Sashe 17
Dijamah Yar Fulani Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Bayan ya shiga motan ne deejamah ke tambayan shi,wai hammm yaushe xamuje naga momy ne,kullum sai kayita mun magan ta,amma ban ta'6a ganin ta ba...
Shiru yy na en sakonni sannan yace" ki nason ganin momyn kenan... Tohhh ki shirya a satin nan xan kai wajen momy ki ganta..
Cike da murna tace" tohhh allah ya kaimu...
Wani dan kararen shopping mall suka tsaya inda Aliyu Haydar yy parking... Cikin takun sa na isa ya fito wanda daka ganshi kaga tsayayyan namji,wanda ya amsa sunan sa namji...bude mata side din ta yy inda cike da nastuwa tasako kafan ta,wanda da kagani xakasan da hutu da kwanciyar hankali a wajennn....
Jakarta ya kar'6a wanda a hankali ya riko mata hannun sa daya kuma yana sakale da nata...
Da shigansu wannan wurin kowa da kallon sha'awa yake binsu,don daka gansu basai anfada maba,zaka fahimci masoya ne na usullll....🤣🤣🤣
Haka sukayo siyyayr su sannan suka fito daga shopping mall din...
Fitowansu kenan dai² sobreen xata wuce ta gaban wurin,wanda sanye take cikin wani irin xin bulen hijaab...wanda gaba daya ta chanja,da ka ganta kasan tana cikin wahalar rayuwa...
Kallon² suka hauyi mawa juna...inda Aliyu Haydar yake tunanin an yahhh wannan sobreen ne kuwa,anya itace wanda yasani kuwa kodai wata ce ba ita ba...?
Kallon sa sobreen tayi ha'di da "dan yin murmushi, inda ta juya ha'di da kallon deejamah.
Wanda ita kanta deejamah kallon sobreen 'din take,tana mawa zuciyan ta tambayan wacece itah wannnan kuma...?
" cike da manaki da ta'ajibi Aliyu yace" sobreen kece,mai yasame ki? Hauka ne dake...?
Wani murmushi sobreen tayi wanda hausawa ke ce tafi kuka ciwo,sannan cike da 'dacin maganganun sa tafara cewa" yohhhh idan hauka ma ne dani ae bb abun da ya shafeka,tun da banxo niman magani wajenka ba,don haka koma me yasame ni naga bai shafeka,tun da inah da Allah, shi ne ya hallince ni,kuma shine mai jinkaina a kowani hali nake ciki,kuma kullum shi yake bani ba tare da ya gaxa ba...don haka ina da Allah to bb ruwanka dani,kok a wani hali ka gannni..
Ya mutsa fuska yy cike da wulakanci don ko a gyefen kwalar rigar sa bai damu da ganin sobreen din a haka ba...
Waigawa sobreen tayi xuwa wajen da taga deejamah, cike da 'dan murmushi tace" kece matan Aliyu ko...! Hmmm ya sunan ki...
Cikin sanyin murya dijamah tace" khadeeja.
Wow suna mai da'di,tohhh nikuma sunana sobreen, ni tsohuwar budurwan sa ce,ina maki fatan Alkhairy... Sannan don Allah ina jawo hankalin ki akan hakuri, don in kayi shi xaki ci ribar rayuwan ki,kuma duk rintsi duk wuya kar ki sake kirabu da Aliyu, domun shigowa rayuwan shi da kkyi haskene,kin gyara masa tsarin rayuwa, don haka abu daya ne xaki 'dauka da shi,shine ha'kuri...
Murmushi deejamah tayi ha'di da cewa" in Allah ya yarda...
Nan sobreen tayi murmushi ha'di da shafa fuskan dijamah, sannan ta juya ga Aliyu Haydar tace" Aliyu matar naka kuma kyakykyawa ina sonta,sai kuma tace Ina maku fatan Alkhairy, tana fa'din haka ta juya ha'di da cigaba da tafiyan ta,bin ta kallo Aliyu yy wanda a ranshi yake tunanin mai yasamu sobreen ne,tabbas may be tana da cutar rashin hankali ne.
Haka ya share ma zuciyan shi tunanin wata sobreen,inda ya bude mawa deejamah mota ta shige,shima ya xagaya ya shige side din shi,ya tada motan.
Justice madina kuwa kullum gida babu xaman lafiya,don yanxu har meenash bata kallo,inda meenash sam bata damu da hakan ba,ganin abun da tau dauka baxai bille mata bane,yasata jan meenash a jiki,don tasan inda Aliyu Haydar yake da matar nasa...
Koda ta tambayi meenash nan meenash tace itah sam bata san inda ya Hydar yake da matar sa ba...jin maganan nata yasa momy fada ta dafa,inda take shiga ba nan take fita ba,nan takuma yi mata rantsuwa akan sai Aliyu ya rabu da wannan yarinyan, don Basma ka'dai ta shirya kar'6a a matsayin suruka.
Zaune Aliyu gaban momy wanda kafahn sa ke a tankwashe haka kansa a kasa.
