← Book details Mummunan Zato Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 8 OF 22

Sashe 8

Mummunan Zato Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sai kuma tayi tsaki ta ce, ita dai tana son cire batun auren nan na Uncle daga zuciyarta.
aura auran Uncle da Hadiza da misalin
arfe
aya da rabi na ranar asabar, bayan an tashi daga sallah,ko jiran walimar abokan da nashi suka shirya bai yi ba,yaja Abba da cewa su zo suje gurin Beby a makaranta, Abba ya ce a'a ka barta kawai,ni yanzun zan
auki hanyar garinmu."
Uncle ya ce "friend dole muje ka ganta,zata ji da
i saboda wancan hutun nan kaita gida ba." Abba ya ce,shi kenan muje.

Suna kan hanya, Nafisa ta kira shi tana cewa, "Brother,tun jiya na ke son ganinka,ya ce gamu nan zamu je gurin mutuniyar ki ne makaranta." Nafisa ta ce,ku gaishe ta,sai ka dawo zamu ha
u." Shima yana son ganinta tun bayan bikinta bai ganta ba.

Sanda suka iso makarantar, lokacin tana
wance.

Tun safiyar yau gabanta ke mugun fa
uwa, musamman in ta tuna sauran
an awanni a
aura auran Uncle
in ta, lokacin da take zaton cewa lokacin ne ake
aurin auren sai ta samu kanta da kasa koda zama ne, saboda fa
uwar gaba, tabbas dole ne a ce an zo yiwa duk matar da mijinta zai
ara aure dannar
irji,dama haka ake ji?

Kafin ta ba kanta amsa, sai ga sallamar Momy
in da ke kula da gefen su, ta ce
ar gidan Uncle ki zo inji shi.

Wani sabon takaicin taji ya rufe ta,ta ce Momy ki ce mishi bana jin da
i ba zan iya fitowa ba.

Momy ta ce,da kin daure kin
an lalla
a A'isha, ta ce,ki dai gaya mishi.

Momy ta tafi tana cewa,zaki sa hankalin Uncle
in ki ya tashi kenan.

Da yake kusan yawancin malamai zuwa
aliban makarantar sun san shi a duk lokacin da makarantar take bu
atar wani abu da zarar ya samu labari zai ba da, haka nan tunda A'isha ta shiga wannan makarantar,bai ta
a biyan school
in ta ita ka
ai ba, sai ya ha
a duk ajin ya biya, shi yasa A'isha Musty ta yi suna cikin makarantar ga
ari.

Lokacin da Momi taje musu da batun A'isha ba ta ji da
i, sai hankalinsu ya tashi.

Uncle ya ce, sosai ne?

Me ya same ta?

Momy ta ce da
an sauki Abbanta ya ce kice ta
an lalla
o Abbanta ne.

Koda Momy ta shaida mata sa
on da sauri ta tashi zaune tana cewa, su biyu ne?

Momy ta ce eh.

A'isha ta zura hijabi suka tafi, Abbanta yana zaune shi ko Uncle yana tsaye ya kasa zama.

Ta shigo da sallama suka amsa, Uncle ya nufo gurinta yana cewa, Beby me ke faruwa da ke ne?

Bata ko kalle shi ba ta nufi Abba,tana cewa, Abbana yaushe ka zo?

Ya ce, jiya na zo, yanzun nan kuwa ina kan hanya ne dama na zo
aurin auren friend ne,ta ke ta canza fuska, tare da canza magana,ta ce Yaya Umma fa?

Ya ce,da tare zamu zo sai kuma su Jafar ba su ji da
in jikinsu ba.

A ranta ta ce,lallai Umma, wato da auren Uncle za ta zo?

Ta
an ta
a baki sannan ta rusuna ta gaishe su, suka amsa.

Uncle ya sake tambayarta,me ya same ta?

Ta ce,mura ce,kuma ta samu sau
i.

Wayarshi ta yi ringing,ya
an fita don amsawa.

