Sashe 20
Meenalyn Daddy Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajiya Jamila dubu goma taba meenal tace gashi nan ayi mai kyau,amma karki kitson attachment idan kuma ba hakaba kinsan halina".Meenal baki ta turo ta ce "Mommy indai hakane na fasayin kitson,banfa da wani gashi taya kitson zaiyi kyau ,nikam nafasa zan tafi da kaina haka inda hakane."
Jamila da yake duk yaran dangi tsoranta sukeji hakan yasa kallan meenal kawai tayi ta yi shiru ta yafa mayafinta ta tafi kitson.Meenal na fita alhaji ya kira wayar hajiya Mariya,bayan sun gaisane ya ce"Mariya yau d'in nan ba sai gobe ina son kusanar da Amina jibi za'a d'aura mata aure,idan kuma kunk'i kunajin tsoranta tom ni zanzo da kaina in sanar da ita...........✍️
📚 MEENALYN DADDY 📚
📚 MEENALYN DADDY📚
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*⚜️©J.A.W📚🖌️*
Na
Fadila Sani Bakori.
Page 27 & 28
Meenal na fita alhaji ya Kira wayar hajiya Mariya ,bayan sun gaisane ya ce "Mariya yau d'innan ba sai gobe ba inason kusanar da Amina jibi za'a d'aura mata aure ,idan kuma baku fad'a mataba kunajin tsoranta tom ni zan zo da kaina in sanar da ita."
Hajiya Mariya numfasawa tayi sannan ta ce "Alhaji yanzu muma mukagama maganar sanar da Meenal,tom munyi shawarar turata k'unshin da kitso ne kafin musanar da ita ,saboda indai ta san da maganar bazatai kitson ba,daga ta dawo zamu sanar da ita"
Alhaji kashe wayar yayi .
Meenal ko ba ita da dawo ba sai gaf magriba,tana da wowa taita b'oye kitson kanta batason hajiya Jamila ta gani dan kitson k'ari tayi (attachment) Bayan meenal ta ci abincine tayi sallah ta kalli mommynta ta ce "Mommy daddy fa?."Bai shigoba"
Meenal wayarta ta ciro ta kira daddynta awaya Kira d'aya ko ya d'aga ,meenal cikin shagwab'arta ta ce "Sweet daddy banganka ba fa tun safe?"Alhaji Abba cikin lallashi ya fara magana kamar haka "Meenalyn daddy ki yi hak'uri kinji tafiya ce takamani zuwa Abuja ko mommynki ma ban fad'amawa ba"Meenal kamar zatai kuka ta ce "Daddy gashi gobe zamu Kano da mommy Jamila"Alhaji Abba da yasan babu wata maganar zuwa Kano k'ila dai amma ta wata dubararne ya ce "Babu damuwa meenalyna ki yi tafiyarki idan nazo sai inzo kano d'in kiganni ai haka yayi miki ko?"
Meenal cikin jin dad'i ta ce "Tom sai ka dawo"Tana fad'in haka ta kashe wayarta.
Hajiya Mariya ko sosai ta yi mamakin tafiyar daddyn meenal baisanar da ita ba,amma da ta tuna gobe zai dawo sai ta share.
Bayan hajiya Mariya da 'yan'uwanta sun gama duk abinda zasuyi misalin k'arfe tara suka Kira meenal falon,hajiya Jamila ce ta kalli meenal ta fara magana kamar haka "Meenal nasan kinsan kwanakin baya da ya wuce daddynki ya sanar dake maganar samiki rana ko?" Meenal kai ta d'agama hajiya Jamila.Hajiya Jamila kuma taci gaba da cewa " Tom kamar yadda ya sanar da ke anfasa awancan lokacin ya fad'amiki hakane dan baya son ganinki cikin damuwa amma ahak'ik'anin gaskiya magana na nan yanzu haka jibi juma'a idan Allah ya kaimu za'a d'aura auranki ina fatan zakiyima mahaifinki biyayya ki amshi auranki batare da tada hankalinki ba ,dan kinsan ba zai zab'a miki abinda yasan zai cutar da ke ba."
Meenal cikin kuka ta ce "Mommy Jamila Wallahi bana sonshi,ni na yadda daddy ya auramin koma waye amma banda d'an kyauye dan Allah ."
