Sashe 8
Meke Faruwa Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Amma batun dogon bayani sai mun sake haduwa,yace a ina? Kuma yaya sunan kawar taki?Tace sunanta Mansura,ta nuno mishi gidan su umma daga nesa ga gidan kakarmu can in ka samu lokaci a nan zaka ji sauran batu, taja mansura dake tsaye tamkar wawiya tana jin su,yace nagode ko zan rage muku hanya?A'a mungode,cewar Bily Gidan uncle suka kwana,kani ne gurin umman mansu,adaran farooq yazo nemansu basa nan,sai da yamma suka soma shirin dawowa,anty salma matar uncle itama tana ta yaba kyan Bily,haka sanda suka taho kowa sai ya tsaya yana ta kallonta,ta saba ko zaria haka take fama da kallon nan,kullum mutane suna ganinta amma tana fitowa sun dinga kallon ta kenan. Sun idar da sallar isha'i umma tana basu lbrin zuwan bakonsu,sai ga dan aiken mansu tace,Bily ba ki kyauta min ba,meyasa ne zaki jona ni da mutum?Ko sauraran mansu bata yi ba,tace da yaron kace tana zuwa.Wasa wasa saida mansu taga bacin ran Bily sannan ta fita gurin farook,sunyi hira kuma yaji komai dangane da mansu sun yarda dajuna da suka ji yangari daya ne
Mansu tana son farooq sai dai tana tunanin Bily bata son tayi aure,ta barta don haka tayi mata shawara su aure shi tare mana? Hkan ya kusan kawo musu rigima sai dai umma ta tsawata sannan mansurta hakura.Satin mansu biyu ita kuma Bilkisu hudu Abba yazo yace zai wuce gombe ne,jibi zai zo su tafi saboda monday zasu soma zana jarabawa,don haka su shirya ran jajibarin tafiyarsu.Sun yi sallama da kowa kawunan Bilkisu sun musu dinke-dinke tare da tsarabobi, umma tace gaskiya ya kamata kuje gomben ne don haka kawu Abubakar ya saka su cikin mota yayi gombe da su sun ji dadin ganinsu Abba ma yace shi kenan ya huta tsayawa.Daren ranar ne Bilkisu cikin mafarkintan nan na fama,Yarima ke ce mata,kiyi kokarin sanin wanene Yarima kafin ki bar bauchi da safe kam suka dauko hnyar zuwa gida, zuciyarta cike da tunanin wanene Yarima?Meke faruwa tsakaninsu? Umma da mamanmu sunyi farin ciki da ganin yayansu Bilkisu har wani kyau ta kara tare da yar kiba duk da cewa ba wani jiki ne da su ba.
Sun zana jarabawa cikin sa'a duk su haye,Abba ne tsaye kan komai har suka samu shigewa Bilkisu ta samu fannin da take so na yayinda Mansura ta hakura da gefen lissafin don bashi ta nema ba,baba ya tambayi mamanmu shin wani sabon karatun ta kama?Mama tace to Allah bai kawo miji ba,ai sai aci gaba da karatun ana cikin yi in mijin yazo ai dole ne ayi auren, yace ba wani,na lura Fatima akwai burin daki kaci akan yarinyar nan, amma nasan maganin abin ya fita yana zage-zagenshi,mama ko cewa tayi Allah ya kyauta. Haka rayuwa taci gaba abubuwa na faruwa yau sauki gobe tsanane shekararsu ta farko, lokacin ne farooq ya matsa kan batun auran su da mansu.Tun dama ita ce mai jan lokaci wai ko Bilkisu itama zata samu ko da cikin school din su ne amma duk son mata irin na yan jami'a babu wanda ya taya Bilkisu,sai dai kallo wasu har tuntube suke yi in suna tafe suna kallonta,bisa ga wannan dalilin ne yasa mansura ta jira yi zuwan farooq wannan satin da yake kaduna yake aiki shi yasa duk sati yake zuwa shima yazo..
