a tashiga fad'in Allah nagode maka Hammat yau kaine kake fad'i kanason kayi aure lalle komawacece wannan zataga gata daga gareni 'yar gidan wacece " sake tamke fuska yayi yace " Hanan ce " zaro ido Hajiya tayi takasa koda qyafta ido ganin haka yasa Hammat miqewa cikin sauri Hajiya tace " amma Hammat duk matan dake cikin d'angi karasa matar aure se Hanan dadai zai yiyu daka nemi wata "
Wani irin haushi yasake taso mushi sabida tabbas abinda kaka tafad'a shikam agareshi dedene badan bin uwamarnin Ammi ba dababu abinda zaijamai auran Hanan dakewa yayi yace " inda zai yiyu kikace Kaka nide ita nace idan kuma kince a a to tabbas banajin zanyi aure har abada " cikin sauri hajiya tace " a a a ina ay koda banason abu idan har kanaso tokam zansoshi fiye dakomai yanzu gayamin yaushe kakeso asaka lokacin bikin ? " cikin 'bacin rai yace " duk lokacin dayayi muku " daga haka yasakai yafita part d'in Ammi yanufa yana shiga yazauna saman cushion kasancewar Ammin bata parlour sosai yakejin zafin wannan lamarin cikin zuciyar shi amma yasha alwashin kasa Hanan sabida tasanadinta akasashi yayi abinda bai shiryaba sallamar Ammi tasa Hammat duban hanyar parlour ganinshi yasa tasaki murmushi had'ida qarasowa tana zama yashiga gaidata cikin girmamawa cikin farinciki Ammi take amshawa sannan tace
" tabbas Husain kanuna kai d'ane mai biyayya agareni in sha Allah zakaga haske cikin rayuwarka yaya kukayi da Hajiya ? " rumtse ido yayi yaja iska yafesar sannan yace " ta'amince " wani irin murmushin farinciki Ammi tasaki tashiga saka mishi albarka kafin wani lokaci tacikamishi gabanshi da nau'ikan abinci kala kala baiwanici sosai ba yamiqe yabar part d'in wannan daran Hammat baccin qunci yayi sabida yanaganin shikam ancutar dashi washegari misalin 10am Hajiya tasa akakirawomata kowa zuwa cikin babban parlour ta bayan kowa yazauna tafarayin magana kamar haka
" inaso kowa yasaurareni dakyau wani mihimmin abune yasaka nataraku nan wato maganar auran Hammat da Hanan Hammat yafitar da Hanan amatsayin matar dazai aura sannan yabani damar saka duk lokacin dayayimin dan haka abunda nikesone yasamu sabida haka bazamuja lokaci ba dukda cewa Hanan tatafi karatu hakan bazai hana ayi aurenba idan akayi takoma can qasar dayake ayki yanzu tacigaba dan haka kowa yasani nanda 1 month su Hanan zasusamu hutu zatazo gida a wannan lokacin za'ayi bikin auran su nasallami kowa "
Masu farinciki cikin farinciki sukatashi masu baqinciki cikin baqinciki da sanyin gyuwa sukatashi Hajiya Mariya da Hajiya hajara kowa tsaye suna kallon juna kowa da'irin abinda yake saqawa cikin ranshi Hajiya Mariya tadubi Hajiya hajara tace " tabd'ijan lalle kam wallahi nasha alwashin senayi duk yadda zanyi wajan ganin wannan auran baiyiyu kenanma mu haka zamutashi cikin masarautar babu riba mubaga haihuwaba mubaga samun nasarar aurama d'aya daga cikin yaran damuke riqo 'ya'yan Sarki ba wa'inda acikinsune zasu gaji kujerar Sarki lalle " hmmmm " Hajiya Mariya tace ayni wallahi koda wannan auran yayiwu to nasha alwashin senazamar dashi muguwar annoba cikin masarautarnan senasaka Hanan cikin masifa tahar abada nasan duk munafurcin Hajiya kilishi ne to wallahi senasakata tayi nadamar auran Hammat da Hanan " haka sukadinga kulla shirin muguntar su tsayin lokaci
MARMNY ZARAH CE
