Sashe 9
Dijamah Yar Fulani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nufosa sobreen tayi cike da fara'a kaman wanda batasan wani abu yafaru ba,ko ba'a gaban idon ta akayi ba,bata labari akayi...
Kafin ta'karaso ne yy saurin mikewa daga xaune cike da nasifa yace " mai yakawo ki inda nake...?
Kasa bashi amsa tayi don maganan nasa yayi mata nauyi matuka,yau itah Aliyu Haydar yake tambayan ta mai yakawo ta wurin sa...
Ganin tayi shiru ne yasa shi cewa" tun da baki da amsa kifita kibani wuri,kuma wannan yaxama first and last worning din da xan maki,kar ki 'kara xuwa mun gida kina jinah...?
Sai asannan tasamu bakin mai magana ta hanyar cewa" inajinka Aliyu, amma kasani duk maganganun nan taka,ka dauke shi a matsayin ta tsuniya kk mun,don bb guda cikin sa da xan 'dauka,kuma xancen rabuwa wai har kar nakara xuwa dakin ka,toh yanxu kasoma gani na.Don ada na dauki alakarmu just romance love ne,amma a yanxu sai nafahimci son ka nake,kuma so bana wasaba,don haka nikuma nayi maka alkawarin baxaka ta'6a auren wannan kaxaman yarinyan ba inda ina numfashi a duniya...wato tana nufi n Basma, don ita sam batasan da maganan deejamah ba.
Nan tacigaba da cewa"alkawari 'daya xan maka,shine xan gyara halaye na,naxama irin kalan macen da kk so a rayuwa...
Wani wawan tsawa yadaka mata ta hanyar cewa" enough sobreen... "Enough... Banason wani maganan banxa,a haka ne xan aure ki,toh bari na fada maki,bakya cikin jerin layin matan da nakeso taxama uwar 'ya'ya na,ta xamamun mata a gareni ta hanyar kula dani da rayuwa ta ta har'abada...jiki da'allah watsatstsiya oyyah get out from my house..." cike da tsawa yakarke maganan...
A maimakon sobreen ta fita,sai ma wani wawan dariya da tasaki,ha'di da pointing din Aliyu Haydar da 'dan yatsa tana cewa"Aliyu kakoma kaman bakaine Haydar 'din ba,inah sanin duniyan ka ya tafi ne...wannan gongwanin yarinyan ce xaka ce matan da xaka aurah...wai kin tsatstsiya...!!hmm lallai kakuma tunani akan wannan lamarin taka,amma kasani xa'6an tumun dare xakayi...don haka ni nayi nan,amma kasani inasonka Haydar, kuma xan cigaba da son ka har iya karshen rayuwata...tana gama fa'dan haka tajuya ta fice daga falon,inda Aliyu Haydar yakoma ya xauna yana mai karajin tsanar ta a ransa...
*******
'6angaren mhiss meenash kuwa koda ta isah rugar su dijamah ba'karamun da'di taji da tagan ta ta isa rugar ba,haka umman dijamah ta amshi meenash hannu biyu² don dama tuni tadade da sanin meenash din.
Haka suka cigaba da firansu a cikin bukka,inda gaba daya umma batasan mai yafaru da dijamah n ba,inda meenash kafin tabar rugar saida taja kunnen dijamah akan kar tafada mawa umma komai,gudun kar hankalin ta ya tashi...
Haka ko akayi don sam dijamah duk surutun ta bata sanarmawa da umma komai ba.
_______"zaune take tana cika tana bacewa"inda cike da masifah tahau mawa daddy magana ta hanyar cewa" yanxu har ni xaku munafun ta, kuje akayi mgnn auren Haydar dayake ma ba gsky akasa sanar mun...toh ayi auren na gani,wlh kusani ko wani mataki xan iyah dauka akan wannan lamarin...koda kuwa meye....tana fadan haka justice madina ta juya fuuuu ha'di da haurawa saman stairs din ta...
Kallon ta general baiyi ba,illah cigaba da duba jaridun dake gaban sa,don yadau aniyan cewa indai yana raye bamai hana wannan auren,tun da 'dan nasa yana so,kuma baxai masa dole ba...
