Sashe 4
Dijamah Yar Fulani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bun bayan su sauran xasuyi,nan mai gari ya taresu,hadi da cewa" su barsu,suyi saurin ceton ran wannan bayin Allah...
Haka ko sukayi,inda da shigowan su,cikin ruga.suka sauka a bukkan yadikko...a haka sai da aka kwana guda sannan umma ta farfado...
Nan mai gari ya nisa, ha'di da tambayan ummah daga inda ta fito...
Shiru ummah tayi,don ita sam batasan ko'ina a nan najeriya ba,ita dai tasan tana najeriya...
Nan ta basu amsa da daga nijeriya take...
Shiru mai gari yayi,kan daga bisani yace" ae nan duka sunan shi najeriya...amma wani gari muke nufi kike?
Ganin umma bata da Amsa yasata cewa" ni ba 'anan nake ba,ni 'yar asalin garin agadas ne,aure ne yakawo ni nan.
Nan na xauna ta fara basu labarina komai da komai...
Sosai mai gari da sauran mutane suka tausaya mun,inda nan suka shaidamun suma basu san birni ba,kuma basu gane daga inda nake ba,saboda sunfi rayuwansu a cikin ruga...
Haka mai gari yace"na kara hakuri na xauna tare dasu har Allah ya kawo ranan da xan ha'du da dangina,ko miji na...
Sosai nayi farin cikin xama da su...fulanin kirki.
Kewa daya nayi,shine kyewan baba da guggo,sai kuma halin da maccido yake ciki a yanxu...amma duk inna kalleki sai naji gomma da allah ya barni dake...
A haka nacigabada rayuwa a wannan ruga,inda a haka kika girma a cikin wannan ruga.
Kuma su yadikko su suke maki fulatanci,kinji yanda akayi kk iya yaran fillo,don ni ban iya ba...sai dai na biku da ido,amma yauda gobe xaman tare yasa har na fara fahimtan wasu abun...
Nisawa umma tayi ha'di da kallon dijamah,wanda kuka takeyi sosai,tausayin ummah yagama kamata,cikin sauri ta mi'ke cike da yarinta tafara cewa"ummah ki tashi mugudu,kar su abbana suxo su tafi damu,hajiya ta turo aka shemun ke...
Goge kwallan idonta umma tayi,inda ta kamo hannun dijamah ha'di da cewa" a'ah deeja ba hajiya ce ta turo wa'innan mutane ba,nima bansan waye ba...
Sannan kuma dama ayau xamu bar wannan rugar har'do...
A hankali umma ta mi'ke ha'di da nufahn kasan gadon karan bukkan,inda ta fito ma wa da dijamah kayanta na saken fulani guda uku...
Sai kuma nata kala biyu...
Saida su ka tabbatar da kowa ya shiga cikin bukkan sa,sannan suka fito ha'di da barin rugar har'do...
Tafiya sukeyi suna waiwayon wannan ruga,inda suke tunani ranan da wowansu wannan ruga...
_____________________________
Tafiya suke cikin dare,inda a haka suka isah tasan cikin gari.
Batare da umma tasan inda xata ba,ta kutsa kai cikin wata mota dataji ana cewa"Adamawa...
Shiga sukayi,inda saida dijamah ta ganta a cikin mota,ta hau tambayan umma tana da shede ne...
Nan umma ke shaida mata,tana da kudin da uwani ta basu,dakuma wanda sukayi ciiniki a lumo...
Safiya tayi masu ne,acikin garin Adamawa,inda dijamah cike da farin ciki take bin garin da kallon sha'awa...
Sai da umma tasha fama,sannan drivern ya amshi kudunta,don kudin nasu bai kai ba...
Ware ware ta suka hauyi,inda wasu samari ganin suna ware² yasasu tambayan inda xasu?
Batare da wani tunani ba,umma tace"ruga...!!!
Shiru sukayi inda suka ce,wani ruga kenan mama?
Rugar ya windo....ko rugar surbajo....
Nan umma tace"Rugar surbajo....
Nan suka sa su umma a abun hawa,ha'di da biyan masu kudin,wanda badon kowa suka biya ba,sai don dijahmah....
Gaba daya dijamah tagaji,ga wani irin mahaukacin yunwa da takeji,tun tana daurewa har takasa,inda a haka suka isa wannan ruga,...bayan sun sauka daga abun hawane,suka fara takowa daga 'kasa,don isah cikin wannan ruga,wanda tafi rugar har'do wayewa...