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 19 & 20*
*W* ashe gari jirgin farko Hammat yabi yakoma zuciyanshi cike da tsananin
Quncin hukuncin da aka zartar mashi jiyayi yakara tsanar Hanan cikin zuciyarshi yasha alwashin saitayi nadamar kasan cewa mata agareshi tundaga wannan ranar aka fara gudanar da shirye shirye bikin Hammat da Hanan Hajiya kilishi wato Ammi da Sarki Jabir suna cikin tsanani farincin kasan cewar wannan auran Hajiya kuwa sosai itama takeson auran sa'badin da data nuna bata 'kaunar Hammat ya auri Hanan din
JORDAN
Tunda da wannan ranar hamut yadena shiga harkar hamidat dasafiya tayi yake shiryawa yake fita bai dawowa sai yayi sallah magrib da ishah duk da wannan matakin daya dauka bataji komai ba saima hakan yayi mata dadi sosai saima tabude wani shafin holewa akullun bayan hamut yafita sai abokinshi muhseen yashigo gd suna daukar tsawan lokaci atare hatta nau'ikan abinki girka mai take kala kala shigar banza kuwa yitake sai kace ba matar aure ba acikin 'yan mata ma sai mara kamun kai Sosai ta sake mashi yauma kamar kullum sunatare da Muhseen taci wata irin kwalliyar qananun kaya sunyi masifar fidda surar jikinta wani irin kallo muhseen yakeyimata sefaman cizan lips dinshi yakeyi fesar da'iska yayi daga bakinshi sannan yafara dacewa
" Baby gaskiya nifa namatsu na aureki amma inaganin bazan iya jurewaba yakamata musan abunyi " murmushi Hamidat tasaki tace " banganeba wane irin abunyi kenan ? " kamo hannunta yayi yace " abunyi kamar haka ? Yasumbaci hannun nata rumtse ido tayi sabida yadda taji wani irin yanayi yaziyarci jikinta ganin haka yasa muhseen sakin wani irin murmushi wanda shine kad'e yasan ma'anarshi sake matse hannun nata yayi yana kashemata jiki da kalamanshi sosai yagane langonta babu zato yajawota jikin shi tafad'o saman qirjinshi rungumeta yayi sosai amma abun mamaki batayi qoqarin hanashiba sema sake lafewa datayi ajikin nashi sake sakin murmushi yayi kusada kunnanta yakawo bakinshi murya qasa qasa yace zanso ace murayu tare ahaka har qarshen rayuwata Hamidat inasonki sosai to amma nagakamar yayanki bazai bani aurankiba nikuma iyayena bazasu yarda daza'binaba sede idan zamuyi abu 1 hakan zesa subarni na'aure ki kuma cikin farinciki baby kitaimakeni kiyarda musamu mafita " lumshe ido Hamidat tayi tace " sanar dani koma maiye zanyi inde zansamu damar mallakarka matsayin miji kasanfa inasonka sosai " cizan lips d'inshi yasakeyi akawo na babu adad'i sannan yace " hanya d'ayace mukasance dajuna hakan shine zaisa su'amince kinga munriga munzama d'aya zuwa lokacin dole zasuce dake nadace " jin haka yasa Hamidat d'ago ido takalleshi kafin tayi magana yace " karkice komi baby bazan cutar dakeba har abada bazan gujekiba karkiyimin rashin fahimta inasonki fiye da kaina zan'iya baki komi nawa ki'amince baby dan musamu damar mallakar junanmu " sosai yake sakar mata kalamai ganin kamar tagamsu yasa yafara wayon ta'ba jikinta hakan yabashi nasarar kashemata jiki shed'an kuwa yasamu damar cin nasara akansu wa'iyazubilla Allah katsaremu katsaremana imaninmu amin
tundaga wannan ranar Muhseen yasamu damar morewa dajikin Hamidat duk wannan abubuwan dasuke aywatarwa Hamut baidamasaniyar komi hasalima tun ranar farko da Muhseen yazo wajanshi baiko sakeyin koda waya dashiba ashe shi baisaniba yamaye gurbin shi awajan matar shi