Hajiya Jamila da yake bawasa zarema meenal ido tayi ta ce "Ke banason shashanci kina son ki maida mahaifinki k'aramin mutum ne bayan anriga angama magana yanzu kuma sai ya koma yace anfasa ,tom kinsan dai halina wallahi ban iya lallashi ba yanzu sai in miki dukan da zaki kai kanki kafin jibi dan haka tun kafin kowama yaji ki shiga hankalinki ."
Sosai Meenal kejin tsoran hajiya Jamila hakan yasa ta tashi ta ruga da gudu ta shiga d'akinta tana mai ci gaba da kukanta,waya ta d'akko ta kira number daddynta ya fi ak'irga amma bata shiga ya kashe wayar ,dole ta hak'ura taci gaba da kukanta kafin daddynta yazo afasa acewarta ,haka dai bacci b'arawo ya saceta.
Bayan meenal ta shiga d'aki ne hajiya Jamila ta kalli mommyn meenal ta ce "Mariya wallahi karki nunama meenal wasa amaganar auran nan duk abinda zatace kice mata tayi hak'uri tayi biyayya ga Mahaifinta,idan taga babu goyan bata ta ko'ina zata hak'ura ta zauna"Hajiya Mariya dai saboda bata son yi ma yayarta gaddama shiru tayi,amma ita tasan meenal kome za'ai mata bazata tab'a hak'uri ta zauna ba dan tasanta da kafiya sosai.
Haka dai suka k'araci tattaunawarsu game da bikin kafin suka kwanta"
Washe gari daga mommyn meenal har 'yan'uwanta babu wanda yabi takan meenal haka sukaci gaba da harkokinsu Aisha ce k'anwar Mommyn meenal ta kalli hajiya Jamila ta ce "Aunty Jamila kinga fa har k'arfe sha biyu har yanzu meenal bata fito ba ta naimi abin kari (breakfast) ko in dubata dan Allah?"Jamila tsaki tayi dan bata son naci ta ce "Aisha bikijiba akace maganin biri karan maguzawa tom meenal indai muna son tayi biyayya da zab'inmu tom dole sai mun rintse ido mun nuna mata k'arfin ikonmu akanta,mun nuna bamu damu da wata shirman damuwarta ba,ana barin yaro ya tab'a wuta bawai dan ba'a sanshi ba ne ,a'a sai dan gaba ya kiyaye ".
Dole Aisha taja bakinta tayi shiru amma tana lure da mommyn meenal duk ta shiga damuwa ta rashin fifowar meenal d'in.
Mommyn meenal jin daddyn meenal shiru waya ta d'auka ta kirashi amma wayar shi kashe tana aje wayar tana tunanin lafiya saiga kira da bak'uwar number tana d'auka ta ji muryar daddyn meenal .Hajiya Mariya cikin sanyi ta ce "Daddyn meenal lafiya inata Kiran numberka bata shiga?"Daddyn meenal cikin kwantar da hankali ya ce " Mommyn meenal ki yi hak'uri aikine yayimin yawa,naso na dowa yau amma sai gobe zanyi sammakon dawowa aiki yayimin yaw..."Mommyn meenal cikin katse daddyn meenal ta ce "Daddyn meenal gobane fa d'aurin auran meenal,kuma kace sai gobe zaka dawo?"Tom mommyn meenal nima naso ace yau na dawo kodan meenal amma abin bai yuwu ba,gobe insha Allah zanyi sammako."Tom shikenan Allah ya kaimu goban".Tana fad'in haka ta kashe wayar ,mommyn meenal yayarta ta kallah ta ce " Aunty Jamila kinga daddyn meenl ya tsira tafiyar nan ne saboda gudun rigimar meenal ne fa, dama tunda nakira wayarshi najita akashe nayi zargin haka"Hajiya Jamila cikin kwantar ma mommyn meenal da hankali ta ce "Ai garama da yatafin kinga munyi taranmu hankali kwance, inda indai daddyn meenal nanan meenal sai tafi yima mutane iskanci,kuma ni dama nagayyaci 'yan'uwanmu dan yanzu haka 'yan Kano na hanya,inko yana nan ba bari zai ba inda kince yace bai son agayyaci kowa kinga yanzu sai muyi taran mu cikin kwanciyar hankali"
B'angaran meenal ko tana can kwance sai aikin kuka take bunubuni ta Kira wayar daddynta amma kashe ,tanan kwance ga yunwa ga damuwar rashin samun daddynta awaya ga kuma babbar damuwar da takeciki ta auran da za ai mata.Tananan kwance Aisha k'anwar Mommyn meenal ta lallab'a ta shigo,kusa da meenal ta zauna tana mai k'are mata kallo sannan ta ce "Meenal ki tashi ga abin breakfast na kawomiki,sanan shi kukan nan da kike babufa maganin da zaimiki,ni indai zakiji maganata kiyi hak'uri Meenal ki ma mahaifinki biyayya kina ganin shima bason auran nan naki yake ba,amma ya yi hak'uri ya yi biyayya ga mahaifinshi tom kema ki yi biyayya ga mahaifinki mana "Meenal dai bata saurari Aisha ba haka taci gaba da kukanta Aisha kuma ta tashi ta fita.
