Sashe 18
Dijamah Yar Fulani Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
*~continous~*
Kallon ta yayi cikin wata irin murya mai cike da rikici yace" momy mai kika ce...
Kallon banxa tayi masa,ha'di da wurga mawa dijamah kallon tsana,sannan cike da masifah tace " au sokake na maimaitama ka kenan...?
Momyn Basma ne dake gyefen justice madina ta ta'6a baki ha'di da cewa" ae saifah kinyi ha'kuri hajiya madina, don an riga da anxauta maki 'da...
Cikin jin 'dacin maganganun momyn Basma justice madina tace" okayyyy....cewa nayi yau nakeso kasaki wannan bagidajiyar...littafin hassenart bamalli,in banda aikin mallaka,ina kai ina wannan fullatanan dajin...?tohhh in anmallake ka ni nafi 'karfin kowani matsafi ne wlh...maxa amsa ta kadda da bairo ka rubuta mata saki,don wlh baxan ta'6a xama da wata suruka inba Basma ba...tana maganan tana ciro takarda da bairo daga cikin jakarta,niko nace justice manyah...😇😎
Dan gwarar masa tayi a gabansa,don Aliyu kasa ya xube yana mai bama momy baki,akan tayi ha'kuri shi baxai iyah rabuwa da matarsa ba...
Wani tsawa justice madina ta daka mai,wanda har deejamah dake gyefe tana zubar da hawaye sai data firgita,inda momy cike da karajin murya ta hau cewa" wlh yau kasaki wannan yarinyan ko na 'daga ma nono...
Wani 'dauke wuta yy,wanda dijamah dajin maganan momy yasata 'karasawa gaban momy ha'di da cewa" momy don Allah kiyi ha'kuri karki rabani da mijina,don Allah, wlh ko wa kk so ya aura xai aurah,amma karki rabumu...
Cike dajin tsanar deejamah, momy ta hanka'data,wanda ganin dijamah tayi taga² xata fa'di ne yasa cikin sauri kuma cike da xafin nama Aliyu yakai hannun sa ha'di da riketa...
Ganin haka yasa momyn Basma salati,tana mai fa'din hajiya madina, yau ninaga lalaci,wai yarinya karama kuma er cikin daji,amma tana abu kaman karuwan data fito daga yawon bariki...?
Kuka deejamah tasa ganin yanda momyn Basma ke aibata ta,wanda cike dajin haushi momy tace"ae yau duk taxo karshe,sai taje tayi karuwancin da uban ta,Aliyu kai nake jira fah,ga bairo nan maxa rubuta mata sakin ta takoma gidan tsohon ta.
Mom ne tacigaba da cewa" wae ma inbanda aikin asiri har takan wannan yarinyan ne xaka mari Basma...!
Toh yau sai ka saketa ko na'daga maka nono....
Cike da ru'du kuma a durkushen da yake yafara rarrafawa har gaban justice madina.... Hannun sa ya 'dago ha'di da 'dorawa kan cinyarta inda bakin shi na rawa,idon sa lokaci daya ya ka'da daga fari xuwa jah,nan cike da makerkyatan murya ya fara cewa" don Allah mom kiyi ha'kuri,kar kice nasaki matata wlh inasonta,momy kitai maken kisamun albarka a cikin wannan...katse shi tayi cike da masifah da bada umarni tace" wlh yau indai ni na haifoka duniya sai ka saki wannan gayyan fitinan...don haka kafin na irga uku ka saketa.hawaye ne yafara xubowa daga kuncin sa,wanda momyn Basma ta tsaya tana kallon ikon Allah baki sake tana mamakin taurin rai irin na Aliyu Haydar amma yau akan wannan er kauyen rugar yake xubar da hawaye... Waigawa tayi inda deejamah ke a durkushe itama ta aikin kuka,wanda lokaci daya tafita hayyacin ta...
Buda baki yayi xai magana...sai mom ta hau cewa...1,2
Jin haka yy saurin dafa mom ha'di da cewa" don Allah kiyi ha'kuri xanyi abun da kk ce,amma don Allah karki min baki...