Tun ana sauran kwana uku daurin auren dadddy yayo kiran Aliyu Haydar... Inda anan yake labarta masa komai dan gane da auren nasu,dakuma kayan lefen da tuni ya tura kanwar sa mai suna hajiya maryam ta hadi masu a dubai,kuma yake cemasa,ba agidan shi Aliyu n xai xauna ba,a 'daya daga cikin estate din daya kammala ginawa a watannan xasu zauna,inda yace ya barmasa halak malak nasane.don haka yaje ya duba yagani indawani abu dayake bukatan a sama su yy masa mana,don har yanxu ana kan decoration 'din gidan ne...
Haka yakuma jadda da mawa Aliyu Haydar kan cewa"bai bukatan komai nadaga dangin deeja.ko cokali ne shi xai mata.
Haka hydar ya dinga mawa dad godiya,ha'di da barin falon...💃🏻
_____momyn Basma kuwa tuni ta banxama wurin bokan ta,inda take ce masa ya bincika mata rugar da wannan shai'daniyan bafullatanan take,don ta 'dau alwashi auren nan baxa'ayi shi ba,indai bada Basma ba...
Haka wannan bokan ke ta tsubburukan sa,akan yanemo inda deejamah ke rayuwa,amma ya kasa...don haka cike da karyansu ta en tsubbu yace"taje bayan sati 'daya ta dawo...inda yakuma yi mata alkawarin baxa'ayi auren nan ba..sam,xai tura junnu ya dakatar da auren ta hanyar sa ma Aliyu kiyayyar yarinyan...
Jin mgnan bokan yasa momyn Basma shakku akam maganan tasa,don tasan ibada na Aliyu Haydar, ba lallae a siri ta cisa ba,don haka cike da girma mawa ta wani risina ha'di da cewa" anyah boka xamu iyah nasara ta hanyar Aliyu Haydar kuwa,kasan ibadan sa fah....!!!
"Tsawa wannan boka yadaka mata" ha'di da cewa" waye shi Aliyun...!ko dun kinga yasha kona mana Aljanu...?toh wannan karan babban aljani xan tura masa mai suna xurkummm....don inmukayi aiki da shi tohh ko sufi ne,karakon ibada sai aikinmu ta cishi,inkuma kona mana aljanu yake takama da shi yakeyi,tohhh wannan aman wuta ne yake fitarwa daga bakin shi,don haka ki kwantar da hankalin ki,auren nan baxa'ayi shi ba...
Jin maganan bokan yasa ran momyn Basma da'di,inda nan take ta zube mawa bokan kudi,wanda ni kaina bansan iya karsu ba...
******
Zaune take ta rafka ta gumi,inda gaba daya duniyan bata mata da,di...
"Cike da masifah innah kulu taxo gaban ta tana cewa" kehhh sobreena maxa bani wayan ki nasaka a kasuwa,tun da wannan rayuwan kk xa'6a makanki yanxu.
'Dagowa sobrina tayi'wanda ta wani ko'de ta lalace,don ita ala dole so take ta xama irin macen da Aliyu Haydar keson aurah,don taje gidan yafi a kirga,amma sai yasa securities su fita da itah,don yanxu har yy masu mgn akan cewa"duk in sobreen taxo kar su barta ta shigo masa cikin gida,don haka ko taje basa barin ta ta shiga.
Don haka gaba'daya duniyan ma ta ishe ta...don yanxu babu kudin nan kaman da,ta dai mu'amala da kowani namji,don sai a yanxu ta tabbatar da son da take mawa Aliyu Haydar... Musamman dataga Basma...
Gaba daya tagama fita hayyacin ta,yanxu koinah xata da xumbulelen hijab,don kowa a layin nasu mamaki yake shiryuwan sobreen...
Gaba daya tagama cinye kudin ta ta hanyar siyan abunin da xata ci kullum...don gidan nasu haka yake kaman bariki kowa shi yake ci da kansa.don haka ta koma kaman baitace mai bamawa kawa #50k batare da taji komai ba.
Innah kullu ce ta fixge wayan hannun sobreen ha'di da kwala kiran kamalu akan yaje kasuwa ya sai da wayan sobreen...
