Sashe 24
️Musayar Ruhi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" am Hajiya yasamu kirane daga office d'in su inagama bakin ayki zaikoma kuma kinsan yanayin aykin nasu basajira "
Dogon tsaki kaka taja tace
" to Allah shi kyauta shiyasa natsani aikin soja yanzu sabida Allah matarshi tanacikin wannan halin yatafi kay gaskiya wannan aikin nashi baiyiba "
Hakade kaka taita surutu har sukashiga cikin room d'in tunda Ammi tad'aura idon ta akan Hanan takasa saukewa wasu siraran hawaye sukashiga gangaro mata cikin damuwa Siyama takamo hannunta tace
" Ammi kiyi haquri in sha Allah Hanan zatasamu lafiya "
Jinjina kai kawai Ammi tayi amma takasayin magana duban Hamut Sarki Jabir yayi yace
" Hamut kad'auki Siyama kuje gida kuhad'oma Ammin ku kayan jinya sabida inaganin baikamata koda Hanan tafarka mutafi da ita gida yau ba gara mubari muga yanayin jikin nata zuwa gobe "
'Dan sosa qeya Hamut yayi yace
" amm inaganin basemuntafi tareba nikad'ema zan'iya "
Cikin d'an fusata Sarki Jabir yace
" bashawara nanemaba karde har yanzu bakucanzaba wai nikam Hajiya kilishi wane abune yajefa rashin jituwa a tsakanin su kinqi sanar dani tuni amma zanyi maganin ku "
Babu yadda suka'iya haka dole sukatafi suna fita Siyama tabud'e baya tashiga afusace Hamut yariqe murfin motar yace
" ke mekike nufi ni driver kine ? dallah tashi kidawo gaba "
Yatsina fuska Siyama tayi tace
" au damakai akasin haka kad'auka hmmmm to kasakeyin tunani "
Jin haka yasake fusata Hamut damqo hannunta yayi cikin zafin rai ganin yadda Hamut yadamqi hannunta yasata d'an razana sabida irin damqar dayayimata batawasa bace jin muryar d'aya daga cikin driver maimartaba yasa Hamut sakinta yajuyo cikin girmamawa yace
" Allah ya taimakeka Yarima dama Maimartaba ne yace nakaiku gida kaida Gimbiya Siyama "
Jinjina kai Hamut yayi sannan yakalli Siyama yayi qwafa yace
" Allah yatemakeki da yau sena muje wannan mararkunyar bakin naki "
Dalla mishi harara tayi tace
" hmmm dad'in abinde ni nafiqarfin ayimin mazurai sabida nagama sanin komi "
Juyowa Hamut yayi cikin zafin rai yashiga cikin motar yaja marfin yarufe yajawota jikinshi sosai yamatseta cikin fusata yace
" wato kinsan komi ko ? to ai shikenan wanda yasan komi naka ay kenan babu wani shamaki a tsakaninku to barinaji adadin yaya girmanki yakai yanzu "
Yana qarasa fad'in haka yad'aura hannun shi saman qirjinta wata irin qara Siyama tayi had'ida fad'in
" nashiga uku idan kanayima girman Allah kayi haquri dan Allah kad'auke hannunka ajikina "
Murmushin mugunta Hamut yayi yace
" a she rashinkunyar taki qaramace daga yau idan kikasakeyimin rashin kunya senayimiki abinda yafi haka "
Sakinta yayi yabud'e motar yafita cikin takaici Siyama tace " Allah ya isa mugu kawai " d'an dawowa yayi yace " me kikace " zaro ido tayi tace " mefa ni babu abinda nace " murmushi yasaki yace " hmmm kimace kuma kiyi sauri kifito muje " d'an tsaki Siyama tayi tace " aykuma wallahi baka'isa kadinga kafamin dokaba badan Maimartaba ne yaceba kai harkama isa " tanafad'in hakanne a lokacin data tabbatar tafito daga cikin motar qwafa Hamut yayi yajinjina kai yace " zanriqekine yarinya " daga haka sukanufi d'aya dagacikin motocin dasu Maimartaba sukazo sukashiga