Jin haka yasa mom ta saki wata irin murmushin nasara,sannan tace" oyyah maxa rubuta,ta fa'di tana ajiye masa takarda da bairo a gaba,wanda cikin ganin duhu² jiri² yasa dau takardan hawaye yana mai kara xuba daga idon shi.
Ganin Aliyu na shirin rubuta ta kardan sakin yasa deejamah takara banxama xuwa gaban momy tana kuka ha'di da rike hannun momy tana cewa" don Allah momy kiyi ha'kuri wlh Hamma na xai aureta amma don Allah karki sa yarabu dani na rokeki....
Tsaki mom tayi ha'di da kwace hannun ta tace ke matsa ki bani waje....maxa rubuta ina jiran ka,a hankali yafara rubutun ta hanyar dora bairon kan takardan...
Deejamah ne taji cikin ta na wani mur'da mata,wanda lokaci daya taji wani irin axaba da bata ta'6aji ba yana ratsata,jin datayi wani abu na bin jikinta yasata sakin wani irin mahaukacin 'kara ha'di da sulalewa 'kasa.
Cike da xafin nama Aliyu ya isa gareta,ha'di da fara girgixata,wanda lokaci daya idon ta yakame...ga jikin ta yasaki ko ina yadago a sake.bai tsaya bin na momy ba,wanda suka tsaya suka saki baki suna kallon ikon Allah...
Sun gumana ta yayi ta hanyar daukan ta cakkk ha'di da nufahn parking space, cikin gaggawa yasata cikin mota inda mai gadi cikin sauri ya wage masa tanfatsetsen gate din gidan,wanda cikin sauri yafigi motan ha'di da barin cikin gidan ha'di da nufah da deejamah hospital....
Momy kuwa sakin baki tayi ha'di da xama kan kujera sharafff,wanda lokaci daya jikin ta yy sanyi kalau....don tana tsoron abun da xa'ace sunyi kisan kai...
Ganin karaya a tare da justice madina yasa cike da makirci mom Basma tace" hajiya madina shin kinga abun da nagani kuwa...?batare da momy ta bata amsa ba ta cigaba da cewa" kaman fahhh wannan yarinyan juna biyu ne da itah,kai bawanda ya kai fulani iskanci,ace kaman suna rukon abun...anyah ma cikin Aliyu ne kuwa...?
A hankali kuma cike da sanyin jiki momy tace" nagani wlh,kuma cikin Haydar ne a jikinta bana wani ba,don nasan halin fitinan Aliyu Haydar,ni yanxun bansan ya maxan yi ba wlh,toh ya xa'ayi na raba aure kuma gashi aikin gama yagama,dole dai mun ha'da xuri'a da itah...yanxun maiye mafita...?
Momy tace ha'di da kallon momyn Basma da tacika tayi fahmmm,wanda a zuciyan ta take cewa " tabbas baxata iyah xuba mawa wannan arxiki na Aliyu ido ba,akan me wata can xata xo taci shi ba erta ba...inah sam baxai yuwu ba.
Kallon justice madina tayi ha'di dacewa " kibar wani shirin sa Aliyu Haydar kashe wannan auren,koda xa'a rabasu tohhh kibari sai Basma ta shigo cikin gidan nan tukun,sai musan yanda xamuyi.
Yanxu kisa Aliyu Haydar ya auri basma,ta hanyar ce masa yaxa'6a daya,ko rabuwa da deejamah ko kuma ya auri Basma...
Manage with this plz.....
Maman teddy....
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
*_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
Written by...:
Aysha moh'd (Maman teddy...🧸)
*Sadaukarwa ga:*
Laila moh'd
Aseem moh'd
Hudair moh'd and...
Bilal moh'd nasaudakar da wannan pagen gareku 'yan uwa rabin jiki,allah yabar mun ku....laila na pray for miji nagari,allah yakawo mana musha....🤩🤩🤩💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Episode 3️⃣4️⃣➖3️⃣5️⃣
____________________________
~*Continues*~
Kallon ta yayi cikin wata irin murya mai cike da rikici yace" momy mai kika ce...