[8:46AM, 12/28/2016] â€?+234 814 912 1821â€?: ðŸµMEKE FARUWA 15ðŸµ
Da tashi damuwar tason ya turo magabatanshi zaman gaurantaka ya ishe shi, yana bukatar mace a kusa dashi. Don kada yaki yarda da batun yasa tasha kunu kafin ta bude motar ta shiga ganin yanayin tane ya fadar mishi da gaba saboda nan duniya ya tsani yaga mansura cikin damuwa,yace meya tasani yaga mansura cikin damuwa,yace meyafaru.Sweetyna?ta sake daure fuska gaskiya ni ina ganin zai yi wuya muyi aure. Cikin tsoro yace,saboda mene?Tace saboda Bily,gaskiya farooq ba zan iya aure in bar Bily ba,sai dai ka zaba cikin biyu,ko dai ka aure mu tare,ko kuma mu hakura da juna zan jira ta in ta samu sai muyi tare,baki ya saki tare da bin ta da ido,dariya ma ta bashi yana dariya yace kuruciya kenan,kowa da irin tasa,haushi ya kama ta,tace dariya kake min? Kuma nice kuruciya shekara ashirin shine kuruciya ko?Ta juya zata fita,ya riko ta haba mansura,me yasa kike irin wannan magana? Yaya ma zaki ce in auri Bily?Gaskiya bazai yiwu ba.Bily tafi karfina, bani da halin da kera gidan da zan sakata. Cike da mamaki ta kalle shi kana nufin sai me hali ne zai aure ta, ka kalli gidan su mana. yace ke baza ki gane bane,kuma nima ban san yanda zan miki bayanin yanda nake ganhnta bane,so mu bar maganar.tace to shikenan,Allah ya hada kowa da rabon shi,zata fita yace ban fa gane nufinki ba?Tace ai zabi na baka,kuma kace mu bar zancan cewa zaka aureta,wanda haka yana nufin ni da kai sai bankwana.Ta fice ta bar shi zaune.Mamakinta yake yi yasan takan komai in ta kafe sai dai ya hakura ko kuma ya hada tada Bily,don haka sai ya tashi motarshi sai gidan su Bily,dai dai wannan lokacin tana kwance cikin daki bisa gado jikinta rinkif da zazzabi.Asma'u auta taje ta siyo mata magani,mama tana kofar dakinta yayin da su ladiyo suke zaune a gindin murhu, suna cin tuwo hira suke yi kasa-kasa ba a jin me suke fadi sai dai ajiyo dariyarsu,yaro ya shigo yace wai an ce ana kiran Bilkisu,nan take suka katse dariyarsu,kuma suka shiga kallon-kallo, mama ma taji daban don ba a taba hakan ba,tace in ji wa?
Yar yace in ji wai farooq,mama tace kace tana zuwa,ta shiga daki tace ke maigado ki zo saurayin mansura yana kira, ta sauko tana tunanin anya lfy?Don ko yaushe yazo tare da mansu suke zuwa, sai ta shigo su fita tare tana fita ladiyo ta kwala ma yarta Basira kira,tace zo nan Basira,suka yi mata rada ta fita da gudu,jim kadan ta dawo da gudu tana tsugumawa a gabansu tace wani ne a mota na ganta,a gidan gaba ta zauna,karime tace kin ji ko?Gaskiya gobe zamu koma kusfan na kada mlm yayi mana haka?Salame tace na ma kasa mgana,saboda ko kwanan nan nawa muka bashi? Ladiyo tace niga bashi ma da ake bina ban biya ba,na kuma ciyo wani muka hada muka bashi haka nan suka ci gaba da tattaunawa tare da shirya yanda zasu yi.A cikin mota farooq ya rattafo ma Bilkisu yanda suka yi da mansura, amma sai yace mata shi ne nazo in ji naki ra'ayin. Ran Bilki ya baci tace muje gidan,a fusace ta shiga dakin mansura, bakin gado ta same ta ta zuba tagumi cike da takaici ta dube ta,nagode mansu tallat ma ki ke yi,.