A cikin asibitin kuwa bayan fitar su Siyama kaka tadubi Hajiya kilishi tace
" sanar dani dalilin rashin jituwarsu sabida banaso nayimusu hukunci da kah "
Jin haka yasa Hajiya kilishi cewa
" a shekarun baya lokacin Hassan befi 14 years ba itakuma Siyama 13 dawasu watanni Hassan yashiga bedroom d'ina daniyyar zai shiga toilet yayi wanka sabida nasu Hussain yashiga shikuma Hassan yanayin sauri yanashiga yanufi toilet nikuma a lokacin nafita sannan adede lokacin Siyama tanaciki kumabatarufe toilet d'in ba yanashiga yayi ido hudu da Siyama tanayin wanka ganin hakan yasa Hassan fitowa dasauri a wannan ranar Siyama ko abinci bataciba sabida takaici dukda kuwa Hassan yabata haquri taki haqura dukda irin lallashin danayimata amma besa Siyama tahuceba taita uban kuka bayanwasu lokaci tad'anama Hassan tarko yanacikin yin wanka tashiga kallon shi tayi sosai tace
" narama shikenan one one "
Hakan yasaka Hassan yimata duka bayan yafito daga wankan shikenan tundaga nan rashin jituwa yashiga tsakanin su "
Dariya kaka ta bushe da'ita tace
" Lalle kuwa wani yaga tsiraicinka hakan akwai ciwo toko lalle Hamut yakusa yaqara aure sabida kuwa babu wanda Siyama tadace dashi se Hamut "
Please Dan Allah kuyi haquri jiya banida data ne fatan alkairi ga kowa 🤝🏻😊💖
Mameen Zarah & Sudees ce 🤝🏻😊[
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 71 & 72*
*T* amke fuska Sarki Jabir yayi sannan yace
" aiko yazama dole yasaketa zankirashi bade mu zainunama iyakarmuba zansakashi yasauke wannan hayaqin dake kanshi "
Yana gama fad'in haka yabar parlour cikin 'bacin rai part d'in kaka yanufa zaune yasameta ana yimata matsar qafa ganin shigowar Sarki Jabir yasa hadimar fita daga part d'in zama Sarki Jabir yayi cikin girmamawa yace
" Allah yaqaramiki lafiya Allah ya yafemiki kurakuranki Allah yacika zuciyar ki dafarinciki duniya da lahira Allah yakaremin ke daga sharrin dukkan abin halinta nafili dana 'boye ya mahaifiyata "
Murmushi kaka tashigayi sabida tanajin dad'in irin wannan addu'ar cikin sanyin rai tace
" Amin yakai d'ana Allah yayimaka albarka Allah yacika zuciyar ka da hasken muslinci Allah yakad'e maka dukkan fituna da dukkan sharri Allah ya albarkaci zuri'ar ka Allah karyabarka da iyawarka Allah karyabarka da kanka dede da qiftawar ido dama akan maganar auran Siyama da Hamut ne nagama yanke shawara kuma nakira mahaifinta yacemin muyi duk yadda mukayi dede ne shine nace bari nasanar dakai amma banaso Hamut da Siyama susan da wannan zancan haddama ita kanta Hamidat d'in sabida banason tsegumi har se an d'aura auran kafin kowa yasani "
Jinjina kai Sarki Jabir yayi yace " duk abinda kikace Hajiya hakan za'ayi amma tayaya za'a iya 'boye musu tunda yazama dole sesunga shagalin biki kuma basusan nawayeba yaya zamuyi Hajiya ? "
Dubanshi tasakeyi sosai sannan tace " banaji kasaka a shirya wani shagaliba wanda babu gayra babu dalili shikenan se yakoma shagalin biki "