Kallon banxa tayi masa,ha'di da wurga mawa dijamah kallon tsana,sannan cike da masifah tace " au sokake na maimaitama ka kenan...?
Momyn Basma ne dake gyefen justice madina ta ta'6a baki ha'di da cewa" ae saifah kinyi ha'kuri hajiya madina, don an riga da anxauta maki 'da...
Cikin jin 'dacin maganganun momyn Basma justice madina tace" okayyyy....cewa nayi yau nakeso kasaki wannan bagidajiyar...littafin hassenart bamalli,in banda aikin mallaka,ina kai ina wannan fullatanan dajin...?tohhh in anmallake ka ni nafi 'karfin kowani matsafi ne wlh...maxa amsa ta kadda da bairo ka rubuta mata saki,don wlh baxan ta'6a xama da wata suruka inba Basma ba...tana maganan tana ciro takarda da bairo daga cikin jakarta,niko nace justice manyah...😇😎
Dan gwarar masa tayi a gabansa,don Aliyu kasa ya xube yana mai bama momy baki,akan tayi ha'kuri shi baxai iyah rabuwa da matarsa ba...
Wani tsawa justice madina ta daka mai,wanda har deejamah dake gyefe tana zubar da hawaye sai data firgita,inda momy cike da karajin murya ta hau cewa" wlh yau kasaki wannan yarinyan ko na 'daga ma nono...
Wani 'dauke wuta yy,wanda dijamah dajin maganan momy yasata 'karasawa gaban momy ha'di da cewa" momy don Allah kiyi ha'kuri karki rabani da mijina,don Allah, wlh ko wa kk so ya aura xai aurah,amma karki rabumu...
Cike dajin tsanar deejamah, momy ta hanka'data,wanda ganin dijamah tayi taga² xata fa'di ne yasa cikin sauri kuma cike da xafin nama Aliyu yakai hannun sa ha'di da riketa...
Ganin haka yasa momyn Basma salati,tana mai fa'din hajiya madina, yau ninaga lalaci,wai yarinya karama kuma er cikin daji,amma tana abu kaman karuwan data fito daga yawon bariki...?
Kuka deejamah tasa ganin yanda momyn Basma ke aibata ta,wanda cike dajin haushi momy tace"ae yau duk taxo karshe,sai taje tayi karuwancin da uban ta,Aliyu kai nake jira fah,ga bairo nan maxa rubuta mata sakin ta takoma gidan tsohon ta.
Mom ne tacigaba da cewa" wae ma inbanda aikin asiri har takan wannan yarinyan ne xaka mari Basma...!
Toh yau sai ka saketa ko na'daga maka nono....
Cike da ru'du kuma a durkushen da yake yafara rarrafawa har gaban justice madina.... Hannun sa ya 'dago ha'di da 'dorawa kan cinyarta inda bakin shi na rawa,idon sa lokaci daya ya ka'da daga fari xuwa jah,nan cike da makerkyatan murya ya fara cewa" don Allah mom kiyi ha'kuri,kar kice nasaki matata wlh inasonta,momy kitai maken kisamun albarka a cikin wannan...katse shi tayi cike da masifah da bada umarni tace" wlh yau indai ni na haifoka duniya sai ka saki wannan gayyan fitinan...don haka kafin na irga uku ka saketa.hawaye ne yafara xubowa daga kuncin sa,wanda momyn Basma ta tsaya tana kallon ikon Allah baki sake tana mamakin taurin rai irin na Aliyu Haydar amma yau akan wannan er kauyen rugar yake xubar da hawaye... Waigawa tayi inda deejamah ke a durkushe itama ta aikin kuka,wanda lokaci daya tafita hayyacin ta...
Buda baki yayi xai magana...sai mom ta hau cewa...1,2
Jin haka yy saurin dafa mom ha'di da cewa" don Allah kiyi ha'kuri xanyi abun da kk ce,amma don Allah karki min baki...