Meenal ganin yunwa zata ka sheta tashi tayi ta d'auki abincin taci kad'an.
Zuwa dare 'yan'uwan Hajiya Mariya suka iso inda akazo harda Hafsat yarinyar hajiya Jamila wadda suke sa'a da meenal.Tana zuwa d'akin meenal ta shiga ,kwance ta isketa idon nan yayi jajir alamun tasha kuka tagaji,Hafsat cikin sanyi ta dafa meenal dan taji komai game da rashin son auran da meenal batayi,ta ce "Meenal wai meye haka sai kace akanki aka fara aure ,tun jiyafa mommy tace min kike kukan nan."
Meenal tashi tayi tana kallan Hafsat ta ce "Hafsat kinsan wa daddy zai auramin kuwa?, d'an kyauye fa Hafsat!"Hafsat da mamaki ta kalli meenal ta ce wai dan Allah da gaske ki ke d'an kyauye daddy zai aura miki?"Kai meenal ta d'agama Hafsat .Hafsat kuma tacigaba da cewa "Amma shine mommy ta ke cewa in lallasheki ai ko wallahi bazan goyi bayan ki auri d'an kyauye b....."Ubanki nace Hafsat ubanki dama kinzo ne ki zigata ?".Hafsat cikin turo baki tace "Mommy Allah ni bansan d'an kyauye zaku aurama sister ba,gaskiya mommy ba ai mata adalcib..."Marinda hajiya Jamila taima Hafsat ne yasa tayi shiru,sannan ta nuna meenal da hannu ta ce "Ke kuma sakarya idanma kin d'auki zugarta ke ki ka sani dan babu abinda zai hana auran nan sai wani ikon Allah!"Meenal kuma fashewa da kuka tayi hajiya Jamila kuma juyawa tayi tayi tafiyarta.
Bayan Hafsat taje ta lek'a ta tabbatar da mahaifiyarta ta tafine ta dawo inda meenal take ta ce "Meenal share hawayanki kibar asararsu akan wani banza can,kiyi hak'uri kamar yadda suka nuna sai anyi anyi d'in akaiki da kanshi zai gaji ya sakeki,wulak'anci yau da ban nagobe da ban,da kanshi sai fahimci ke ba tsararshi bace ya baki ta kaddarki,yanzu abinda nakeso dake kiyi hak'uri kada kanki yayi ciwo dan Allah, nikaina wallahi ban goyi bayan ad'aukeki aba d'an kyauye ba."Haka dai Hafsat taita zuga meenal da nuna mata irin abubuwan da zata rik'amai nacin mutunci wanda abinma kwatakwata ba zaiyi k'arko ba.
B'angaran daddyn meenal ko waya yakira alhaji yasanar dashi sai gobe zayi sammakon zuwa kafin d'aurin auran .
Washe gari haka gidan su Meenal ya cika da mutane dan hajiya Jamila da kanta ta shiga mak'otan gidansu Meenal ta sanar da d'aurin auran meenal d'in yau.Aiko haka gidan yacika da mutane,inda mutane da dama sun k'osa suga waye angon.
