Sashe 13
️Musayar Ruhi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" hmmmm duk wannan abun dakikesani inayi senayi mugun hukuntaki akanshi "
Sau 3 ya'amshi madarar sannan yace " hakama yayi princess tabbas kinbani abu namusamman lalle kin'iya tarba sabida inason madara maisanyi sosai nima yakamata nabaki gift namusamman key d'in sabuwar motar hannunshi yamiqamata yace " wannan kautar sabuwar motace tamusamman agareki sekuma wani gift namusanman wanda yafi motarnan muhimmanci agareki bakowane yakamata yaganiba seke sabida abune nadabanne agareki zankoma princess zantafi dakewar kallon kykkaywar fuskarki zankiraki naji muryarki kafin nakwanta bacci hakan zaibani damaryin bacci mai dad'i sosai nabarki lafiya "
Miqewa yayi taku d'aya yayi kaka tadakatar dashi dafad'in " lalle Hammat katabbatar manadacewa Hanan tamusammance agareka kema Hanan muntabbatar zakikulada Hammat sosai Allah yaqaramuku son juna "
Murmishin yaqe Hammat yayi sannan yabar parlour Jakadiya da hajiya Mariya kuwa kamar suhad'iyi zuciya haka sukaji sabida basuyi tsammanin son da Hammat yakema Hanan yake hakaba itako Hanan cikin sanyin jiki tabar parlour zuwa bedroom kallon wannan gift d'in tashigayi zuciyarta nasota'bude don ganin abunda yake ciki amma tanajin tsoro cire kayan jikinta tayi tashiga toilet bayan tafito tayi shirin kwanciya sannan tashiga bud'e gift d'in wasu sabbin hankacif ne guda 3 aciki sewani turare dagani yanada tsada sosai sewata letter cikin shakka dasanyinjiki tashiga bud'e wasiqar rubutune kamar haka
_Hmmmm nasan zakisojin maiye dalilin baki hankacif har 3 ko tanadin abin sharar hawaye ne nabaki sabida zasuyimiki amfani sosai tundaga yau dan kam tunda kika za'bi zama dani zakikasance cikin kukane har abada inayimiki barka dashigowa cikin rayuwar qunci wannan turaran kuwa kiyi amfani dashi sabida duk duniya babu turaran danatsana kamar shi asha kuka lafiya_ "
Ajiyar zuciya Hanan tasauke dukda tana qoqarin danne hawayen nata amma takasa afili tafurta yaya Hammat wannan wace irin qiyayyace kakeyimin haka ya Allah inaroqonka idan aurena da yaya Hammat ba alkairi bane Allah kakawo silar dakatar dashi nahuta " haka Hanan taita roqon Allah cikin wannan daran
Shiko Hammat yana shiga cikin part d'inshi yacire hular kanshi yajefar itama rigar yacire yajefar yanufi bedroom irin wankan dayayi d'azu shi yasakeyi niko nace ikon Allah koma sanyi bayaji cikin mugun 'bacinrai yakwana amma yad'aukarma zuciyar shi alqawarin seya quntatama Hanan fiye da tunaninta
Hajiya Mariya tadubi Jakadiya tace
" Jakadiya inaso kiyi duk yadda zakiyi kid'akkomin wannan gift d'in da Hammat yabama Hanan sabida inaji araina wani mihimmin abune aciki idan kika d'akko nikuma ya'isheni nakulla wani makircin dashi " cikin girmamawa Jakadiya tace " angama " sannan tafita
A 'bangaran Hamut kuwa ko kallon Hamidat bayayi becemata komiba gameda maganar cikin hakan yasata cikin damuwa sosai jiki babu qarfi tashiga cikin bedroom kulle qofar tayi sannan tabud'e wayarta layin muhseen takira bugu 3 yad'aga kafin yace komi tafashe dakuka tace
Marmyn Zarah CE
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 29 & 30*