TURKEYA
Fitowarsu daga lecture kenan wayar Hanan tafarayin ruri cikin sauri tacirota daga cikin jakarta ganin sunan Ammi yasa Hanan saurin d'aya wayar gaidata tayi cikin girmamawa had'ida seseta kanta dagacan 'bangaran Ammi tace
" Hanan ina kan hanyar zuwa turkiya gobe in sha Allah ina son ganin auta ta " wani irin farinciki Hanan taji Wanda yasakata sakin 'yar qara sosai tanuna murnarta hakan yasa Ammi sakejin dad'i marar misali hakan kuwa akayi washegari Ammi tasauka cikin qasar TURKEYA munar wajan Hanan da Fadila abun ba'ayin magana misalin 10am Ammi tamiqe tanad'e abin sallar datake kai tazauna bakin bed tadubi Hanan dake riqe da Qur'an tana karatu tace
" Hanan idan kin ida inasonyin wata muhimmiyar magana dake wadda sanadintane yakawoni qasarnan " rufe Qur'an d'in Hanan tayi tamaidashi mazauninshi sannan tadawo kwanciya tayi tad'aura kanta saman cinyar Ammi tanasakin ajiyar zuciya cikin sanyin muryarta tace
" Allah yasa balefi nayiba Ammi ? " murmushi Ammi tasakar mata tace " haba Hanan babu lefin dakikayimin kuma ayke bakya lefi Hanan inaso kifahimceni sosai kuma kiji abinda zansanar dake da kunnan basira Hanan nanda kwanaki kad'an za'ayi auranku keda Husain h....." wunqurawa tayi zatamiqe Ammi tayi saurin cewa " a a Hanan kisaurareni tukun a yau zansanar dake wani sirri wanda banso kisanshiba har abada amma ayanzu yazama dolene kisani Hanan Hanan Hanan banice nahaifekiba " dukda hanata da Ammi tayi akan kartatashi ay batasan lokacin data tashi zauneba rungumota Ammi tayi cikin taushin murya tace " kwantar dahankalinki Hanan har abada ni mahaifiyarkice sabida banaso kizauna qarqashin wata uwar dan gudun cutarmin dake yasa mukayanke hukuncin had'aku aure keda yayanki Hammat nanda wata 1 babu abinda zai ta'ba karatunki kinji Hanan banaso kidauki wannan abun takura agareki sannan kikwantar da hankalinki in sha Allah hakan alkairine agareki bazan cutar dakeba har abada Hanan "
Sosai kuka yaciqarfin Hanan cikin kuka tace " Ammi koda banta'ba ganinkiba kin'isa kisani nayi balle ke uwace agareni har abada kodawasa banajin zakicutar dani amma Ammi suwayene iyayena ? " ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " nima banida wannan amsar Hanan dalilin auranki da Hussain yasa nasanar dake badan hakaba har abada bazakisan wannan sirrinba " cikin kuka Hanan tace " kenan Ammi ni banida iy...... saurin rufe mata baki Ammi tayi tace " karkice komi Hanan bari kuyi waya da Husain din kafin Hanan tace komi Ammi tadanna kiran layin Hammat sanar dashi tayi zasuyi waya da Hanan babu yadda zaiyi amma wani irin takaici yaji miqama Hanan wayar Ammi tayi sannan tafitar daga bedroom tana fita parlour tahangi Fadila zaune saman cushion tana kallon TV zama Ammi tayi sukacigaba dayin hira
Cikin sanyin murya Hanan tayi sallama jin muryar Hanan yasa Hammat jan tsaki tun kafin tasakecewa komi yace " ke inaso kisaurareni dakyau kiyi gaggawar sanar ma Ammi cewa bakison wannan auran idan kikaqi to wallahi zakiyi nadama " daga haka yakashe wayar shi wani irin kuka Hanan taji yasake tasomata cikin kuka tashiga cewa " nashiga uku ni Hanan yayazanyi darayuwata tabbas baqinciki zaiyi ajalina
Marmyn Zarah
*⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