B'angaran meenal ko hayaniyar mutane da takeji wai anzo bikinta hakan sosai ya kuma d'agamata hankali lokaci guda zazzab'i mai zafin gaske ya rufeta.
Jamila da yake duk yaran dangi tsoranta sukeji hakan yasa kallan meenal kawai tayi ta yi shiru ta yafa mayafinta ta tafi kitson.Meenal na fita alhaji ya kira wayar hajiya Mariya,bayan sun gaisane ya ce"Mariya yau d'in nan ba sai gobe ina son kusanar da Amina jibi za'a d'aura mata aure,idan kuma kunk'i kunajin tsoranta tom ni zanzo da kaina in sanar da ita...........✍️
📚 MEENALYN DADDY 📚
📚 MEENALYN DADDY📚
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*⚜️©J.A.W📚🖌️*
Na
Fadila Sani Bakori.
Page 27 & 28
Meenal na fita alhaji ya Kira wayar hajiya Mariya ,bayan sun gaisane ya ce "Mariya yau d'innan ba sai gobe ba inason kusanar da Amina jibi za'a d'aura mata aure ,idan kuma baku fad'a mataba kunajin tsoranta tom ni zan zo da kaina in sanar da ita."
Hajiya Mariya numfasawa tayi sannan ta ce "Alhaji yanzu muma mukagama maganar sanar da Meenal,tom munyi shawarar turata k'unshin da kitso ne kafin musanar da ita ,saboda indai ta san da maganar bazatai kitson ba,daga ta dawo zamu sanar da ita"
Alhaji kashe wayar yayi .
Meenal ko ba ita da dawo ba sai gaf magriba,tana da wowa taita b'oye kitson kanta batason hajiya Jamila ta gani dan kitson k'ari tayi (attachment) Bayan meenal ta ci abincine tayi sallah ta kalli mommynta ta ce "Mommy daddy fa?."Bai shigoba"
Meenal wayarta ta ciro ta kira daddynta awaya Kira d'aya ko ya d'aga ,meenal cikin shagwab'arta ta ce "Sweet daddy banganka ba fa tun safe?"Alhaji Abba cikin lallashi ya fara magana kamar haka "Meenalyn daddy ki yi hak'uri kinji tafiya ce takamani zuwa Abuja ko mommynki ma ban fad'amawa ba"Meenal kamar zatai kuka ta ce "Daddy gashi gobe zamu Kano da mommy Jamila"Alhaji Abba da yasan babu wata maganar zuwa Kano k'ila dai amma ta wata dubararne ya ce "Babu damuwa meenalyna ki yi tafiyarki idan nazo sai inzo kano d'in kiganni ai haka yayi miki ko?"
Meenal cikin jin dad'i ta ce "Tom sai ka dawo"Tana fad'in haka ta kashe wayarta.
Hajiya Mariya ko sosai ta yi mamakin tafiyar daddyn meenal baisanar da ita ba,amma da ta tuna gobe zai dawo sai ta share.
Bayan hajiya Mariya da 'yan'uwanta sun gama duk abinda zasuyi misalin k'arfe tara suka Kira meenal falon,hajiya Jamila ce ta kalli meenal ta fara magana kamar haka "Meenal nasan kinsan kwanakin baya da ya wuce daddynki ya sanar dake maganar samiki rana ko?" Meenal kai ta d'agama hajiya Jamila.Hajiya Jamila kuma taci gaba da cewa " Tom kamar yadda ya sanar da ke anfasa awancan lokacin ya fad'amiki hakane dan baya son ganinki cikin damuwa amma ahak'ik'anin gaskiya magana na nan yanzu haka jibi juma'a idan Allah ya kaimu za'a d'aura auranki ina fatan zakiyima mahaifinki biyayya ki amshi auranki batare da tada hankalinki ba ,dan kinsan ba zai zab'a miki abinda yasan zai cutar da ke ba."
Meenal cikin kuka ta ce "Mommy Jamila Wallahi bana sonshi,ni na yadda daddy ya auramin koma waye amma banda d'an kyauye dan Allah ."