Ai nan take zuciyar A'isha ta yanke mata hukuncin cewa amaryar tashi ce ta kira shi,don haka sai ranta ya kuma
aci.

Abbanta ya kula,don haka ya ce, "A'isha ki fa
wantar da hankalinki,ki kuma zauna lafiya da maigidan ki, kada kiyi kishi irin na jahilan mata, kiyi kishi irin na mata Annabinmu Muhammad (S.A.W) na san kina da labarin yanda suka yi nasu kishin kin ji ko?

Ta ce, to Abba.

Uncle ya dawo ciki, Abba ya mi
e yana cewa, to ni zan yi harama fa.

Ya fita Uncle ya dube ta.

"Beby na miki laifi ko?" Ta girgiza kai,ni ban ce ba, ya ce, amma kin nuna beby,kin kuwa san halin da ki ka bar ni a ciki ina kiranki ki kayi banza da ni?

Ta dube shi, sannan ta sunkuyar da kai cikin zuciyarta ta ce, kaima ka san kuwa halin da ka sani?

Amma a fili sai ta ce to yi ha
uri," tausayinta ya ji ya ce "kiyi ha
uri kema Beby ban san cewa abin zai
ata miki ranki ba da ko da aka matsanta min auren nan da ban amince ba.

Ta kalli fuskarshi nata ganin yana mata da
in baki ne don ya lallashe ta, amma sai ta ce saboda ni zaka
i koyi da Manzon Rahama?

Idanunshi suna kallon nata ya girgiza kai, sannan ya ce, "Shikenan na gode, amma babu fara'a?

Ta yi ajiyar zuciya tare da lumshe idanu,sai nan ta girgiza kai tare da cewa, kada ka damu zaka samu wani lokaci,ya fito tana biye da shi, sai yana tuhumar kanshi ko dai ya cutar da ita ne?

Ita kuma zuciyarta ba zata iya dariya ba,don haka bata jin cewa zata iya yin wata fara'a, ta le
a Abbanta a mazaunin kusa da direba, ta ce "ka gaida su Umma da su Jafar, insha Allahu wannan hutun zan zo." Ya ce,to shikenan sai mun gan ki ta kalli gefen Uncle ta
aga mishi
an yatsunta guda uku, alamar bye-bye.
an murmushi kurum ya yi sannan ya furta da
unanshi a hankali,wai
ar rigima.

Abba yana kallonsu amma ya yi tamkar bai san suna yi ba.

Uncle ya ja mota suka tafi.

Cike da takaici ta juya yanzun waton Abba, saboda shima ba wani sonta yake yi ba, yafi son Uncle shi ne har da zuwa don za ayi mata kishiya?

Ya sani Umma ba zata zo ba koda lafiyar Jafar
alau tunda ciwon
a mace na
a mace ne.

A'isha ke nan.

Hajiya Jummai kuwa duk da
arin da tayi don ta danne amma hakan ya faskara, duk wanda ya kalle ta ya san tana da matsala,wai don ma
awayanta sun sakata a tsakiya suna tausarta, mamakin ta shi ne dama a
wai rana da zata zo har ta kasa maganin kishiya da ku
in ta da komai?

Ashe lokaci yana zuwa da zata zauna da kishiyoyi biyu?

Su
wana su tashi a gadon mijinta?

Lallai duniya mai juyi,ta yi tsubbun ta yi tsafin,ta ci nasarori shin me yake shirin faruwa da ita ne?

Wa
annan tunane-tunanen su ne suke sakata yin jingum,suke hanata bacci, kuma su ke barazanar saukar mata da ciwon zuciya, domin ba ta shirya ma zuwan wannan rana ba,sai dai tana da burin
aukar kowane irin mataki bari dai taro ya watse.

Manyan mata kenan.