'Dan zaro ido Sarki Jabir yayi yace " to amma Hajiya dukafa kwanaki 2 sukarage zuwa lokacin har za'agama tsara komi ? "
Ayanzu kam cikin d'an fushi kaka tace " koda a yau nace inason ayishi kenan baze yiwuba ? tashi kabani guri " ganin yadda kaka tad'an fusata yasa Sarki Jabir saurin cewa " Allah yahuci zuciyar ki za'ayi yanda kikace nabarki lafiya "
Miqewa yayi yafita Hamut zaune saman cushion d'in parlour shi hannun shi riqe da waya yatsuramata ido number Hammat ce yake kallo tunanin kiranshi yakeyi to amma yanaso yayi fushi dashi dan yanunamishi cewa abinda yayi badede bane amma yanajin bazai iya hakan ba kwana 1 kawai har yafarajin babu dad'i
miqewa tsaye yayi afili yace
" nima yakamata nakoma bakin aykina konasamu sassaucin damuwa "
Adede lokacin Hamidat tashigo taci wani uban ado sebaza kamshi takeyi cikin kissa ta'isa gareshi babu zato yaji tarungume shi cikin karyayyar murya had'ida shagwa'ba tace
" please my D dan Allah kamanta komi wallahi nayi nadamar abinda duk na aykata kumafa ni badason raina duk nayi hakan ba ni inada karfin shi'awa kuma nayi zaton bazaka warkeba kamar yadda doctor yace dan ........"
Kafi taqarasa yatureta afusace yace " har abada babu wata alaqa dani dake kamar yadda nabar nonon uwata kema haka nabarki har abada wani lokaci kawai nike jira nakauda ganina daga kanki butulu kawai marar alqawari "
Yana kaiwanan yabar parlour cikin 'bacinrai
Tunda Sarki Jabir yabar gurin kaka yaje yasanar da Hajiya kilishi tayi al'ajabin hakan dan kam yayi wuri sosai to amma yaya suka iya tundaga wannan lokacin akashiga yin shirye shirye abinka da gidan sarauta akwai kud'i akwai mulki kuma akwai ikon sakawa ayi a lokacin da duk akeso Hanan zaune a parlour duk damuwa ta isheta rashin magana ay mugun abune adede lokacin Hamut yashigo zama yayi d'an nesa da ita yadubeta cikin tausayawa yace
" sannu Hanan yaya jikin " jinjina kai kawai tayi alamar dasauqi cikin damuwa yace " Hanan inaso kinatsu sosai a wannan ranar babu wanda yashigo wanda kike jin bakiyarda dashi ba ? " girgiza kai Hanan tayi ajiyar zuciya Hamut yasauke yasake cewa " to akwai Wanda yabaki wani abu ko yaya yake kituna "
'Dago kai Hanan tayi sabida tatuna kayan da Hajiya Fulani takawo mata adede lokacin kuma Siyama tafito daga bedroom
Mameen Zarah & Sudees ce
Please comment please please
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 69 & 70*
*S* aurin d'agokai Sarki Jabir yayi cikin d'an jin shakka yace
" amma Hajiya hakan bazaijawo matsalaba sabida fa babu jituwa tsakanin su hakan zai iyasa komi faruwa "
Jan tsaki kaka tayi tace
" sukashe kansu idan an had'asu "
Cikin jin shakka Hajiya Fulani tace
" amma Hajiya kwatakwata Hamut auran shi baiwani dad'e ba idan akace zesakeyin wani yanzu za ai tayin surutai ne "
Wani irin mugun kallo kaka tawatsama Hajiya Fulani kafin kaka tayi magana Hajiya Fulani tayi saurin cewa
" dan Allah Hajiya kiyi haquri idan maganar danayi ta'batamiki rai "
" ai dama kinsan zata'batamin rai kikayita daga yau idan kikasakeyimin haka zanyimugun 'bata ranki aure kuma seyayishi da Siyama kuma kokin manta dacewa ita Hamidat d'in nice nahaifi uban ta ? dan haka babu ruwan kowa duk wani maiyin surutai yazo gabana yayi kinji uwar iya "