*M* uhseen inacikin matsala babba ayanzu haka cikine dani kuma kasan nakane sannan maganar gaskiya don yakamata kasan komi ayau sabida kanemomana mafita gaskiya Hamut ba yayana bane kamar yadda kad'auka mijinane kum......." Dakatar da'ita yayi cikin mamaki " haba Hamidat dagaske kikeyi ? to amma tayaya kuka 'boyemin dagake har shi sedekuma bazanyi mamakiba tunda babu budurci nasameki kinga kenan wannan cikin banida tabbasd'in nawane " cikin tashin hankali Hamidat tace " haba muhseen wallahi wannan cikin nakane naji babu budurci kasameni amma wannan cikin nawa bashida wani uba se kai sabida Hamut baita'ba kusantataba kaga kuwa banida hujjar sewa nashine " sosai Muhseen yacikada mamaki cikin mamaki yashigayimata tambayoyi
" to amma ay babu Wanda yasan cewa baita'ba kusantarkiba dan haka naji zan'amshi babyn amma idan zakiyimana abu d'aya kinsande Hamut yatara gari maiyawa wato yanada tarin dukiya taban mamaki inaso kisamar mana koda rabin wannan dukiyarne tahanyar sashi yayi sarnin wasu manyan kadarori nashi dasunan d'an dakika haifa koda cikin rashin sanine sabida nasan bazaiyi hakan acikin hankalinshiba sannan kitsaya akan cewa lalle wannan babyn nashine koda kuwa kowa zeji sabida kowa yasan tsakanin mata da miji se Allah kuma bashida fita tunda kunsha kwana cikin part d'aya amma duk yadda zakiyi karki yadda ayi gwaji koda andage akan haka kisan duk yadda zakiyi kisiye doctor kar afad'i gaskiya bayan munsamu wa'innan kud'ad'an sekizo muyi aure kinga bamuda matsalar komi "
Ajiyar zuciya Hamidat tasauke tace " shikenan amma fa wannan lamarin akwai riski idan akasamu matsala tofa nice zankwana ciki " karki damu inde inanan babu wata matsala kuma zan'iyayin komi akan kud'i senajiki " daga haka yakashe wayar shiru Hamidat tayi tanasakeyin nazarin lamarin zuwa can tasaki murmushi tamiqe fita parlour tayi hangen Hamut tayi zaune saman cushion yayi shiru yana nazarin yadda rayuwa tajuyomai ahaka tunanin yakeyi ko akwai wani lefi dayayima Allah yasa Allah yajarafce shi da wannan masifar jin maganar Hamidat akanshi yasa yaji wani irin 'bacin rai itako murmushi tasaki tace
" haba My D duk kacanzamin nicefa Hamidat taka wadda kake matuqar so kuma nasan har abada bazakadena sonaba yakamata katsaya nayimaka bayani akan yadda kasamar da wannan babyn naka dan kam bashida wani uba samadakai kuma kasan......."
Cikin zafin rai yad'auketa dawani zazzafan mari wanda yasa sedata baya kamar zatafad'i nunata yayi azafafe yace
" kai Hamidat kishiga cikin hankalinki idan kikace zakikawomin wasan yara anan senayi mugun maganinki sannan kisani nadenasonki har abada natsaneki kuma idan duk duniya zatataru akan cewa nine baban wannan shegen cikin naki tofa bazan ta'ba yardaba koda kuwa zan bayyana maduniya cewa nid'in hoton Namijine ba cikakkeba karki yarda nasake ganin wannan banzar fuskar taki akusa dani tun wuri kibayyana makowa uban wannan cikin wallahi Hamidat badan maganar Ammi ba datuni kina gidanku dan saki 3 zanyimiki amma ko yanzu hmmmm akwai lokacin zaizo nan kusa "
Yana kaiwanan yabar parlour afusace sosai Hamidat tafurgita dalamarinshi sabida bata taba nunanin Hamut yanada zafi hakaba cikin 'bacin rai tace " hmmm ni kamara to wallahi nasha alwashin senasakaka kayi nadama ni Hamidat zannunamaka irin kaidina "
Tofa lalle bari muga irin kaidin naki Hamidat
Rana bata qarya kamar yadda akasaka lokaci yaukam gashi yazo ayaune akad'aura auran Hammat da Hanan d'aurin auran daya tara d'inbin jama'a tako'ina tunda akad'aura aure Hammat yakoma cikin part d'inshi kashe wayoyinshi yayi duka dukda baya harabar cikin masarautar hakan baihana abokanshi nagun aykinshi yimai karaba misalin 6 aka d'auki amarya zuwa part d'in mijinta Ammi dakanta takama hannun Hanan harzuwa part d'in Hammat bedroom d'inta akanufa da'ita sosai bedroom d'in yayi matuqar haduwa akwai qaramin parlour kafin bedroom d'in zaunar da'ita Ammi tayi bakin qayataccen bed d'inta wanda yayi matuqar haduwa bayan tazauna Ammi tadubi sauran jama'ar gurin tace