Nishi dijamah ta hauyi sama² inda umma cike da ru'du tafara ware² n ruwa...amma sam babu ruwa a wurin,wulkawn mutum ma babu bare,ruwan.
Tun dijamah na fitar da numfashi,har ta kasa,inda lokaci daya numfashin ta ya 'dauke...kuka umma tasa ha'di da kiran sunan dijamah...amma sam babu alaman numfashi a tare da itah...
Dai² wasu tsofaffin fulani,wanda da'alama mata ne da mijinta,sukaxo wucewa....
Cikin axama matan tayo inda umma ke a durkushe,nan ta hau tambayan ta daga innah take???
Kasa magana ummah tayi,illah cewa da umma take" don allah ku taimakamun kar dijamah ta mutu,'ya ta ce....
Duka ta harshen fulatanci suke maganan.
Wannan tsohon ne yayi saurin ci6an dijamah ha'di da nufah cikin ruga da itah,wanda da isan su suka nufi cikin bukka ha'di da kwantar da dijamah...
*_____________________________*
*Cikin garin.....*
*GARIN ADAMAWA*
Wani tan'kasheshen gida ne na ganj,wanda girmansa yasa turawa ke kiranshi da estate house...
Gida bakaramun gida ba,wanda girman sa.ma,baxai fasaltu ba...
Sojoji kuwa xasu kai kimanin fiye da 50 xuwa sama,ko wannan su na kewaye da wannan gida...wanda da 'alama tsaron gidan sukeyi...licrout da sauran securities,wanda ba sojoji ne ka'dai ke tsaron gidan ba....
Jiniyan jami'an tsarone najiyo daga bayana,wanda yasani saurin jirgawa daga bakin tan'kamemen gate 'din danayi nisa wajen kallo...
Wasu motoci ne ke biye dana GEN.SUFYAN TABAWA...
Inda motocin sun kaifi 15 ke bin yanshi,wasu a gaba wasu kuma a baya...
Bayan anware tankamemen gate 'din ne,nayi saurin shugewa...daga ciki...
Hmm gidane wanda daga waje ashe banga komai ba....arxiki nadaga ciki....
Bude mawa hajiyan nashi mota akafarayi,inda sauran securities suka bude ma sauran side dun...
Cike da ixxa da jida issa da dukiya ta fito,tana ciko wuya...wanda kayan dake jikinta kadai ya isah yasa katafi duniyan tunani....jikin nan kuwa ta ko'inah yasha zinarai....
Niko nace"JUSTICE MADINA KENAN..
Uwar gida kuma amarya a wurin General sufyan tabawa....
Fitowa yayi cikin shigarshi ta alfarma,inda ya juyaga 'yar tasa wanda saukan su kenan daga 'kasan,nan yace mata"welcm back to nijeria my kid...!!!ya kika ga new house 'din mu na nan?
"Ya tsina fuska yarinyan tayi,inda cike da mulki tace" ba laifi dad,amma kayimun laifi guda 'daya...
"Kallon ta justice madina tayi,hadi da cewa" okay my baby mai yafaru,mai kuma ya6ata ran baby na...ta fa'di tana sakin mata 'kayataccen murmushi...wanda bamai ganin sa,sai 'yan 'ya'yan nata...
Cikin basarwa a kuma wula'kance" 'yan nata tace" dad yace mun kid...bayan ni ba kid bane yanxu,ko mom baiga na'kara girma bane...?
Don haka yabani ha'kuri.
Nan ta karke maganan ha'di da turo 'yar mitsilan bakin ta.
Cikin rayuwansu ta 'yan cin da suka saba,dad yayi dariya ha'di da shafa kan 'yar tasa,sannan yace" eyyah sowie my dear meenash...baxan karaba...
Justice ne tayi"murmushi, inda meenash tayi wani barander da xai sada tada sitting room...batare da tace" ma dad komai ba...
Bin bayanta sukayi,inda ma'aikatan gidan ke auki 'kame masa,yayin da wasun su ke kaimasu gaisuwa...
Basu ta kansu ba sukayi cikin falon tasu,wanda tagaji da kayan alatu da more rayuwa...
Ganin babu meenash,afalon yasa justice haurawa saman stairs,don tasan can tayi,yayin da a zuciyanta take cewa"ohhh meenash 'yar daru kenan...har yanxu fushi take,ala dole batason nijeria...