Shiru sobreen tayi tana mai jajin ta ma kalan nata rayuwan.... Tayi magana kuma yaxaman mata bala'i.don inna kullu gaba daya taga ma da mahaifin su,komai tayi mata sai yahau xagin ta yana xai koreta a cikin gidan sa,inda wannan maganan ke daga ma sobreen hankali...musamman intaduba mahaifiyan ta wanda take kwance kaman gawa,kullum ita take kula da ita,cunta shanta duka suruta in mama tasa da kyau itace,don tun tasowanta taga maman ta cikin wannan lalura,wanda shi ba hauka ba,bakuma shanyewan '6arin jiki ba...
Mahaifin ta wato malam idi,sam baya kula da maman ta,wannan kuma shine musabbabin fa'dawan sobreen wannan harka ta bin maza,duk don ta samu kullum taci da mahaifiyan nata....
Ganin sobreen tafa'da duniyan tunani yasa inna kulu cewa" kin xa'6a xama waike ga mumina,aiko xaki cigaba da xaman yunwa keda uwar taki,wanda da itah dagawa duka daya,bb baki bb motsi....mtssswttttt dogon tsaki innah kulu tayi sannan ta wani kyece da dariya ha'di da cewa"wai kekin rantse sai wannan yaron xaki aura,a haka yanda kk...?yaro dan gata 'dan dangi masuji da karfin dukiya... Tohh inxaki cigaba da harkanki da shi yana baki kudi kicigaba,don taimakon uwarki kk,don bb mai bata,koda kuwa mutuwa xatayi, shi kansa idin d ya aje ta,yagaji da dawayniya don yanxu ma so yake ta mutu ya huta,kema ki huta keda kk wahala da itah...
Inxaki cigaba da bin maxan da kk saba ki cigaba,in bahaka ba kicigaba da xama,don ni kisani komai kk mallaka sai na sayarda shi myci abinci,don ubanki xuciyarsa ta mutu,kece kadai hajarsa...
Innna kulu ne tanisa ha'di da wurga mawa sobreen kallon tsana,kallon ba'aso kazo duniya ba,sanan tacigaba da cewa' kidan gwala arxikinki a gun wannan yoron,kafin Allah yabaki ko mai gungura baro ne,ya taimake ki,don don ko mai keke baxaki samu ba,valle mai mashine...balle kuma uwa uba Aliyu Haydar... Hmm wanda ko 'ya'yan dasuka rufah suka tada kai ne,suka samu irinsu godiya suke mawa Allah, kuma ake masu... Don haka ni nayi nan,kinemi abun da xaki ba uwar ki,don baxan hada sanwa da itah ba....don haka inxaki tafi bin maxan ne kusamo mata ruwanki...inxaki xauna ne ma ruwanki...tana fa'din haka ta juya ha'di da bata wuri....
Hawaye ne yagama wanke fuskan sobreen.. Inda kaman antsikareta ta mike ha'di da nufahn dakin da xai sadata da na mama...
Kaman yanda tasaba ganin ta haka take,sai raba ido take,ba uhmm bare um..um.
Haka takafe ta da ido,inda take tunanin tun da tafara wayo haka ta cidda mahaifiyan nata,inda ita kadai Allah yabata,sosao take son maman nata,don haka cike da farin ciki tanu feta,hadi da fara gyara mata wurin kwaciyan ta.
Banyarda wani yafitarmun da littafi ba,domun littafin ta kudi ce...gamai bukata xai turo #100 MTN idan VIP ne#200.ta wannan numbern
08081202932./09137392680.
More typing...
More Comment...
Asha karatu lafiya...💃🏻💃🏻💃🏻
Maman teddy...
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
Kungiya masu aiki da naxari da ilimi...
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
*writting by: Maman teddy...🧸*
Episode 16&17
_____________________________
Ganin tajuya wanda da alama tafiya xatayi ne yasa shi cikin sauri dakatar da dijamah ha'di da cewa"Amm shigo na kaiki a sibiti,kinji ciwo ko...?sannu shigo nakaiki da sauri...!
Alh.muhammad maccido yayi maganan cike danuna kulawa da damuwa,duda still yana tunani akan dijamah n.
" kallon shi dijamah tayi,wanda kaman ba'itah a ka'de ba,nan tace masa a'a banji ciwo ba.
Yanayin maganan ta ne yasa shi kasa bata amsa sai kawai yace" okay 'ya ta,maiye sunan ki...?