" inaso kubamu guri sabida zanyima 'yata nasiha " fita kowa yayi Ammi tamaido dubanta kan Hanan kamo hannuwanta tayi tasaka cikin nata tace
" iname alfahari dawannan ranar inafatan kuma kema zakisakani cikin alfahari a safiyar gobe wajan nuna farin gyalle tabbas inada tabbacin zakisakani cikin farinciki da alfahari sabida banida shakka akanki Hanan nasan Hussain zai'iya bani matsala sabida balallene bane yazo gareki amma ni zansashi yayi hakan dole Hanan kiyi haquri akan duk abinda Hussain zaiyimiki idan kikaga yayimiki abinda bazaki'iya jurewaba kisanar dani banaso kid'aukeni amatsayin mahaifiyar Hussain har qarshen raina karnafita daga matsayin mahaifiyarki dan Allah Hanan kinji "
Sosai Hanan tasaki kuka sabida abubuwa dayawa musamman akan maganar farin gyalle dakuma haduwarta da Hammat cikin zuciyarta tashiga furta cewa " nashiga 3 tayaya zan'iya wanke kaina agun Yaya Hammat kenan bazansaka Ammi alfahariba nashiga 3 yaya zanyi daraina " wani irin kukan tasake saki maitsanani
Marmyn Zarah ce
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 31 & 32*
*L* allashinta Ammi tashigayi sabida ita atunaninta kukan Hanan nashiga cikin sabuwar rayuwane tsayin lokaci sannan Ammi tasamu Hanan tasassauta kukan sallama Jakafiya tayi hannunta riqe da Farin gyalle tass dashi sefaman kamshi yakeyi rumtse ido Hanan tayi sabida yadda zuciyarta taqarayin matsanancin bugu bayan tagama shinfid'awa tadubi Hanan tasaki murmushi tace
" Gimbiya Hanan fatan nasara se Allah yakaimu zuwa safiya " daga haka tajuya tafita ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " tabbas babu zancen rashin nasara sede nasara sabida ni nasan ko wacece 'yata " murmushi tasakarma Hanan sannan tamiqe tafita yarage saura Hanan ita d'aya se qaramin parlour da kuyangu keciki suna jera kayan ciye ciye da shaye shaye irin na amarya da ango d'aya daga cikin kuyangun tafakaici idon kowa tajefa wata qwayar magani cikin madarar Hammat mai sanyi sannan sukafita suna fita Jakadiya tajawo hannun wannan hadimar suka ke'be inda babu kowa cikin qasada murya jakadiya tace
" Barira kinko saka wannan qwayar danabaki ? Cikin sauri tace " nasaka kuma babu wanda yagani kakar yadda kikace " jinjina kai Jakadiya tayi sannan tace " aykinki yayi kyau zuwa safe idan komi yayi dede zanbaki abinda nayimiki alqawari " daga haka tanufi cikin masarautar part d'in hajiya Hajara tanufa tanashiga Hajiya Hajara dake tsaye tayi saurin nufota kafin tace wani'abu Jakadiya tazu'be saman gyuwoyinta tace
" ranki shidad'e an aywatar da ayki yadda kikace inada tabbacin Hammat zaisa wannan madarar mai magani "
Dariya hajiya Hajara tasaki sosai irinta mugunta sannan tadubi Jakadiya tace
" hmmmm idan kuwa yasha bazai sake sanin inda kanshi yakeba har zuwa safe senaga yadda zaitunkari amaryar tashi cikin nauyin bacci kinga kenan babu maganar ganin sheda a farin gyalle idan kuwa babu sheda tabbas babu maganar yin alfahari dasu gashi kuma babu maganar amsar uziri tunda amarya lafiyarta lau hakashima ango kinga kenan mummunan hukunci yawajaba akansu da mugun tozarci cikin masarautar dasuke taqama da'ita " sake bushewa tayi da dariya itama Jakadiya haka