Kaman ko tasani zaune ta samu meenash a kan wani super cushine,inda 'yan aikin part 'din ke xube a gabanta suna kwasan gaisuwa da mata barka da dawo wa.
Kallon su batayi ba,inda take cike take batsewa...
"Justice ne tayi saurin nufo inda take,ha'di da xama gyafenta,ta jawota ha'di da xaunar da itah a jikinta.
A hankali kuma dai² kunnen ta,ta hau yima magana.inda batare danaji abun da tace ba sai dai maganan meenash naji tana cewa" No mom bana son nan 'kasan,kawai mukoma Abroad plz....
Kuma innan kasan nada da'di mai yasa ya Aliyu bai dawo ba....????
To be continued....✍🏻
Kaman yanda kuka sani,wannan littafin ta kudi ce,haka ne,xaki turo #100 ma wannan numbern...idan VIP ne #200 transfer #200 duka ta wannan number...
MTN....xaki turo ta nan 09137392680.
Idan airtel ne ta wannan numbern 08081202932.
*#share to another groups...*
Maman teddy ce...
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi...*
🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️
*DIJAMAR 'YAR FULANI*
🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️
*Story and written by:*
*Maman teddy🧸*
_Episode 12_
[email protected]
Wattpad@nafee kaxaure......
[email protected]
*~DEDICATION~*
Dedicate to you my dear fans...😍🥰wannan pagen taku ne,kuyi yanda kukeso da shi🤗
_________________________
بسم الله الر حمن الر حيم
Kasa tafiya dijamah tayi,inda take tsaye tana ware²n son shiga cikin wannan companyn na *~ALIYU HAIDAR COMPANY NIGERIAN LIMITED...~*
Fiye da munti talatin tana tsaye,inda wa'innan securities din kallon ta basu sakeyi ba...illah ma cigaba da harkokin su da sukeyi...
'Bangaren Aliyu haidar kuwa,bayan yagama meetting da ba'kin nashi ne,wanda turawa ne,dakuma manyan gomnati sukaxo akan suna son abasu shares na wannan company, wato suna son asusa hannun jarin su....
Bai amince da bukatun su,sai dai yace masu" suje nan da mako guda su dawo...akan xaiyi tunanin akan lamarin...sosai sukaji da'din laramcin da Aliyu haidar yayi masu...inda basu '6ata dogon lokaci ba,suka bar company nin....
Bayan tafiyan su ne,yatara ma'aikatan masana'an tan,inda yasa P.A nasa yakuma masu bayanin abun da xa'a kuma gyarawa a cikin company n.
Sosai ma'aikatan suke godiya da 'kara tunatar dasu...don kowa yasan halin sir Aliyu haidar... Abu 'kan'kani xakayi yace" ya a sallameka,asamo masa wani makofin ka...irin wannan halin nasa ne yasa suke masifan tsoron masa gargada acikin wannam company nasa...
Bayan yagama abun da xaiyi ne,ya nufi parking space na company n,inda ya 'dauki motansa,'kirar accura....2021.
Nufan tanfatsetsen gate din company n yayi don yafita daga cikin ta,inda nan idonsa ya sauka akan dijamah, wanda suke kici²n hanata shigowa cikin company n...
Bangaren dijamah kuwa ganin wa'innan securities sun hanata shiga,kawai sai ta fakaice idon su tayo cikin wannan company... Inda cikin hanxari wannan securityn ya kai hannu ha'di da jawo mayafin jikin ta,gani ya fixge mayafin nata ne yasa shi dakatawa,don a ganin sa xata dakata da shiga cikin wannan ma'aikata,amma sai yaga ko ajikinta,kara kutsa kai take ciki abun ta...dayan securityn ne cikin xafin rai,dakuma ganin batada galihu ya kaimata mari.
Wanda dai² a idon Aliyu haidar...
Cikin hanxari da yafito daga cikin motan nashi,inda da nufan wannan securityn ya dauke shi da mari...ji kake tass,jin saukar marin yasa da sauri dijamah dake tsugunne tana kuka saurin mikewa ha'di da firgita...dajin wannan irin marin nasa...da yakuma kai masa wani marin ne yasa dijamah cikin sauri tarike hannun sa cikin gur6atacciyar hausan ta,ta hau cewa" don Allah kayi hakuri ka rabu da shi,na yafe masa...ka kyalesa...