Cike da issa masifah take masa magana,wanda duk akan xancen dijamah ne,wanda daga 'karshe take cewa" umarni ne wannan nake baka ba shawara ba,kaje yanxu kasaki wannan yarinyan, in bahaka ba toh daga yau karka kara kirana da sunan uwa gareka...
Jin maganan momy yasa cike da firgici ya 'dago kai ha'di da kallon ta na wannam lumsassun idon nasa,baki na rawa kuma cike da rudu yafara ceww" plz momy kiyi hakuri,wlh baxan iya rabuwa da deeja ba,Allah ne yasamun son ta,don haka momy don Allah kibarni nay....rufe mun baki,kaji dai mai nace maka,don haka bana bukatan wani dogon surutu tashi kafice mun daga 'daki....
Momy tace cike da masifah da bacin rai,da irin son datagani na deejamah a idon shi....
Cike da matsanan cin damuwa ya mike ha'di da fitowa daga 'dakin ta.wanda saboda tsaban tashin hankali har jiri yake gani,tayaya satin shi biyu da aure ana uku ace ya rabu da matar sa,gsky shi sam baxaya rabuda deejamah ba,don sonta a jinin sa yake...a haka ya nufi gidansa,wanda sam bai nuna mawa deejamah yana cikin wani hali ba,illah ma cigaba da kulawa da yake mata,ku ina xata yana manne da itah,don a yanxu har ma'aikatan gidan sun saba ganin hakan,don sunan masu girki na koya mata ne,amma tare suke koya,wanda su ma'aikatan kansu soyayyar tasu tana burgesu matuka...
Zaune take aka cinyarsa yana sama ta fruit salad din dake a gansu a baki,inda itakuma take lumshe ido don da'di,don tun randa ya ta'6a bata taci shikenan take kaunar abun....
Da gangar ya kai ruwan salad din bakin ta,sai ya shige da spoon din duka bakin ta,wanda yasa gaba daya ruwan ya '6ata mata baki...aeko nan ya hau yima dariya,'dan daure fuska tayi ha'di da tashi daga jikinshi ta 'ko',karin mikewa,wanda yy saurin jawota ha'di da mannata da jikinsa,inda yakai bakin shi kan nata yafara lashe inda ta'6ata da ruwan salad din,a haka ya gangaro har kan bakin ta yafara lashewa,wanda da yakai cikin bakin nan ya cafko halshen ta ha'di da tsotsan ta cike da gwanewa.....ita ko dayake batasan wannan halin mai tan nasa sai tafara tureshi tana mai kokarin kwace bakin...
Salatin da suka jiyo ne a bayansu yasa shi cikn wani irin yanayin mai cike da sha'awan ta ya saki bakin nata a hankali, yana mai kallon inda yajiyo salatin dakaman anyi mutuwa...
Karo fito da ido yy ganin justice madina tsaye tana cika tana ficci,inda cike da 'dan kunya ya dan sosa kyeya ha'di fa cewa" momy sannu da xuwa,ga wuri ki xauna...
Wani mugun kallo ata watsa masa,sannan cike da masifah tace ba zama na zoyi ba,kafini sanin abun da yakawoni,don haka maxa sallameta ta takama hanyar garin su........
Cike da matsanan cin tsoro da firgici yake kallon momy,wanda cikin da dakiya ya kalleta hadi da cewa" momy.............
Wayyo hannu na,waiyo ido na....na gaji,kusha karatu lafiya....
Ina jin da'din Comment dinku gareni Allah yabar kauna...lov u all🥰
Maman teddy...
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
*_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
Written by...:
Aysha moh'd (Maman teddy...🧸)
*Sadaukarwa ga:*
Laila moh'd
Aseem moh'd
Hudair moh'd and...
Bilal moh'd nasaudakar da wannan pagen gareku 'yan uwa rabin jiki,allah yabar mun ku....laila na pray for miji nagari,allah yakawo mana musha....🤩🤩🤩💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Episode 3️⃣2️⃣➖3️⃣3️⃣
____________________________
Shiru yy na en sakonni sannan yace" ki nason ganin momyn kenan... Tohhh ki shirya a satin nan xan kai wajen momy ki ganta..
Cike da murna tace" tohhh allah ya kaimu...
Wani dan kararen shopping mall suka tsaya inda Aliyu Haydar yy parking... Cikin takun sa na isa ya fito wanda daka ganshi kaga tsayayyan namji,wanda ya amsa sunan sa namji...bude mata side din ta yy inda cike da nastuwa tasako kafan ta,wanda da kagani xakasan da hutu da kwanciyar hankali a wajennn....
Jakarta ya kar'6a wanda a hankali ya riko mata hannun sa daya kuma yana sakale da nata...
Da shigansu wannan wurin kowa da kallon sha'awa yake binsu,don daka gansu basai anfada maba,zaka fahimci masoya ne na usullll....🤣🤣🤣
Haka sukayo siyyayr su sannan suka fito daga shopping mall din...
Fitowansu kenan dai² sobreen xata wuce ta gaban wurin,wanda sanye take cikin wani irin xin bulen hijaab...wanda gaba daya ta chanja,da ka ganta kasan tana cikin wahalar rayuwa...