Hajiya Jamila da yake bawasa zarema meenal ido tayi ta ce "Ke banason shashanci kina son ki maida mahaifinki k'aramin mutum ne bayan anriga angama magana yanzu kuma sai ya koma yace anfasa ,tom kinsan dai halina wallahi ban iya lallashi ba yanzu sai in miki dukan da zaki kai kanki kafin jibi dan haka tun kafin kowama yaji ki shiga hankalinki ."
Sosai Meenal kejin tsoran hajiya Jamila hakan yasa ta tashi ta ruga da gudu ta shiga d'akinta tana mai ci gaba da kukanta,waya ta d'akko ta kira number daddynta ya fi ak'irga amma bata shiga ya kashe wayar ,dole ta hak'ura taci gaba da kukanta kafin daddynta yazo afasa acewarta ,haka dai bacci b'arawo ya saceta.
Bayan meenal ta shiga d'aki ne hajiya Jamila ta kalli mommyn meenal ta ce "Mariya wallahi karki nunama meenal wasa amaganar auran nan duk abinda zatace kice mata tayi hak'uri tayi biyayya ga Mahaifinta,idan taga babu goyan bata ta ko'ina zata hak'ura ta zauna"Hajiya Mariya dai saboda bata son yi ma yayarta gaddama shiru tayi,amma ita tasan meenal kome za'ai mata bazata tab'a hak'uri ta zauna ba dan tasanta da kafiya sosai.
Haka dai suka k'araci tattaunawarsu game da bikin kafin suka kwanta"
Washe gari daga mommyn meenal har 'yan'uwanta babu wanda yabi takan meenal haka sukaci gaba da harkokinsu Aisha ce k'anwar Mommyn meenal ta kalli hajiya Jamila ta ce "Aunty Jamila kinga fa har k'arfe sha biyu har yanzu meenal bata fito ba ta naimi abin kari (breakfast) ko in dubata dan Allah?"Jamila tsaki tayi dan bata son naci ta ce "Aisha bikijiba akace maganin biri karan maguzawa tom meenal indai muna son tayi biyayya da zab'inmu tom dole sai mun rintse ido mun nuna mata k'arfin ikonmu akanta,mun nuna bamu damu da wata shirman damuwarta ba,ana barin yaro ya tab'a wuta bawai dan ba'a sanshi ba ne ,a'a sai dan gaba ya kiyaye ".
Dole Aisha taja bakinta tayi shiru amma tana lure da mommyn meenal duk ta shiga damuwa ta rashin fifowar meenal d'in.
Mommyn meenal jin daddyn meenal shiru waya ta d'auka ta kirashi amma wayar shi kashe tana aje wayar tana tunanin lafiya saiga kira da bak'uwar number tana d'auka ta ji muryar daddyn meenal .Hajiya Mariya cikin sanyi ta ce "Daddyn meenal lafiya inata Kiran numberka bata shiga?"Daddyn meenal cikin kwantar da hankali ya ce " Mommyn meenal ki yi hak'uri aikine yayimin yawa,naso na dowa yau amma sai gobe zanyi sammakon dawowa aiki yayimin yaw..."Mommyn meenal cikin katse daddyn meenal ta ce "Daddyn meenal gobane fa d'aurin auran meenal,kuma kace sai gobe zaka dawo?"Tom mommyn meenal nima naso ace yau na dawo kodan meenal amma abin bai yuwu ba,gobe insha Allah zanyi sammako."Tom shikenan Allah ya kaimu goban".Tana fad'in haka ta kashe wayar ,mommyn meenal yayarta ta kallah ta ce " Aunty Jamila kinga daddyn meenl ya tsira tafiyar nan ne saboda gudun rigimar meenal ne fa, dama tunda nakira wayarshi najita akashe nayi zargin haka"Hajiya Jamila cikin kwantar ma mommyn meenal da hankali ta ce "Ai garama da yatafin kinga munyi taranmu hankali kwance, inda indai daddyn meenal nanan meenal sai tafi yima mutane iskanci,kuma ni dama nagayyaci 'yan'uwanmu dan yanzu haka 'yan Kano na hanya,inko yana nan ba bari zai ba inda kince yace bai son agayyaci kowa kinga yanzu sai muyi taran mu cikin kwanciyar hankali"
B'angaran meenal ko tana can kwance sai aikin kuka take bunubuni ta Kira wayar daddynta amma kashe ,tanan kwance ga yunwa ga damuwar rashin samun daddynta awaya ga kuma babbar damuwar da takeciki ta auran da za ai mata.Tananan kwance Aisha k'anwar Mommyn meenal ta lallab'a ta shigo,kusa da meenal ta zauna tana mai k'are mata kallo sannan ta ce "Meenal ki tashi ga abin breakfast na kawomiki,sanan shi kukan nan da kike babufa maganin da zaimiki,ni indai zakiji maganata kiyi hak'uri Meenal ki ma mahaifinki biyayya kina ganin shima bason auran nan naki yake ba,amma ya yi hak'uri ya yi biyayya ga mahaifinshi tom kema ki yi biyayya ga mahaifinki mana "Meenal dai bata saurari Aisha ba haka taci gaba da kukanta Aisha kuma ta tashi ta fita.