Haka ko sukayi,inda da shigowan su,cikin ruga.suka sauka a bukkan yadikko...a haka sai da aka kwana guda sannan umma ta farfado...
Nan mai gari ya nisa, ha'di da tambayan ummah daga inda ta fito...
Shiru ummah tayi,don ita sam batasan ko'ina a nan najeriya ba,ita dai tasan tana najeriya...
Nan ta basu amsa da daga nijeriya take...
Shiru mai gari yayi,kan daga bisani yace" ae nan duka sunan shi najeriya...amma wani gari muke nufi kike?
Ganin umma bata da Amsa yasata cewa" ni ba 'anan nake ba,ni 'yar asalin garin agadas ne,aure ne yakawo ni nan.
Nan na xauna ta fara basu labarina komai da komai...
Sosai mai gari da sauran mutane suka tausaya mun,inda nan suka shaidamun suma basu san birni ba,kuma basu gane daga inda nake ba,saboda sunfi rayuwansu a cikin ruga...
Haka mai gari yace"na kara hakuri na xauna tare dasu har Allah ya kawo ranan da xan ha'du da dangina,ko miji na...
Sosai nayi farin cikin xama da su...fulanin kirki.
Kewa daya nayi,shine kyewan baba da guggo,sai kuma halin da maccido yake ciki a yanxu...amma duk inna kalleki sai naji gomma da allah ya barni dake...
A haka nacigabada rayuwa a wannan ruga,inda a haka kika girma a cikin wannan ruga.
Kuma su yadikko su suke maki fulatanci,kinji yanda akayi kk iya yaran fillo,don ni ban iya ba...sai dai na biku da ido,amma yauda gobe xaman tare yasa har na fara fahimtan wasu abun...
Nisawa umma tayi ha'di da kallon dijamah,wanda kuka takeyi sosai,tausayin ummah yagama kamata,cikin sauri ta mi'ke cike da yarinta tafara cewa"ummah ki tashi mugudu,kar su abbana suxo su tafi damu,hajiya ta turo aka shemun ke...
Goge kwallan idonta umma tayi,inda ta kamo hannun dijamah ha'di da cewa" a'ah deeja ba hajiya ce ta turo wa'innan mutane ba,nima bansan waye ba...
Sannan kuma dama ayau xamu bar wannan rugar har'do...
A hankali umma ta mi'ke ha'di da nufahn kasan gadon karan bukkan,inda ta fito ma wa da dijamah kayanta na saken fulani guda uku...
Sai kuma nata kala biyu...
Saida su ka tabbatar da kowa ya shiga cikin bukkan sa,sannan suka fito ha'di da barin rugar har'do...
Tafiya sukeyi suna waiwayon wannan ruga,inda suke tunani ranan da wowansu wannan ruga...
_____________________________
Tafiya suke cikin dare,inda a haka suka isah tasan cikin gari.
Batare da umma tasan inda xata ba,ta kutsa kai cikin wata mota dataji ana cewa"Adamawa...
Shiga sukayi,inda saida dijamah ta ganta a cikin mota,ta hau tambayan umma tana da shede ne...
Nan umma ke shaida mata,tana da kudin da uwani ta basu,dakuma wanda sukayi ciiniki a lumo...
Safiya tayi masu ne,acikin garin Adamawa,inda dijamah cike da farin ciki take bin garin da kallon sha'awa...
Sai da umma tasha fama,sannan drivern ya amshi kudunta,don kudin nasu bai kai ba...
Ware ware ta suka hauyi,inda wasu samari ganin suna ware² yasasu tambayan inda xasu?
Batare da wani tunani ba,umma tace"ruga...!!!
Shiru sukayi inda suka ce,wani ruga kenan mama?
Rugar ya windo....ko rugar surbajo....
Nan umma tace"Rugar surbajo....
Nan suka sa su umma a abun hawa,ha'di da biyan masu kudin,wanda badon kowa suka biya ba,sai don dijahmah....
Gaba daya dijamah tagaji,ga wani irin mahaukacin yunwa da takeji,tun tana daurewa har takasa,inda a haka suka isa wannan ruga,...bayan sun sauka daga abun hawane,suka fara takowa daga 'kasa,don isah cikin wannan ruga,wanda tafi rugar har'do wayewa...