Sau 3 ya'amshi madarar sannan yace " hakama yayi princess tabbas kinbani abu namusamman lalle kin'iya tarba sabida inason madara maisanyi sosai nima yakamata nabaki gift namusamman key d'in sabuwar motar hannunshi yamiqamata yace " wannan kautar sabuwar motace tamusamman agareki sekuma wani gift namusanman wanda yafi motarnan muhimmanci agareki bakowane yakamata yaganiba seke sabida abune nadabanne agareki zankoma princess zantafi dakewar kallon kykkaywar fuskarki zankiraki naji muryarki kafin nakwanta bacci hakan zaibani damaryin bacci mai dad'i sosai nabarki lafiya "
Miqewa yayi taku d'aya yayi kaka tadakatar dashi dafad'in " lalle Hammat katabbatar manadacewa Hanan tamusammance agareka kema Hanan muntabbatar zakikulada Hammat sosai Allah yaqaramuku son juna "
Murmishin yaqe Hammat yayi sannan yabar parlour Jakadiya da hajiya Mariya kuwa kamar suhad'iyi zuciya haka sukaji sabida basuyi tsammanin son da Hammat yakema Hanan yake hakaba itako Hanan cikin sanyin jiki tabar parlour zuwa bedroom kallon wannan gift d'in tashigayi zuciyarta nasota'bude don ganin abunda yake ciki amma tanajin tsoro cire kayan jikinta tayi tashiga toilet bayan tafito tayi shirin kwanciya sannan tashiga bud'e gift d'in wasu sabbin hankacif ne guda 3 aciki sewani turare dagani yanada tsada sosai sewata letter cikin shakka dasanyinjiki tashiga bud'e wasiqar rubutune kamar haka
_Hmmmm nasan zakisojin maiye dalilin baki hankacif har 3 ko tanadin abin sharar hawaye ne nabaki sabida zasuyimiki amfani sosai tundaga yau dan kam tunda kika za'bi zama dani zakikasance cikin kukane har abada inayimiki barka dashigowa cikin rayuwar qunci wannan turaran kuwa kiyi amfani dashi sabida duk duniya babu turaran danatsana kamar shi asha kuka lafiya_ "
Ajiyar zuciya Hanan tasauke dukda tana qoqarin danne hawayen nata amma takasa afili tafurta yaya Hammat wannan wace irin qiyayyace kakeyimin haka ya Allah inaroqonka idan aurena da yaya Hammat ba alkairi bane Allah kakawo silar dakatar dashi nahuta " haka Hanan taita roqon Allah cikin wannan daran
Shiko Hammat yana shiga cikin part d'inshi yacire hular kanshi yajefar itama rigar yacire yajefar yanufi bedroom irin wankan dayayi d'azu shi yasakeyi niko nace ikon Allah koma sanyi bayaji cikin mugun 'bacinrai yakwana amma yad'aukarma zuciyar shi alqawarin seya quntatama Hanan fiye da tunaninta
Hajiya Mariya tadubi Jakadiya tace
" Jakadiya inaso kiyi duk yadda zakiyi kid'akkomin wannan gift d'in da Hammat yabama Hanan sabida inaji araina wani mihimmin abune aciki idan kika d'akko nikuma ya'isheni nakulla wani makircin dashi " cikin girmamawa Jakadiya tace " angama " sannan tafita
A 'bangaran Hamut kuwa ko kallon Hamidat bayayi becemata komiba gameda maganar cikin hakan yasata cikin damuwa sosai jiki babu qarfi tashiga cikin bedroom kulle qofar tayi sannan tabud'e wayarta layin muhseen takira bugu 3 yad'aga kafin yace komi tafashe dakuka tace
Marmyn Zarah CE
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 29 & 30*