Bayan shagali, Amarya ta tare a gidan ta,ko'ince a
akinta, wanda ke nan cikin falon gidan Alhaji Saddi
, da
akin na ba
i ne amma yanzun an gyara ma ba
i wani, amarya ta ci gayunta ga tanadi kala-kala da aka yi don birge ango,ta
angaren jiki an sha nasha an cusa na cusawa,ban da na su kalolin asiran wanda Hajiya Lanti duniya ta shirya mata,wato mahaifiyarta Hajiya Lanti lashe money.

Tun tara angon yana gida amma ko a ranshi ba ya da ra'ayin zuwa gurin amaryar tashi.

Flashing
in da ta galla
e shi da shi ne ya saka shi kiran wayarta,yana tambaya ko lafiya?

Ta ce,taga bata ganshi ba ne ya ce mata shi tuni yana gida, sannan ya kashe ita ko bayan feshe jikinta da tayi da turaruka sai ta nufi
akin angon cikin wata shegiyar rigar bacci.

Hajiya Jummai tana le
enta ta window har ta shige,nan ta zube kan gado tana son koda kuka kai ko hawaye ne ya
an fito ta samu rahama, amma abin ya faskara.

Ita ko amarya ta samu ango yana shafa'i da wuturi, komawa ta yi ta
auko hijabi, bayan ya idan sannan ya ce ta zo suyi sallah irin ta ma'aurata. ango da amarya ranar an darji amarci, duk da da farko ya yi fargaban kada ta mutu,don yana
aya daga cikin abinda ya hana shi kusantar A'isha kenan, har yanzun.

Cikin satinshi da zai yi a
akin amaryar,ya sha shagali, har ma yaji tamkar kada ya bar
akin nata.

Hadiza ko gaban waye tana nuna rashin kunyarta matsawar maigidan yana kusa da ita.

Shi ko namiji dama
an son a ririta shi ne, don haka sai yake jin shi tamkar yanzun ne ya yi auren fari.

Duk yanda Hajiya Jummai ta
auki abin da sau
i, sai ta samu ya wuce da tunaninta,don haka sai ta kuma bazama neman wata sa'ar.

A'isha ko tana makaranta daran amarcin su Uncle,haka ta
wana raya halin da suke ciki a zuciyarta, wani satin da ya zagayo, Uncle ya zo gurinta, ta isa gurinshi fuskarta a tsare cikin girmamawa, kamar ko yaushe ta gaishe shi, ya amsa yana mai kallonta, ganinta ya yi ta rame mishi, ya ce Beby don Allah ki cire komai cikin zuciyarki,a gurina har ya ban ga
ar da ta shiga raina ba tamkar ki ba,ta dube shi da son ta fahimci gaskiyar maganar shi,sai taga ya yi mata
yau fuskarshi har wani
yallin goshi yake yi, daga ka ganshi kaga sabon ango.

Zuciyarta ta yi wani iri,lallai Uncle yana shanawa, shi ne yanzun zai mata da
in baki.

Ta sunkuyar da kai,ya ce "ina don zanyi tafiya jibi ranar Monday,zan je Phoenix,saboda wani kasuwanci da zamu bun
asa a can, ina zaton zan kai sati biyu ko in wuce."
Ta ce, Allah ya taimaka,ya kuma ba da sa'a, akan abinda aka je nema, ya ce na gode da addu'ar ki,shiru na
an lokaci Hadiza ta kira shi da ya
aga wayar sai ya ce, ya ya ne?

Cikin shagwa
a ta ke cewa,my love kana ina ne?

Ya ce, ina makarantar su Beby ne, menene?

Kishi ta ji ya cika zuciyarta, ballantana in ya ce Beby,komai Beby ita ta ma
osa taga wai ya ya wannan Beby take ne?

A'isha dai tana jin shi,ya ce, "kin yi shiru na ce menene?

Ta ce, missing
in ka nayi dama, ya ce "ok ina zuwa kin ji?

A'isha tamkar ta mi
e domin ta gane da amarya yake hira,ta dai daure.
Chapter 8 · 0% Book details