Meenal ganin yunwa zata ka sheta tashi tayi ta d'auki abincin taci kad'an.
Zuwa dare 'yan'uwan Hajiya Mariya suka iso inda akazo harda Hafsat yarinyar hajiya Jamila wadda suke sa'a da meenal.Tana zuwa d'akin meenal ta shiga ,kwance ta isketa idon nan yayi jajir alamun tasha kuka tagaji,Hafsat cikin sanyi ta dafa meenal dan taji komai game da rashin son auran da meenal batayi,ta ce "Meenal wai meye haka sai kace akanki aka fara aure ,tun jiyafa mommy tace min kike kukan nan."
Meenal tashi tayi tana kallan Hafsat ta ce "Hafsat kinsan wa daddy zai auramin kuwa?, d'an kyauye fa Hafsat!"Hafsat da mamaki ta kalli meenal ta ce wai dan Allah da gaske ki ke d'an kyauye daddy zai aura miki?"Kai meenal ta d'agama Hafsat .Hafsat kuma tacigaba da cewa "Amma shine mommy ta ke cewa in lallasheki ai ko wallahi bazan goyi bayan ki auri d'an kyauye b....."Ubanki nace Hafsat ubanki dama kinzo ne ki zigata ?".Hafsat cikin turo baki tace "Mommy Allah ni bansan d'an kyauye zaku aurama sister ba,gaskiya mommy ba ai mata adalcib..."Marinda hajiya Jamila taima Hafsat ne yasa tayi shiru,sannan ta nuna meenal da hannu ta ce "Ke kuma sakarya idanma kin d'auki zugarta ke ki ka sani dan babu abinda zai hana auran nan sai wani ikon Allah!"Meenal kuma fashewa da kuka tayi hajiya Jamila kuma juyawa tayi tayi tafiyarta.
Bayan Hafsat taje ta lek'a ta tabbatar da mahaifiyarta ta tafine ta dawo inda meenal take ta ce "Meenal share hawayanki kibar asararsu akan wani banza can,kiyi hak'uri kamar yadda suka nuna sai anyi anyi d'in akaiki da kanshi zai gaji ya sakeki,wulak'anci yau da ban nagobe da ban,da kanshi sai fahimci ke ba tsararshi bace ya baki ta kaddarki,yanzu abinda nakeso dake kiyi hak'uri kada kanki yayi ciwo dan Allah, nikaina wallahi ban goyi bayan ad'aukeki aba d'an kyauye ba."Haka dai Hafsat taita zuga meenal da nuna mata irin abubuwan da zata rik'amai nacin mutunci wanda abinma kwatakwata ba zaiyi k'arko ba.
B'angaran daddyn meenal ko waya yakira alhaji yasanar dashi sai gobe zayi sammakon zuwa kafin d'aurin auran .
Washe gari haka gidan su Meenal ya cika da mutane dan hajiya Jamila da kanta ta shiga mak'otan gidansu Meenal ta sanar da d'aurin auran meenal d'in yau.Aiko haka gidan yacika da mutane,inda mutane da dama sun k'osa suga waye angon.
B'angaran meenal ko hayaniyar mutane da takeji wai anzo bikinta hakan sosai ya kuma d'agamata hankali lokaci guda zazzab'i mai zafin gaske ya rufeta.