Cike da hauka da rashin natsuwa dijamah tace" sunana dijamah... Tana kaiwa nan tayi gaba abun ta,inda tacigaba da falla gudu...
Kafin ta'karaso ne yy saurin mikewa daga xaune cike da nasifa yace " mai yakawo ki inda nake...?
Kasa bashi amsa tayi don maganan nasa yayi mata nauyi matuka,yau itah Aliyu Haydar yake tambayan ta mai yakawo ta wurin sa...
Ganin tayi shiru ne yasa shi cewa" tun da baki da amsa kifita kibani wuri,kuma wannan yaxama first and last worning din da xan maki,kar ki 'kara xuwa mun gida kina jinah...?
Sai asannan tasamu bakin mai magana ta hanyar cewa" inajinka Aliyu, amma kasani duk maganganun nan taka,ka dauke shi a matsayin ta tsuniya kk mun,don bb guda cikin sa da xan 'dauka,kuma xancen rabuwa wai har kar nakara xuwa dakin ka,toh yanxu kasoma gani na.Don ada na dauki alakarmu just romance love ne,amma a yanxu sai nafahimci son ka nake,kuma so bana wasaba,don haka nikuma nayi maka alkawarin baxaka ta'6a auren wannan kaxaman yarinyan ba inda ina numfashi a duniya...wato tana nufi n Basma, don ita sam batasan da maganan deejamah ba.
Nan tacigaba da cewa"alkawari 'daya xan maka,shine xan gyara halaye na,naxama irin kalan macen da kk so a rayuwa...
Wani wawan tsawa yadaka mata ta hanyar cewa" enough sobreen... "Enough... Banason wani maganan banxa,a haka ne xan aure ki,toh bari na fada maki,bakya cikin jerin layin matan da nakeso taxama uwar 'ya'ya na,ta xamamun mata a gareni ta hanyar kula dani da rayuwa ta ta har'abada...jiki da'allah watsatstsiya oyyah get out from my house..." cike da tsawa yakarke maganan...
A maimakon sobreen ta fita,sai ma wani wawan dariya da tasaki,ha'di da pointing din Aliyu Haydar da 'dan yatsa tana cewa"Aliyu kakoma kaman bakaine Haydar 'din ba,inah sanin duniyan ka ya tafi ne...wannan gongwanin yarinyan ce xaka ce matan da xaka aurah...wai kin tsatstsiya...!!hmm lallai kakuma tunani akan wannan lamarin taka,amma kasani xa'6an tumun dare xakayi...don haka ni nayi nan,amma kasani inasonka Haydar, kuma xan cigaba da son ka har iya karshen rayuwata...tana gama fa'dan haka tajuya ta fice daga falon,inda Aliyu Haydar yakoma ya xauna yana mai karajin tsanar ta a ransa...
*******
'6angaren mhiss meenash kuwa koda ta isah rugar su dijamah ba'karamun da'di taji da tagan ta ta isa rugar ba,haka umman dijamah ta amshi meenash hannu biyu² don dama tuni tadade da sanin meenash din.
Haka suka cigaba da firansu a cikin bukka,inda gaba daya umma batasan mai yafaru da dijamah n ba,inda meenash kafin tabar rugar saida taja kunnen dijamah akan kar tafada mawa umma komai,gudun kar hankalin ta ya tashi...
Haka ko akayi don sam dijamah duk surutun ta bata sanarmawa da umma komai ba.
_______"zaune take tana cika tana bacewa"inda cike da masifah tahau mawa daddy magana ta hanyar cewa" yanxu har ni xaku munafun ta, kuje akayi mgnn auren Haydar dayake ma ba gsky akasa sanar mun...toh ayi auren na gani,wlh kusani ko wani mataki xan iyah dauka akan wannan lamarin...koda kuwa meye....tana fadan haka justice madina ta juya fuuuu ha'di da haurawa saman stairs din ta...
Kallon ta general baiyi ba,illah cigaba da duba jaridun dake gaban sa,don yadau aniyan cewa indai yana raye bamai hana wannan auren,tun da 'dan nasa yana so,kuma baxai masa dole ba...