Zama yayi fuska babu annuri yadubeta yace " kaka inaso nayi aure....." Kafin yaqarasa hajiya tarangad'a gud'a tashiga fad'in Allah nagode maka Hammat yau kaine kake fad'i kanason kayi aure lalle komawacece wannan zataga gata daga gareni 'yar gidan wacece " sake tamke fuska yayi yace " Hanan ce " zaro ido Hajiya tayi takasa koda qyafta ido ganin haka yasa Hammat miqewa cikin sauri Hajiya tace " amma Hammat duk matan dake cikin d'angi karasa matar aure se Hanan dadai zai yiyu daka nemi wata "
Wani irin haushi yasake taso mushi sabida tabbas abinda kaka tafad'a shikam agareshi dedene badan bin uwamarnin Ammi ba dababu abinda zaijamai auran Hanan dakewa yayi yace " inda zai yiyu kikace Kaka nide ita nace idan kuma kince a a to tabbas banajin zanyi aure har abada " cikin sauri hajiya tace " a a a ina ay koda banason abu idan har kanaso tokam zansoshi fiye dakomai yanzu gayamin yaushe kakeso asaka lokacin bikin ? " cikin 'bacin rai yace " duk lokacin dayayi muku " daga haka yasakai yafita part d'in Ammi yanufa yana shiga yazauna saman cushion kasancewar Ammin bata parlour sosai yakejin zafin wannan lamarin cikin zuciyar shi amma yasha alwashin kasa Hanan sabida tasanadinta akasashi yayi abinda bai shiryaba sallamar Ammi tasa Hammat duban hanyar parlour ganinshi yasa tasaki murmushi had'ida qarasowa tana zama yashiga gaidata cikin girmamawa cikin farinciki Ammi take amshawa sannan tace
" tabbas Husain kanuna kai d'ane mai biyayya agareni in sha Allah zakaga haske cikin rayuwarka yaya kukayi da Hajiya ? " rumtse ido yayi yaja iska yafesar sannan yace " ta'amince " wani irin murmushin farinciki Ammi tasaki tashiga saka mishi albarka kafin wani lokaci tacikamishi gabanshi da nau'ikan abinci kala kala baiwanici sosai ba yamiqe yabar part d'in wannan daran Hammat baccin qunci yayi sabida yanaganin shikam ancutar dashi washegari misalin 10am Hajiya tasa akakirawomata kowa zuwa cikin babban parlour ta bayan kowa yazauna tafarayin magana kamar haka
" inaso kowa yasaurareni dakyau wani mihimmin abune yasaka nataraku nan wato maganar auran Hammat da Hanan Hammat yafitar da Hanan amatsayin matar dazai aura sannan yabani damar saka duk lokacin dayayimin dan haka abunda nikesone yasamu sabida haka bazamuja lokaci ba dukda cewa Hanan tatafi karatu hakan bazai hana ayi aurenba idan akayi takoma can qasar dayake ayki yanzu tacigaba dan haka kowa yasani nanda 1 month su Hanan zasusamu hutu zatazo gida a wannan lokacin za'ayi bikin auran su nasallami kowa "
Masu farinciki cikin farinciki sukatashi masu baqinciki cikin baqinciki da sanyin gyuwa sukatashi Hajiya Mariya da Hajiya hajara kowa tsaye suna kallon juna kowa da'irin abinda yake saqawa cikin ranshi Hajiya Mariya tadubi Hajiya hajara tace " tabd'ijan lalle kam wallahi nasha alwashin senayi duk yadda zanyi wajan ganin wannan auran baiyiyu kenanma mu haka zamutashi cikin masarautar babu riba mubaga haihuwaba mubaga samun nasarar aurama d'aya daga cikin yaran damuke riqo 'ya'yan Sarki ba wa'inda acikinsune zasu gaji kujerar Sarki lalle " hmmmm " Hajiya Mariya tace ayni wallahi koda wannan auran yayiwu to nasha alwashin senazamar dashi muguwar annoba cikin masarautarnan senasaka Hanan cikin masifa tahar abada nasan duk munafurcin Hajiya kilishi ne to wallahi senasakata tayi nadamar auran Hammat da Hanan " haka sukadinga kulla shirin muguntar su tsayin lokaci