*M* uhseen inacikin matsala babba ayanzu haka cikine dani kuma kasan nakane sannan maganar gaskiya don yakamata kasan komi ayau sabida kanemomana mafita gaskiya Hamut ba yayana bane kamar yadda kad'auka mijinane kum......." Dakatar da'ita yayi cikin mamaki " haba Hamidat dagaske kikeyi ? to amma tayaya kuka 'boyemin dagake har shi sedekuma bazanyi mamakiba tunda babu budurci nasameki kinga kenan wannan cikin banida tabbasd'in nawane " cikin tashin hankali Hamidat tace " haba muhseen wallahi wannan cikin nakane naji babu budurci kasameni amma wannan cikin nawa bashida wani uba se kai sabida Hamut baita'ba kusantataba kaga kuwa banida hujjar sewa nashine " sosai Muhseen yacikada mamaki cikin mamaki yashigayimata tambayoyi
" to amma ay babu Wanda yasan cewa baita'ba kusantarkiba dan haka naji zan'amshi babyn amma idan zakiyimana abu d'aya kinsande Hamut yatara gari maiyawa wato yanada tarin dukiya taban mamaki inaso kisamar mana koda rabin wannan dukiyarne tahanyar sashi yayi sarnin wasu manyan kadarori nashi dasunan d'an dakika haifa koda cikin rashin sanine sabida nasan bazaiyi hakan acikin hankalinshiba sannan kitsaya akan cewa lalle wannan babyn nashine koda kuwa kowa zeji sabida kowa yasan tsakanin mata da miji se Allah kuma bashida fita tunda kunsha kwana cikin part d'aya amma duk yadda zakiyi karki yadda ayi gwaji koda andage akan haka kisan duk yadda zakiyi kisiye doctor kar afad'i gaskiya bayan munsamu wa'innan kud'ad'an sekizo muyi aure kinga bamuda matsalar komi "
Ajiyar zuciya Hamidat tasauke tace " shikenan amma fa wannan lamarin akwai riski idan akasamu matsala tofa nice zankwana ciki " karki damu inde inanan babu wata matsala kuma zan'iyayin komi akan kud'i senajiki " daga haka yakashe wayar shiru Hamidat tayi tanasakeyin nazarin lamarin zuwa can tasaki murmushi tamiqe fita parlour tayi hangen Hamut tayi zaune saman cushion yayi shiru yana nazarin yadda rayuwa tajuyomai ahaka tunanin yakeyi ko akwai wani lefi dayayima Allah yasa Allah yajarafce shi da wannan masifar jin maganar Hamidat akanshi yasa yaji wani irin 'bacin rai itako murmushi tasaki tace
" haba My D duk kacanzamin nicefa Hamidat taka wadda kake matuqar so kuma nasan har abada bazakadena sonaba yakamata katsaya nayimaka bayani akan yadda kasamar da wannan babyn naka dan kam bashida wani uba samadakai kuma kasan......."
Cikin zafin rai yad'auketa dawani zazzafan mari wanda yasa sedata baya kamar zatafad'i nunata yayi azafafe yace
" kai Hamidat kishiga cikin hankalinki idan kikace zakikawomin wasan yara anan senayi mugun maganinki sannan kisani nadenasonki har abada natsaneki kuma idan duk duniya zatataru akan cewa nine baban wannan shegen cikin naki tofa bazan ta'ba yardaba koda kuwa zan bayyana maduniya cewa nid'in hoton Namijine ba cikakkeba karki yarda nasake ganin wannan banzar fuskar taki akusa dani tun wuri kibayyana makowa uban wannan cikin wallahi Hamidat badan maganar Ammi ba datuni kina gidanku dan saki 3 zanyimiki amma ko yanzu hmmmm akwai lokacin zaizo nan kusa "
Yana kaiwanan yabar parlour afusace sosai Hamidat tafurgita dalamarinshi sabida bata taba nunanin Hamut yanada zafi hakaba cikin 'bacin rai tace " hmmm ni kamara to wallahi nasha alwashin senasakaka kayi nadama ni Hamidat zannunamaka irin kaidina "
Tofa lalle bari muga irin kaidin naki Hamidat
Rana bata qarya kamar yadda akasaka lokaci yaukam gashi yazo ayaune akad'aura auran Hammat da Hanan d'aurin auran daya tara d'inbin jama'a tako'ina tunda akad'aura aure Hammat yakoma cikin part d'inshi kashe wayoyinshi yayi duka dukda baya harabar cikin masarautar hakan baihana abokanshi nagun aykinshi yimai karaba misalin 6 aka d'auki amarya zuwa part d'in mijinta Ammi dakanta takama hannun Hanan harzuwa part d'in Hammat bedroom d'inta akanufa da'ita sosai bedroom d'in yayi matuqar haduwa akwai qaramin parlour kafin bedroom d'in zaunar da'ita Ammi tayi bakin qayataccen bed d'inta wanda yayi matuqar haduwa bayan tazauna Ammi tadubi sauran jama'ar gurin tace