Nishi dijamah ta hauyi sama² inda umma cike da ru'du tafara ware² n ruwa...amma sam babu ruwa a wurin,wulkawn mutum ma babu bare,ruwan.
Tun dijamah na fitar da numfashi,har ta kasa,inda lokaci daya numfashin ta ya 'dauke...kuka umma tasa ha'di da kiran sunan dijamah...amma sam babu alaman numfashi a tare da itah...
Dai² wasu tsofaffin fulani,wanda da'alama mata ne da mijinta,sukaxo wucewa....
Cikin axama matan tayo inda umma ke a durkushe,nan ta hau tambayan ta daga innah take???
Kasa magana ummah tayi,illah cewa da umma take" don allah ku taimakamun kar dijamah ta mutu,'ya ta ce....
Duka ta harshen fulatanci suke maganan.
Wannan tsohon ne yayi saurin ci6an dijamah ha'di da nufah cikin ruga da itah,wanda da isan su suka nufi cikin bukka ha'di da kwantar da dijamah...
*_____________________________*
*Cikin garin.....*
*GARIN ADAMAWA*
Wani tan'kasheshen gida ne na ganj,wanda girmansa yasa turawa ke kiranshi da estate house...
Gida bakaramun gida ba,wanda girman sa.ma,baxai fasaltu ba...
Sojoji kuwa xasu kai kimanin fiye da 50 xuwa sama,ko wannan su na kewaye da wannan gida...wanda da 'alama tsaron gidan sukeyi...licrout da sauran securities,wanda ba sojoji ne ka'dai ke tsaron gidan ba....
Jiniyan jami'an tsarone najiyo daga bayana,wanda yasani saurin jirgawa daga bakin tan'kamemen gate 'din danayi nisa wajen kallo...
Wasu motoci ne ke biye dana GEN.SUFYAN TABAWA...
Inda motocin sun kaifi 15 ke bin yanshi,wasu a gaba wasu kuma a baya...
Bayan anware tankamemen gate 'din ne,nayi saurin shugewa...daga ciki...
Hmm gidane wanda daga waje ashe banga komai ba....arxiki nadaga ciki....
Bude mawa hajiyan nashi mota akafarayi,inda sauran securities suka bude ma sauran side dun...
Cike da ixxa da jida issa da dukiya ta fito,tana ciko wuya...wanda kayan dake jikinta kadai ya isah yasa katafi duniyan tunani....jikin nan kuwa ta ko'inah yasha zinarai....
Niko nace"JUSTICE MADINA KENAN..
Uwar gida kuma amarya a wurin General sufyan tabawa....
Fitowa yayi cikin shigarshi ta alfarma,inda ya juyaga 'yar tasa wanda saukan su kenan daga 'kasan,nan yace mata"welcm back to nijeria my kid...!!!ya kika ga new house 'din mu na nan?
"Ya tsina fuska yarinyan tayi,inda cike da mulki tace" ba laifi dad,amma kayimun laifi guda 'daya...
"Kallon ta justice madina tayi,hadi da cewa" okay my baby mai yafaru,mai kuma ya6ata ran baby na...ta fa'di tana sakin mata 'kayataccen murmushi...wanda bamai ganin sa,sai 'yan 'ya'yan nata...
Cikin basarwa a kuma wula'kance" 'yan nata tace" dad yace mun kid...bayan ni ba kid bane yanxu,ko mom baiga na'kara girma bane...?
Don haka yabani ha'kuri.
Nan ta karke maganan ha'di da turo 'yar mitsilan bakin ta.
Cikin rayuwansu ta 'yan cin da suka saba,dad yayi dariya ha'di da shafa kan 'yar tasa,sannan yace" eyyah sowie my dear meenash...baxan karaba...
Justice ne tayi"murmushi, inda meenash tayi wani barander da xai sada tada sitting room...batare da tace" ma dad komai ba...
Bin bayanta sukayi,inda ma'aikatan gidan ke auki 'kame masa,yayin da wasun su ke kaimasu gaisuwa...
Basu ta kansu ba sukayi cikin falon tasu,wanda tagaji da kayan alatu da more rayuwa...
Ganin babu meenash,afalon yasa justice haurawa saman stairs,don tasan can tayi,yayin da a zuciyanta take cewa"ohhh meenash 'yar daru kenan...har yanxu fushi take,ala dole batason nijeria...