MARMNY ZARAH CE
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 19 & 20*
*W* ashe gari jirgin farko Hammat yabi yakoma zuciyanshi cike da tsananin
Quncin hukuncin da aka zartar mashi jiyayi yakara tsanar Hanan cikin zuciyarshi yasha alwashin saitayi nadamar kasan cewa mata agareshi tundaga wannan ranar aka fara gudanar da shirye shirye bikin Hammat da Hanan Hajiya kilishi wato Ammi da Sarki Jabir suna cikin tsanani farincin kasan cewar wannan auran Hajiya kuwa sosai itama takeson auran sa'badin da data nuna bata 'kaunar Hammat ya auri Hanan din
JORDAN
Tunda da wannan ranar hamut yadena shiga harkar hamidat dasafiya tayi yake shiryawa yake fita bai dawowa sai yayi sallah magrib da ishah duk da wannan matakin daya dauka bataji komai ba saima hakan yayi mata dadi sosai saima tabude wani shafin holewa akullun bayan hamut yafita sai abokinshi muhseen yashigo gd suna daukar tsawan lokaci atare hatta nau'ikan abinki girka mai take kala kala shigar banza kuwa yitake sai kace ba matar aure ba acikin 'yan mata ma sai mara kamun kai Sosai ta sake mashi yauma kamar kullum sunatare da Muhseen taci wata irin kwalliyar qananun kaya sunyi masifar fidda surar jikinta wani irin kallo muhseen yakeyimata sefaman cizan lips dinshi yakeyi fesar da'iska yayi daga bakinshi sannan yafara dacewa
" Baby gaskiya nifa namatsu na aureki amma inaganin bazan iya jurewaba yakamata musan abunyi " murmushi Hamidat tasaki tace " banganeba wane irin abunyi kenan ? " kamo hannunta yayi yace " abunyi kamar haka ? Yasumbaci hannun nata rumtse ido tayi sabida yadda taji wani irin yanayi yaziyarci jikinta ganin haka yasa muhseen sakin wani irin murmushi wanda shine kad'e yasan ma'anarshi sake matse hannun nata yayi yana kashemata jiki da kalamanshi sosai yagane langonta babu zato yajawota jikin shi tafad'o saman qirjinshi rungumeta yayi sosai amma abun mamaki batayi qoqarin hanashiba sema sake lafewa datayi ajikin nashi sake sakin murmushi yayi kusada kunnanta yakawo bakinshi murya qasa qasa yace zanso ace murayu tare ahaka har qarshen rayuwata Hamidat inasonki sosai to amma nagakamar yayanki bazai bani aurankiba nikuma iyayena bazasu yarda daza'binaba sede idan zamuyi abu 1 hakan zesa subarni na'aure ki kuma cikin farinciki baby kitaimakeni kiyarda musamu mafita " lumshe ido Hamidat tayi tace " sanar dani koma maiye zanyi inde zansamu damar mallakarka matsayin miji kasanfa inasonka sosai " cizan lips d'inshi yasakeyi akawo na babu adad'i sannan yace " hanya d'ayace mukasance dajuna hakan shine zaisa su'amince kinga munriga munzama d'aya zuwa lokacin dole zasuce dake nadace " jin haka yasa Hamidat d'ago ido takalleshi kafin tayi magana yace " karkice komi baby bazan cutar dakeba har abada bazan gujekiba karkiyimin rashin fahimta inasonki fiye da kaina zan'iya baki komi nawa ki'amince baby dan musamu damar mallakar junanmu " sosai yake sakar mata kalamai ganin kamar tagamsu yasa yafara wayon ta'ba jikinta hakan yabashi nasarar kashemata jiki shed'an kuwa yasamu damar cin nasara akansu wa'iyazubilla Allah katsaremu katsaremana imaninmu amin
tundaga wannan ranar Muhseen yasamu damar morewa dajikin Hamidat duk wannan abubuwan dasuke aywatarwa Hamut baidamasaniyar komi hasalima tun ranar farko da Muhseen yazo wajanshi baiko sakeyin koda waya dashiba ashe shi baisaniba yamaye gurbin shi awajan matar shi