Dogon tsaki kaka taja tace
" to Allah shi kyauta shiyasa natsani aikin soja yanzu sabida Allah matarshi tanacikin wannan halin yatafi kay gaskiya wannan aikin nashi baiyiba "
Hakade kaka taita surutu har sukashiga cikin room d'in tunda Ammi tad'aura idon ta akan Hanan takasa saukewa wasu siraran hawaye sukashiga gangaro mata cikin damuwa Siyama takamo hannunta tace
" Ammi kiyi haquri in sha Allah Hanan zatasamu lafiya "
Jinjina kai kawai Ammi tayi amma takasayin magana duban Hamut Sarki Jabir yayi yace
" Hamut kad'auki Siyama kuje gida kuhad'oma Ammin ku kayan jinya sabida inaganin baikamata koda Hanan tafarka mutafi da ita gida yau ba gara mubari muga yanayin jikin nata zuwa gobe "
'Dan sosa qeya Hamut yayi yace
" amm inaganin basemuntafi tareba nikad'ema zan'iya "
Cikin d'an fusata Sarki Jabir yace
" bashawara nanemaba karde har yanzu bakucanzaba wai nikam Hajiya kilishi wane abune yajefa rashin jituwa a tsakanin su kinqi sanar dani tuni amma zanyi maganin ku "
Babu yadda suka'iya haka dole sukatafi suna fita Siyama tabud'e baya tashiga afusace Hamut yariqe murfin motar yace
" ke mekike nufi ni driver kine ? dallah tashi kidawo gaba "
Yatsina fuska Siyama tayi tace
" au damakai akasin haka kad'auka hmmmm to kasakeyin tunani "
Jin haka yasake fusata Hamut damqo hannunta yayi cikin zafin rai ganin yadda Hamut yadamqi hannunta yasata d'an razana sabida irin damqar dayayimata batawasa bace jin muryar d'aya daga cikin driver maimartaba yasa Hamut sakinta yajuyo cikin girmamawa yace
" Allah ya taimakeka Yarima dama Maimartaba ne yace nakaiku gida kaida Gimbiya Siyama "
Jinjina kai Hamut yayi sannan yakalli Siyama yayi qwafa yace
" Allah yatemakeki da yau sena muje wannan mararkunyar bakin naki "
Dalla mishi harara tayi tace
" hmmm dad'in abinde ni nafiqarfin ayimin mazurai sabida nagama sanin komi "
Juyowa Hamut yayi cikin zafin rai yashiga cikin motar yaja marfin yarufe yajawota jikinshi sosai yamatseta cikin fusata yace
" wato kinsan komi ko ? to ai shikenan wanda yasan komi naka ay kenan babu wani shamaki a tsakaninku to barinaji adadin yaya girmanki yakai yanzu "
Yana qarasa fad'in haka yad'aura hannun shi saman qirjinta wata irin qara Siyama tayi had'ida fad'in
" nashiga uku idan kanayima girman Allah kayi haquri dan Allah kad'auke hannunka ajikina "
Murmushin mugunta Hamut yayi yace
" a she rashinkunyar taki qaramace daga yau idan kikasakeyimin rashin kunya senayimiki abinda yafi haka "
Sakinta yayi yabud'e motar yafita cikin takaici Siyama tace " Allah ya isa mugu kawai " d'an dawowa yayi yace " me kikace " zaro ido tayi tace " mefa ni babu abinda nace " murmushi yasaki yace " hmmm kimace kuma kiyi sauri kifito muje " d'an tsaki Siyama tayi tace " aykuma wallahi baka'isa kadinga kafamin dokaba badan Maimartaba ne yaceba kai harkama isa " tanafad'in hakanne a lokacin data tabbatar tafito daga cikin motar qwafa Hamut yayi yajinjina kai yace " zanriqekine yarinya " daga haka sukanufi d'aya dagacikin motocin dasu Maimartaba sukazo sukashiga