ki sani koda Farooq ya amince ni ba zan yarda ba,kuma in har kina son mu shirya dake gara ma ki fito ku sasanta,in kuma kika ki ni dake zamu hakura da zumuncin haka nan,wanda muka yi baya Allah ya bamu lada,tafita da gudu mansu ta biyo tazo kiji Bily,daf da kofar fita ghdan ta rike ta wallahi Bily ba wai ina tallarki bane,ya matsa min da zancan zai turo ni kuma gaskiya bazan iya aure na barki ba,Bilkisu ta girgiza kai tare da rike hannun mansura,kada ki manta mansu kannaina da muke ciki daya sunyi aure,yanzun haka duk suna da tsohon ciki ne,ki sani aure yana gaba da komai a gurin mace, Allah bai ce wani ya jira wani ba,kin sani ko ni bana daga cikin matan da zasu yi aure a duniya?Ta numfasa muje gurin shi,da kyar suka shawo kanta ta yarda ya turo daran ranar,Bilkisu bata yi bacci ba yau ce rana ta farko da ta soma zubar da hawaye,saboda rashin masoyi,wani kunci ta samu kanta ciki. Gurin binciken wanene farooq su Abba suka gano ashe mahaifin shi abokin Abbane, zamanin suna secondary wannan yasa suka tsaida
[8:46AM, 12/28/2016] â€?+234 814 912 1821â€?: ðŸµMEKE FARUWA 16ðŸµ
Mansu tana son farooq sai dai tana tunanin Bily bata son tayi aure,ta barta don haka tayi mata shawara su aure shi tare mana? Hkan ya kusan kawo musu rigima sai dai umma ta tsawata sannan mansurta hakura.Satin mansu biyu ita kuma Bilkisu hudu Abba yazo yace zai wuce gombe ne,jibi zai zo su tafi saboda monday zasu soma zana jarabawa,don haka su shirya ran jajibarin tafiyarsu.Sun yi sallama da kowa kawunan Bilkisu sun musu dinke-dinke tare da tsarabobi, umma tace gaskiya ya kamata kuje gomben ne don haka kawu Abubakar ya saka su cikin mota yayi gombe da su sun ji dadin ganinsu Abba ma yace shi kenan ya huta tsayawa.Daren ranar ne Bilkisu cikin mafarkintan nan na fama,Yarima ke ce mata,kiyi kokarin sanin wanene Yarima kafin ki bar bauchi da safe kam suka dauko hnyar zuwa gida, zuciyarta cike da tunanin wanene Yarima?Meke faruwa tsakaninsu? Umma da mamanmu sunyi farin ciki da ganin yayansu Bilkisu har wani kyau ta kara tare da yar kiba duk da cewa ba wani jiki ne da su ba.
Sun zana jarabawa cikin sa'a duk su haye,Abba ne tsaye kan komai har suka samu shigewa Bilkisu ta samu fannin da take so na yayinda Mansura ta hakura da gefen lissafin don bashi ta nema ba,baba ya tambayi mamanmu shin wani sabon karatun ta kama?Mama tace to Allah bai kawo miji ba,ai sai aci gaba da karatun ana cikin yi in mijin yazo ai dole ne ayi auren, yace ba wani,na lura Fatima akwai burin daki kaci akan yarinyar nan, amma nasan maganin abin ya fita yana zage-zagenshi,mama ko cewa tayi Allah ya kyauta. Haka rayuwa taci gaba abubuwa na faruwa yau sauki gobe tsanane shekararsu ta farko, lokacin ne farooq ya matsa kan batun auran su da mansu.Tun dama ita ce mai jan lokaci wai ko Bilkisu itama zata samu ko da cikin school din su ne amma duk son mata irin na yan jami'a babu wanda ya taya Bilkisu,sai dai kallo wasu har tuntube suke yi in suna tafe suna kallonta,bisa ga wannan dalilin ne yasa mansura ta jira yi zuwan farooq wannan satin da yake kaduna yake aiki shi yasa duk sati yake zuwa shima yazo..