TURKEYA
Fitowarsu daga lecture kenan wayar Hanan tafarayin ruri cikin sauri tacirota daga cikin jakarta ganin sunan Ammi yasa Hanan saurin d'aya wayar gaidata tayi cikin girmamawa had'ida seseta kanta dagacan 'bangaran Ammi tace
" Hanan ina kan hanyar zuwa turkiya gobe in sha Allah ina son ganin auta ta " wani irin farinciki Hanan taji Wanda yasakata sakin 'yar qara sosai tanuna murnarta hakan yasa Ammi sakejin dad'i marar misali hakan kuwa akayi washegari Ammi tasauka cikin qasar TURKEYA munar wajan Hanan da Fadila abun ba'ayin magana misalin 10am Ammi tamiqe tanad'e abin sallar datake kai tazauna bakin bed tadubi Hanan dake riqe da Qur'an tana karatu tace
" Hanan idan kin ida inasonyin wata muhimmiyar magana dake wadda sanadintane yakawoni qasarnan " rufe Qur'an d'in Hanan tayi tamaidashi mazauninshi sannan tadawo kwanciya tayi tad'aura kanta saman cinyar Ammi tanasakin ajiyar zuciya cikin sanyin muryarta tace
" Allah yasa balefi nayiba Ammi ? " murmushi Ammi tasakar mata tace " haba Hanan babu lefin dakikayimin kuma ayke bakya lefi Hanan inaso kifahimceni sosai kuma kiji abinda zansanar dake da kunnan basira Hanan nanda kwanaki kad'an za'ayi auranku keda Husain h....." wunqurawa tayi zatamiqe Ammi tayi saurin cewa " a a Hanan kisaurareni tukun a yau zansanar dake wani sirri wanda banso kisanshiba har abada amma ayanzu yazama dolene kisani Hanan Hanan Hanan banice nahaifekiba " dukda hanata da Ammi tayi akan kartatashi ay batasan lokacin data tashi zauneba rungumota Ammi tayi cikin taushin murya tace " kwantar dahankalinki Hanan har abada ni mahaifiyarkice sabida banaso kizauna qarqashin wata uwar dan gudun cutarmin dake yasa mukayanke hukuncin had'aku aure keda yayanki Hammat nanda wata 1 babu abinda zai ta'ba karatunki kinji Hanan banaso kidauki wannan abun takura agareki sannan kikwantar da hankalinki in sha Allah hakan alkairine agareki bazan cutar dakeba har abada Hanan "
Sosai kuka yaciqarfin Hanan cikin kuka tace " Ammi koda banta'ba ganinkiba kin'isa kisani nayi balle ke uwace agareni har abada kodawasa banajin zakicutar dani amma Ammi suwayene iyayena ? " ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " nima banida wannan amsar Hanan dalilin auranki da Hussain yasa nasanar dake badan hakaba har abada bazakisan wannan sirrinba " cikin kuka Hanan tace " kenan Ammi ni banida iy...... saurin rufe mata baki Ammi tayi tace " karkice komi Hanan bari kuyi waya da Husain din kafin Hanan tace komi Ammi tadanna kiran layin Hammat sanar dashi tayi zasuyi waya da Hanan babu yadda zaiyi amma wani irin takaici yaji miqama Hanan wayar Ammi tayi sannan tafitar daga bedroom tana fita parlour tahangi Fadila zaune saman cushion tana kallon TV zama Ammi tayi sukacigaba dayin hira
Cikin sanyin murya Hanan tayi sallama jin muryar Hanan yasa Hammat jan tsaki tun kafin tasakecewa komi yace " ke inaso kisaurareni dakyau kiyi gaggawar sanar ma Ammi cewa bakison wannan auran idan kikaqi to wallahi zakiyi nadama " daga haka yakashe wayar shi wani irin kuka Hanan taji yasake tasomata cikin kuka tashiga cewa " nashiga uku ni Hanan yayazanyi darayuwata tabbas baqinciki zaiyi ajalina
Marmyn Zarah
*⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_