A cikin asibitin kuwa bayan fitar su Siyama kaka tadubi Hajiya kilishi tace
" sanar dani dalilin rashin jituwarsu sabida banaso nayimusu hukunci da kah "
Jin haka yasa Hajiya kilishi cewa
" a shekarun baya lokacin Hassan befi 14 years ba itakuma Siyama 13 dawasu watanni Hassan yashiga bedroom d'ina daniyyar zai shiga toilet yayi wanka sabida nasu Hussain yashiga shikuma Hassan yanayin sauri yanashiga yanufi toilet nikuma a lokacin nafita sannan adede lokacin Siyama tanaciki kumabatarufe toilet d'in ba yanashiga yayi ido hudu da Siyama tanayin wanka ganin hakan yasa Hassan fitowa dasauri a wannan ranar Siyama ko abinci bataciba sabida takaici dukda kuwa Hassan yabata haquri taki haqura dukda irin lallashin danayimata amma besa Siyama tahuceba taita uban kuka bayanwasu lokaci tad'anama Hassan tarko yanacikin yin wanka tashiga kallon shi tayi sosai tace
" narama shikenan one one "
Hakan yasaka Hassan yimata duka bayan yafito daga wankan shikenan tundaga nan rashin jituwa yashiga tsakanin su "
Dariya kaka ta bushe da'ita tace
" Lalle kuwa wani yaga tsiraicinka hakan akwai ciwo toko lalle Hamut yakusa yaqara aure sabida kuwa babu wanda Siyama tadace dashi se Hamut "
Please Dan Allah kuyi haquri jiya banida data ne fatan alkairi ga kowa 🤝🏻😊💖
Mameen Zarah & Sudees ce 🤝🏻😊[
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 71 & 72*
*T* amke fuska Sarki Jabir yayi sannan yace
" aiko yazama dole yasaketa zankirashi bade mu zainunama iyakarmuba zansakashi yasauke wannan hayaqin dake kanshi "
Yana gama fad'in haka yabar parlour cikin 'bacin rai part d'in kaka yanufa zaune yasameta ana yimata matsar qafa ganin shigowar Sarki Jabir yasa hadimar fita daga part d'in zama Sarki Jabir yayi cikin girmamawa yace
" Allah yaqaramiki lafiya Allah ya yafemiki kurakuranki Allah yacika zuciyar ki dafarinciki duniya da lahira Allah yakaremin ke daga sharrin dukkan abin halinta nafili dana 'boye ya mahaifiyata "
Murmushi kaka tashigayi sabida tanajin dad'in irin wannan addu'ar cikin sanyin rai tace
" Amin yakai d'ana Allah yayimaka albarka Allah yacika zuciyar ka da hasken muslinci Allah yakad'e maka dukkan fituna da dukkan sharri Allah ya albarkaci zuri'ar ka Allah karyabarka da iyawarka Allah karyabarka da kanka dede da qiftawar ido dama akan maganar auran Siyama da Hamut ne nagama yanke shawara kuma nakira mahaifinta yacemin muyi duk yadda mukayi dede ne shine nace bari nasanar dakai amma banaso Hamut da Siyama susan da wannan zancan haddama ita kanta Hamidat d'in sabida banason tsegumi har se an d'aura auran kafin kowa yasani "
Jinjina kai Sarki Jabir yayi yace " duk abinda kikace Hajiya hakan za'ayi amma tayaya za'a iya 'boye musu tunda yazama dole sesunga shagalin biki kuma basusan nawayeba yaya zamuyi Hajiya ? "
Dubanshi tasakeyi sosai sannan tace " banaji kasaka a shirya wani shagaliba wanda babu gayra babu dalili shikenan se yakoma shagalin biki "
'Dan zaro ido Sarki Jabir yayi yace " to amma Hajiya dukafa kwanaki 2 sukarage zuwa lokacin har za'agama tsara komi ? "