Jin haka yasa mom ta saki wata irin murmushin nasara,sannan tace" oyyah maxa rubuta,ta fa'di tana ajiye masa takarda da bairo a gaba,wanda cikin ganin duhu² jiri² yasa dau takardan hawaye yana mai kara xuba daga idon shi.
Ganin Aliyu na shirin rubuta ta kardan sakin yasa deejamah takara banxama xuwa gaban momy tana kuka ha'di da rike hannun momy tana cewa" don Allah momy kiyi ha'kuri wlh Hamma na xai aureta amma don Allah karki sa yarabu dani na rokeki....
Tsaki mom tayi ha'di da kwace hannun ta tace ke matsa ki bani waje....maxa rubuta ina jiran ka,a hankali yafara rubutun ta hanyar dora bairon kan takardan...
Deejamah ne taji cikin ta na wani mur'da mata,wanda lokaci daya taji wani irin axaba da bata ta'6aji ba yana ratsata,jin datayi wani abu na bin jikinta yasata sakin wani irin mahaukacin 'kara ha'di da sulalewa 'kasa.
Cike da xafin nama Aliyu ya isa gareta,ha'di da fara girgixata,wanda lokaci daya idon ta yakame...ga jikin ta yasaki ko ina yadago a sake.bai tsaya bin na momy ba,wanda suka tsaya suka saki baki suna kallon ikon Allah...
Sun gumana ta yayi ta hanyar daukan ta cakkk ha'di da nufahn parking space, cikin gaggawa yasata cikin mota inda mai gadi cikin sauri ya wage masa tanfatsetsen gate din gidan,wanda cikin sauri yafigi motan ha'di da barin cikin gidan ha'di da nufah da deejamah hospital....
Momy kuwa sakin baki tayi ha'di da xama kan kujera sharafff,wanda lokaci daya jikin ta yy sanyi kalau....don tana tsoron abun da xa'ace sunyi kisan kai...
Ganin karaya a tare da justice madina yasa cike da makirci mom Basma tace" hajiya madina shin kinga abun da nagani kuwa...?batare da momy ta bata amsa ba ta cigaba da cewa" kaman fahhh wannan yarinyan juna biyu ne da itah,kai bawanda ya kai fulani iskanci,ace kaman suna rukon abun...anyah ma cikin Aliyu ne kuwa...?
A hankali kuma cike da sanyin jiki momy tace" nagani wlh,kuma cikin Haydar ne a jikinta bana wani ba,don nasan halin fitinan Aliyu Haydar,ni yanxun bansan ya maxan yi ba wlh,toh ya xa'ayi na raba aure kuma gashi aikin gama yagama,dole dai mun ha'da xuri'a da itah...yanxun maiye mafita...?
Momy tace ha'di da kallon momyn Basma da tacika tayi fahmmm,wanda a zuciyan ta take cewa " tabbas baxata iyah xuba mawa wannan arxiki na Aliyu ido ba,akan me wata can xata xo taci shi ba erta ba...inah sam baxai yuwu ba.
Kallon justice madina tayi ha'di dacewa " kibar wani shirin sa Aliyu Haydar kashe wannan auren,koda xa'a rabasu tohhh kibari sai Basma ta shigo cikin gidan nan tukun,sai musan yanda xamuyi.
Yanxu kisa Aliyu Haydar ya auri basma,ta hanyar ce masa yaxa'6a daya,ko rabuwa da deejamah ko kuma ya auri Basma...
Manage with this plz.....
Maman teddy....
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
*_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
Written by...:
Aysha moh'd (Maman teddy...🧸)
*Sadaukarwa ga:*
Laila moh'd
Aseem moh'd
Hudair moh'd and...
Bilal moh'd nasaudakar da wannan pagen gareku 'yan uwa rabin jiki,allah yabar mun ku....laila na pray for miji nagari,allah yakawo mana musha....🤩🤩🤩💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Episode 3️⃣4️⃣➖3️⃣5️⃣
____________________________
~*Continues*~