Kaman ko tasani zaune ta samu meenash a kan wani super cushine,inda 'yan aikin part 'din ke xube a gabanta suna kwasan gaisuwa da mata barka da dawo wa.
Kallon su batayi ba,inda take cike take batsewa...
"Justice ne tayi saurin nufo inda take,ha'di da xama gyafenta,ta jawota ha'di da xaunar da itah a jikinta.
A hankali kuma dai² kunnen ta,ta hau yima magana.inda batare danaji abun da tace ba sai dai maganan meenash naji tana cewa" No mom bana son nan 'kasan,kawai mukoma Abroad plz....
Kuma innan kasan nada da'di mai yasa ya Aliyu bai dawo ba....????
To be continued....✍🏻
Kaman yanda kuka sani,wannan littafin ta kudi ce,haka ne,xaki turo #100 ma wannan numbern...idan VIP ne #200 transfer #200 duka ta wannan number...
MTN....xaki turo ta nan 09137392680.
Idan airtel ne ta wannan numbern 08081202932.
*#share to another groups...*
Maman teddy ce...
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi...*
🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️
*DIJAMAR 'YAR FULANI*
🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️
*Story and written by:*
*Maman teddy🧸*
_Episode 12_
[email protected]
Wattpad@nafee kaxaure......
[email protected]
*~DEDICATION~*
Dedicate to you my dear fans...😍🥰wannan pagen taku ne,kuyi yanda kukeso da shi🤗
_________________________
بسم الله الر حمن الر حيم
Kasa tafiya dijamah tayi,inda take tsaye tana ware²n son shiga cikin wannan companyn na *~ALIYU HAIDAR COMPANY NIGERIAN LIMITED...~*
Fiye da munti talatin tana tsaye,inda wa'innan securities din kallon ta basu sakeyi ba...illah ma cigaba da harkokin su da sukeyi...
'Bangaren Aliyu haidar kuwa,bayan yagama meetting da ba'kin nashi ne,wanda turawa ne,dakuma manyan gomnati sukaxo akan suna son abasu shares na wannan company, wato suna son asusa hannun jarin su....
Bai amince da bukatun su,sai dai yace masu" suje nan da mako guda su dawo...akan xaiyi tunanin akan lamarin...sosai sukaji da'din laramcin da Aliyu haidar yayi masu...inda basu '6ata dogon lokaci ba,suka bar company nin....
Bayan tafiyan su ne,yatara ma'aikatan masana'an tan,inda yasa P.A nasa yakuma masu bayanin abun da xa'a kuma gyarawa a cikin company n.
Sosai ma'aikatan suke godiya da 'kara tunatar dasu...don kowa yasan halin sir Aliyu haidar... Abu 'kan'kani xakayi yace" ya a sallameka,asamo masa wani makofin ka...irin wannan halin nasa ne yasa suke masifan tsoron masa gargada acikin wannam company nasa...
Bayan yagama abun da xaiyi ne,ya nufi parking space na company n,inda ya 'dauki motansa,'kirar accura....2021.
Nufan tanfatsetsen gate din company n yayi don yafita daga cikin ta,inda nan idonsa ya sauka akan dijamah, wanda suke kici²n hanata shigowa cikin company n...
Bangaren dijamah kuwa ganin wa'innan securities sun hanata shiga,kawai sai ta fakaice idon su tayo cikin wannan company... Inda cikin hanxari wannan securityn ya kai hannu ha'di da jawo mayafin jikin ta,gani ya fixge mayafin nata ne yasa shi dakatawa,don a ganin sa xata dakata da shiga cikin wannan ma'aikata,amma sai yaga ko ajikinta,kara kutsa kai take ciki abun ta...dayan securityn ne cikin xafin rai,dakuma ganin batada galihu ya kaimata mari.
Wanda dai² a idon Aliyu haidar...
Cikin hanxari da yafito daga cikin motan nashi,inda da nufan wannan securityn ya dauke shi da mari...ji kake tass,jin saukar marin yasa da sauri dijamah dake tsugunne tana kuka saurin mikewa ha'di da firgita...dajin wannan irin marin nasa...da yakuma kai masa wani marin ne yasa dijamah cikin sauri tarike hannun sa cikin gur6atacciyar hausan ta,ta hau cewa" don Allah kayi hakuri ka rabu da shi,na yafe masa...ka kyalesa...