Ayanzu kam cikin d'an fushi kaka tace " koda a yau nace inason ayishi kenan baze yiwuba ? tashi kabani guri " ganin yadda kaka tad'an fusata yasa Sarki Jabir saurin cewa " Allah yahuci zuciyar ki za'ayi yanda kikace nabarki lafiya "
Miqewa yayi yafita Hamut zaune saman cushion d'in parlour shi hannun shi riqe da waya yatsuramata ido number Hammat ce yake kallo tunanin kiranshi yakeyi to amma yanaso yayi fushi dashi dan yanunamishi cewa abinda yayi badede bane amma yanajin bazai iya hakan ba kwana 1 kawai har yafarajin babu dad'i
miqewa tsaye yayi afili yace
" nima yakamata nakoma bakin aykina konasamu sassaucin damuwa "
Adede lokacin Hamidat tashigo taci wani uban ado sebaza kamshi takeyi cikin kissa ta'isa gareshi babu zato yaji tarungume shi cikin karyayyar murya had'ida shagwa'ba tace
" please my D dan Allah kamanta komi wallahi nayi nadamar abinda duk na aykata kumafa ni badason raina duk nayi hakan ba ni inada karfin shi'awa kuma nayi zaton bazaka warkeba kamar yadda doctor yace dan ........"
Kafi taqarasa yatureta afusace yace " har abada babu wata alaqa dani dake kamar yadda nabar nonon uwata kema haka nabarki har abada wani lokaci kawai nike jira nakauda ganina daga kanki butulu kawai marar alqawari "
Yana kaiwanan yabar parlour cikin 'bacinrai
Tunda Sarki Jabir yabar gurin kaka yaje yasanar da Hajiya kilishi tayi al'ajabin hakan dan kam yayi wuri sosai to amma yaya suka iya tundaga wannan lokacin akashiga yin shirye shirye abinka da gidan sarauta akwai kud'i akwai mulki kuma akwai ikon sakawa ayi a lokacin da duk akeso Hanan zaune a parlour duk damuwa ta isheta rashin magana ay mugun abune adede lokacin Hamut yashigo zama yayi d'an nesa da ita yadubeta cikin tausayawa yace
" sannu Hanan yaya jikin " jinjina kai kawai tayi alamar dasauqi cikin damuwa yace " Hanan inaso kinatsu sosai a wannan ranar babu wanda yashigo wanda kike jin bakiyarda dashi ba ? " girgiza kai Hanan tayi ajiyar zuciya Hamut yasauke yasake cewa " to akwai Wanda yabaki wani abu ko yaya yake kituna "
'Dago kai Hanan tayi sabida tatuna kayan da Hajiya Fulani takawo mata adede lokacin kuma Siyama tafito daga bedroom
Mameen Zarah & Sudees ce
Please comment please please
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 69 & 70*
*S* aurin d'agokai Sarki Jabir yayi cikin d'an jin shakka yace
" amma Hajiya hakan bazaijawo matsalaba sabida fa babu jituwa tsakanin su hakan zai iyasa komi faruwa "
Jan tsaki kaka tayi tace
" sukashe kansu idan an had'asu "
Cikin jin shakka Hajiya Fulani tace
" amma Hajiya kwatakwata Hamut auran shi baiwani dad'e ba idan akace zesakeyin wani yanzu za ai tayin surutai ne "
Wani irin mugun kallo kaka tawatsama Hajiya Fulani kafin kaka tayi magana Hajiya Fulani tayi saurin cewa
" dan Allah Hajiya kiyi haquri idan maganar danayi ta'batamiki rai "
" ai dama kinsan zata'batamin rai kikayita daga yau idan kikasakeyimin haka zanyimugun 'bata ranki aure kuma seyayishi da Siyama kuma kokin manta dacewa ita Hamidat d'in nice nahaifi uban ta ? dan haka babu ruwan kowa duk wani maiyin surutai yazo gabana yayi kinji uwar iya "