Tun ana sauran kwana uku daurin auren dadddy yayo kiran Aliyu Haydar... Inda anan yake labarta masa komai dan gane da auren nasu,dakuma kayan lefen da tuni ya tura kanwar sa mai suna hajiya maryam ta hadi masu a dubai,kuma yake cemasa,ba agidan shi Aliyu n xai xauna ba,a 'daya daga cikin estate din daya kammala ginawa a watannan xasu zauna,inda yace ya barmasa halak malak nasane.don haka yaje ya duba yagani indawani abu dayake bukatan a sama su yy masa mana,don har yanxu ana kan decoration 'din gidan ne...
Haka yakuma jadda da mawa Aliyu Haydar kan cewa"bai bukatan komai nadaga dangin deeja.ko cokali ne shi xai mata.
Haka hydar ya dinga mawa dad godiya,ha'di da barin falon...💃🏻
_____momyn Basma kuwa tuni ta banxama wurin bokan ta,inda take ce masa ya bincika mata rugar da wannan shai'daniyan bafullatanan take,don ta 'dau alwashi auren nan baxa'ayi shi ba,indai bada Basma ba...
Haka wannan bokan ke ta tsubburukan sa,akan yanemo inda deejamah ke rayuwa,amma ya kasa...don haka cike da karyansu ta en tsubbu yace"taje bayan sati 'daya ta dawo...inda yakuma yi mata alkawarin baxa'ayi auren nan ba..sam,xai tura junnu ya dakatar da auren ta hanyar sa ma Aliyu kiyayyar yarinyan...
Jin mgnan bokan yasa momyn Basma shakku akam maganan tasa,don tasan ibada na Aliyu Haydar, ba lallae a siri ta cisa ba,don haka cike da girma mawa ta wani risina ha'di da cewa" anyah boka xamu iyah nasara ta hanyar Aliyu Haydar kuwa,kasan ibadan sa fah....!!!
"Tsawa wannan boka yadaka mata" ha'di da cewa" waye shi Aliyun...!ko dun kinga yasha kona mana Aljanu...?toh wannan karan babban aljani xan tura masa mai suna xurkummm....don inmukayi aiki da shi tohh ko sufi ne,karakon ibada sai aikinmu ta cishi,inkuma kona mana aljanu yake takama da shi yakeyi,tohhh wannan aman wuta ne yake fitarwa daga bakin shi,don haka ki kwantar da hankalin ki,auren nan baxa'ayi shi ba...
Jin maganan bokan yasa ran momyn Basma da'di,inda nan take ta zube mawa bokan kudi,wanda ni kaina bansan iya karsu ba...
******
Zaune take ta rafka ta gumi,inda gaba daya duniyan bata mata da,di...
"Cike da masifah innah kulu taxo gaban ta tana cewa" kehhh sobreena maxa bani wayan ki nasaka a kasuwa,tun da wannan rayuwan kk xa'6a makanki yanxu.
'Dagowa sobrina tayi'wanda ta wani ko'de ta lalace,don ita ala dole so take ta xama irin macen da Aliyu Haydar keson aurah,don taje gidan yafi a kirga,amma sai yasa securities su fita da itah,don yanxu har yy masu mgn akan cewa"duk in sobreen taxo kar su barta ta shigo masa cikin gida,don haka ko taje basa barin ta ta shiga.
Don haka gaba'daya duniyan ma ta ishe ta...don yanxu babu kudin nan kaman da,ta dai mu'amala da kowani namji,don sai a yanxu ta tabbatar da son da take mawa Aliyu Haydar... Musamman dataga Basma...
Gaba daya tagama fita hayyacin ta,yanxu koinah xata da xumbulelen hijab,don kowa a layin nasu mamaki yake shiryuwan sobreen...
Gaba daya tagama cinye kudin ta ta hanyar siyan abunin da xata ci kullum...don gidan nasu haka yake kaman bariki kowa shi yake ci da kansa.don haka ta koma kaman baitace mai bamawa kawa #50k batare da taji komai ba.
Innah kullu ce ta fixge wayan hannun sobreen ha'di da kwala kiran kamalu akan yaje kasuwa ya sai da wayan sobreen...
Shiru sobreen tayi tana mai jajin ta ma kalan nata rayuwan.... Tayi magana kuma yaxaman mata bala'i.don inna kullu gaba daya taga ma da mahaifin su,komai tayi mata sai yahau xagin ta yana xai koreta a cikin gidan sa,inda wannan maganan ke daga ma sobreen hankali...musamman intaduba mahaifiyan ta wanda take kwance kaman gawa,kullum ita take kula da ita,cunta shanta duka suruta in mama tasa da kyau itace,don tun tasowanta taga maman ta cikin wannan lalura,wanda shi ba hauka ba,bakuma shanyewan '6arin jiki ba...