" inaso kubamu guri sabida zanyima 'yata nasiha " fita kowa yayi Ammi tamaido dubanta kan Hanan kamo hannuwanta tayi tasaka cikin nata tace
" iname alfahari dawannan ranar inafatan kuma kema zakisakani cikin alfahari a safiyar gobe wajan nuna farin gyalle tabbas inada tabbacin zakisakani cikin farinciki da alfahari sabida banida shakka akanki Hanan nasan Hussain zai'iya bani matsala sabida balallene bane yazo gareki amma ni zansashi yayi hakan dole Hanan kiyi haquri akan duk abinda Hussain zaiyimiki idan kikaga yayimiki abinda bazaki'iya jurewaba kisanar dani banaso kid'aukeni amatsayin mahaifiyar Hussain har qarshen raina karnafita daga matsayin mahaifiyarki dan Allah Hanan kinji "
Sosai Hanan tasaki kuka sabida abubuwa dayawa musamman akan maganar farin gyalle dakuma haduwarta da Hammat cikin zuciyarta tashiga furta cewa " nashiga 3 tayaya zan'iya wanke kaina agun Yaya Hammat kenan bazansaka Ammi alfahariba nashiga 3 yaya zanyi daraina " wani irin kukan tasake saki maitsanani
Marmyn Zarah ce
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*PG 31 & 32*
*L* allashinta Ammi tashigayi sabida ita atunaninta kukan Hanan nashiga cikin sabuwar rayuwane tsayin lokaci sannan Ammi tasamu Hanan tasassauta kukan sallama Jakafiya tayi hannunta riqe da Farin gyalle tass dashi sefaman kamshi yakeyi rumtse ido Hanan tayi sabida yadda zuciyarta taqarayin matsanancin bugu bayan tagama shinfid'awa tadubi Hanan tasaki murmushi tace
" Gimbiya Hanan fatan nasara se Allah yakaimu zuwa safiya " daga haka tajuya tafita ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " tabbas babu zancen rashin nasara sede nasara sabida ni nasan ko wacece 'yata " murmushi tasakarma Hanan sannan tamiqe tafita yarage saura Hanan ita d'aya se qaramin parlour da kuyangu keciki suna jera kayan ciye ciye da shaye shaye irin na amarya da ango d'aya daga cikin kuyangun tafakaici idon kowa tajefa wata qwayar magani cikin madarar Hammat mai sanyi sannan sukafita suna fita Jakadiya tajawo hannun wannan hadimar suka ke'be inda babu kowa cikin qasada murya jakadiya tace
" Barira kinko saka wannan qwayar danabaki ? Cikin sauri tace " nasaka kuma babu wanda yagani kakar yadda kikace " jinjina kai Jakadiya tayi sannan tace " aykinki yayi kyau zuwa safe idan komi yayi dede zanbaki abinda nayimiki alqawari " daga haka tanufi cikin masarautar part d'in hajiya Hajara tanufa tanashiga Hajiya Hajara dake tsaye tayi saurin nufota kafin tace wani'abu Jakadiya tazu'be saman gyuwoyinta tace
" ranki shidad'e an aywatar da ayki yadda kikace inada tabbacin Hammat zaisa wannan madarar mai magani "
Dariya hajiya Hajara tasaki sosai irinta mugunta sannan tadubi Jakadiya tace
" hmmmm idan kuwa yasha bazai sake sanin inda kanshi yakeba har zuwa safe senaga yadda zaitunkari amaryar tashi cikin nauyin bacci kinga kenan babu maganar ganin sheda a farin gyalle idan kuwa babu sheda tabbas babu maganar yin alfahari dasu gashi kuma babu maganar amsar uziri tunda amarya lafiyarta lau hakashima ango kinga kenan mummunan hukunci yawajaba akansu da mugun tozarci cikin masarautar dasuke taqama da'ita " sake bushewa tayi da dariya itama Jakadiya haka