[8:46AM, 12/28/2016] â€?+234 814 912 1821â€?: ðŸµMEKE FARUWA 15ðŸµ
Da tashi damuwar tason ya turo magabatanshi zaman gaurantaka ya ishe shi, yana bukatar mace a kusa dashi. Don kada yaki yarda da batun yasa tasha kunu kafin ta bude motar ta shiga ganin yanayin tane ya fadar mishi da gaba saboda nan duniya ya tsani yaga mansura cikin damuwa,yace meya tasani yaga mansura cikin damuwa,yace meyafaru.Sweetyna?ta sake daure fuska gaskiya ni ina ganin zai yi wuya muyi aure. Cikin tsoro yace,saboda mene?Tace saboda Bily,gaskiya farooq ba zan iya aure in bar Bily ba,sai dai ka zaba cikin biyu,ko dai ka aure mu tare,ko kuma mu hakura da juna zan jira ta in ta samu sai muyi tare,baki ya saki tare da bin ta da ido,dariya ma ta bashi yana dariya yace kuruciya kenan,kowa da irin tasa,haushi ya kama ta,tace dariya kake min? Kuma nice kuruciya shekara ashirin shine kuruciya ko?Ta juya zata fita,ya riko ta haba mansura,me yasa kike irin wannan magana? Yaya ma zaki ce in auri Bily?Gaskiya bazai yiwu ba.Bily tafi karfina, bani da halin da kera gidan da zan sakata. Cike da mamaki ta kalle shi kana nufin sai me hali ne zai aure ta, ka kalli gidan su mana. yace ke baza ki gane bane,kuma nima ban san yanda zan miki bayanin yanda nake ganhnta bane,so mu bar maganar.tace to shikenan,Allah ya hada kowa da rabon shi,zata fita yace ban fa gane nufinki ba?Tace ai zabi na baka,kuma kace mu bar zancan cewa zaka aureta,wanda haka yana nufin ni da kai sai bankwana.Ta fice ta bar shi zaune.Mamakinta yake yi yasan takan komai in ta kafe sai dai ya hakura ko kuma ya hada tada Bily,don haka sai ya tashi motarshi sai gidan su Bily,dai dai wannan lokacin tana kwance cikin daki bisa gado jikinta rinkif da zazzabi.Asma'u auta taje ta siyo mata magani,mama tana kofar dakinta yayin da su ladiyo suke zaune a gindin murhu, suna cin tuwo hira suke yi kasa-kasa ba a jin me suke fadi sai dai ajiyo dariyarsu,yaro ya shigo yace wai an ce ana kiran Bilkisu,nan take suka katse dariyarsu,kuma suka shiga kallon-kallo, mama ma taji daban don ba a taba hakan ba,tace in ji wa?
Yar yace in ji wai farooq,mama tace kace tana zuwa,ta shiga daki tace ke maigado ki zo saurayin mansura yana kira, ta sauko tana tunanin anya lfy?Don ko yaushe yazo tare da mansu suke zuwa, sai ta shigo su fita tare tana fita ladiyo ta kwala ma yarta Basira kira,tace zo nan Basira,suka yi mata rada ta fita da gudu,jim kadan ta dawo da gudu tana tsugumawa a gabansu tace wani ne a mota na ganta,a gidan gaba ta zauna,karime tace kin ji ko?Gaskiya gobe zamu koma kusfan na kada mlm yayi mana haka?Salame tace na ma kasa mgana,saboda ko kwanan nan nawa muka bashi? Ladiyo tace niga bashi ma da ake bina ban biya ba,na kuma ciyo wani muka hada muka bashi haka nan suka ci gaba da tattaunawa tare da shirya yanda zasu yi.A cikin mota farooq ya rattafo ma Bilkisu yanda suka yi da mansura, amma sai yace mata shi ne nazo in ji naki ra'ayin. Ran Bilki ya baci tace muje gidan,a fusace ta shiga dakin mansura, bakin gado ta same ta ta zuba tagumi cike da takaici ta dube ta,nagode mansu tallat ma ki ke yi,.
ki sani koda Farooq ya amince ni ba zan yarda ba,kuma in har kina son mu shirya dake gara ma ki fito ku sasanta,in kuma kika ki ni dake zamu hakura da zumuncin haka nan,wanda muka yi baya Allah ya bamu lada,tafita da gudu mansu ta biyo tazo kiji Bily,daf da kofar fita ghdan ta rike ta wallahi Bily ba wai ina tallarki bane,ya matsa min da zancan zai turo ni kuma gaskiya bazan iya aure na barki ba,Bilkisu ta girgiza kai tare da rike hannun mansura,kada ki manta mansu kannaina da muke ciki daya sunyi aure,yanzun haka duk suna da tsohon ciki ne,ki sani aure yana gaba da komai a gurin mace, Allah bai ce wani ya jira wani ba,kin sani ko ni bana daga cikin matan da zasu yi aure a duniya?Ta numfasa muje gurin shi,da kyar suka shawo kanta ta yarda ya turo daran ranar,Bilkisu bata yi bacci ba yau ce rana ta farko da ta soma zubar da hawaye,saboda rashin masoyi,wani kunci ta samu kanta ciki. Gurin binciken wanene farooq su Abba suka gano ashe mahaifin shi abokin Abbane, zamanin suna secondary wannan yasa suka tsaida
[8:46AM, 12/28/2016] â€?+234 814 912 1821â€?: ðŸµMEKE FARUWA 16ðŸµ