Mahaifin ta wato malam idi,sam baya kula da maman ta,wannan kuma shine musabbabin fa'dawan sobreen wannan harka ta bin maza,duk don ta samu kullum taci da mahaifiyan nata....
Ganin sobreen tafa'da duniyan tunani yasa inna kulu cewa" kin xa'6a xama waike ga mumina,aiko xaki cigaba da xaman yunwa keda uwar taki,wanda da itah dagawa duka daya,bb baki bb motsi....mtssswttttt dogon tsaki innah kulu tayi sannan ta wani kyece da dariya ha'di da cewa"wai kekin rantse sai wannan yaron xaki aura,a haka yanda kk...?yaro dan gata 'dan dangi masuji da karfin dukiya... Tohh inxaki cigaba da harkanki da shi yana baki kudi kicigaba,don taimakon uwarki kk,don bb mai bata,koda kuwa mutuwa xatayi, shi kansa idin d ya aje ta,yagaji da dawayniya don yanxu ma so yake ta mutu ya huta,kema ki huta keda kk wahala da itah...
Inxaki cigaba da bin maxan da kk saba ki cigaba,in bahaka ba kicigaba da xama,don ni kisani komai kk mallaka sai na sayarda shi myci abinci,don ubanki xuciyarsa ta mutu,kece kadai hajarsa...
Innna kulu ne tanisa ha'di da wurga mawa sobreen kallon tsana,kallon ba'aso kazo duniya ba,sanan tacigaba da cewa' kidan gwala arxikinki a gun wannan yoron,kafin Allah yabaki ko mai gungura baro ne,ya taimake ki,don don ko mai keke baxaki samu ba,valle mai mashine...balle kuma uwa uba Aliyu Haydar... Hmm wanda ko 'ya'yan dasuka rufah suka tada kai ne,suka samu irinsu godiya suke mawa Allah, kuma ake masu... Don haka ni nayi nan,kinemi abun da xaki ba uwar ki,don baxan hada sanwa da itah ba....don haka inxaki tafi bin maxan ne kusamo mata ruwanki...inxaki xauna ne ma ruwanki...tana fa'din haka ta juya ha'di da bata wuri....
Hawaye ne yagama wanke fuskan sobreen.. Inda kaman antsikareta ta mike ha'di da nufahn dakin da xai sadata da na mama...
Kaman yanda tasaba ganin ta haka take,sai raba ido take,ba uhmm bare um..um.
Haka takafe ta da ido,inda take tunanin tun da tafara wayo haka ta cidda mahaifiyan nata,inda ita kadai Allah yabata,sosao take son maman nata,don haka cike da farin ciki tanu feta,hadi da fara gyara mata wurin kwaciyan ta.
Banyarda wani yafitarmun da littafi ba,domun littafin ta kudi ce...gamai bukata xai turo #100 MTN idan VIP ne#200.ta wannan numbern
08081202932./09137392680.
More typing...
More Comment...
Asha karatu lafiya...💃🏻💃🏻💃🏻
Maman teddy...
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
Kungiya masu aiki da naxari da ilimi...
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
*writting by: Maman teddy...🧸*
Episode 16&17
_____________________________
Ganin tajuya wanda da alama tafiya xatayi ne yasa shi cikin sauri dakatar da dijamah ha'di da cewa"Amm shigo na kaiki a sibiti,kinji ciwo ko...?sannu shigo nakaiki da sauri...!
Alh.muhammad maccido yayi maganan cike danuna kulawa da damuwa,duda still yana tunani akan dijamah n.
" kallon shi dijamah tayi,wanda kaman ba'itah a ka'de ba,nan tace masa a'a banji ciwo ba.
Yanayin maganan ta ne yasa shi kasa bata amsa sai kawai yace" okay 'ya ta,maiye sunan ki...?
Cike da hauka da rashin natsuwa dijamah tace" sunana dijamah... Tana kaiwa nan tayi gaba abun ta,inda tacigaba da falla gudu...