Kallon² suka hauyi mawa juna...inda Aliyu Haydar yake tunanin an yahhh wannan sobreen ne kuwa,anya itace wanda yasani kuwa kodai wata ce ba ita ba...?
Kallon sa sobreen tayi ha'di da "dan yin murmushi, inda ta juya ha'di da kallon deejamah.
Wanda ita kanta deejamah kallon sobreen 'din take,tana mawa zuciyan ta tambayan wacece itah wannnan kuma...?
" cike da manaki da ta'ajibi Aliyu yace" sobreen kece,mai yasame ki? Hauka ne dake...?
Wani murmushi sobreen tayi wanda hausawa ke ce tafi kuka ciwo,sannan cike da 'dacin maganganun sa tafara cewa" yohhhh idan hauka ma ne dani ae bb abun da ya shafeka,tun da banxo niman magani wajenka ba,don haka koma me yasame ni naga bai shafeka,tun da inah da Allah, shi ne ya hallince ni,kuma shine mai jinkaina a kowani hali nake ciki,kuma kullum shi yake bani ba tare da ya gaxa ba...don haka ina da Allah to bb ruwanka dani,kok a wani hali ka gannni..
Ya mutsa fuska yy cike da wulakanci don ko a gyefen kwalar rigar sa bai damu da ganin sobreen din a haka ba...
Waigawa sobreen tayi xuwa wajen da taga deejamah, cike da 'dan murmushi tace" kece matan Aliyu ko...! Hmmm ya sunan ki...
Cikin sanyin murya dijamah tace" khadeeja.
Wow suna mai da'di,tohhh nikuma sunana sobreen, ni tsohuwar budurwan sa ce,ina maki fatan Alkhairy... Sannan don Allah ina jawo hankalin ki akan hakuri, don in kayi shi xaki ci ribar rayuwan ki,kuma duk rintsi duk wuya kar ki sake kirabu da Aliyu, domun shigowa rayuwan shi da kkyi haskene,kin gyara masa tsarin rayuwa, don haka abu daya ne xaki 'dauka da shi,shine ha'kuri...
Murmushi deejamah tayi ha'di da cewa" in Allah ya yarda...
Nan sobreen tayi murmushi ha'di da shafa fuskan dijamah, sannan ta juya ga Aliyu Haydar tace" Aliyu matar naka kuma kyakykyawa ina sonta,sai kuma tace Ina maku fatan Alkhairy, tana fa'din haka ta juya ha'di da cigaba da tafiyan ta,bin ta kallo Aliyu yy wanda a ranshi yake tunanin mai yasamu sobreen ne,tabbas may be tana da cutar rashin hankali ne.
Haka ya share ma zuciyan shi tunanin wata sobreen,inda ya bude mawa deejamah mota ta shige,shima ya xagaya ya shige side din shi,ya tada motan.
Justice madina kuwa kullum gida babu xaman lafiya,don yanxu har meenash bata kallo,inda meenash sam bata damu da hakan ba,ganin abun da tau dauka baxai bille mata bane,yasata jan meenash a jiki,don tasan inda Aliyu Haydar yake da matar nasa...
Koda ta tambayi meenash nan meenash tace itah sam bata san inda ya Hydar yake da matar sa ba...jin maganan nata yasa momy fada ta dafa,inda take shiga ba nan take fita ba,nan takuma yi mata rantsuwa akan sai Aliyu ya rabu da wannan yarinyan, don Basma ka'dai ta shirya kar'6a a matsayin suruka.
Zaune Aliyu gaban momy wanda kafahn sa ke a tankwashe haka kansa a kasa.
Cike da issa masifah take masa magana,wanda duk akan xancen dijamah ne,wanda daga 'karshe take cewa" umarni ne wannan nake baka ba shawara ba,kaje yanxu kasaki wannan yarinyan, in bahaka ba toh daga yau karka kara kirana da sunan uwa gareka...
Jin maganan momy yasa cike da firgici ya 'dago kai ha'di da kallon ta na wannam lumsassun idon nasa,baki na rawa kuma cike da rudu yafara ceww" plz momy kiyi hakuri,wlh baxan iya rabuwa da deeja ba,Allah ne yasamun son ta,don haka momy don Allah kibarni nay....rufe mun baki,kaji dai mai nace maka,don haka bana bukatan wani dogon surutu tashi kafice mun daga 'daki....
Momy tace cike da masifah da bacin rai,da irin son datagani na deejamah a idon shi....
Cike da matsanan cin damuwa ya mike ha'di da fitowa daga 'dakin ta.wanda saboda tsaban tashin hankali har jiri yake gani,tayaya satin shi biyu da aure ana uku ace ya rabu da matar sa,gsky shi sam baxaya rabuda deejamah ba,don sonta a jinin sa yake...a haka ya nufi gidansa,wanda sam bai nuna mawa deejamah yana cikin wani hali ba,illah ma cigaba da kulawa da yake mata,ku ina xata yana manne da itah,don a yanxu har ma'aikatan gidan sun saba ganin hakan,don sunan masu girki na koya mata ne,amma tare suke koya,wanda su ma'aikatan kansu soyayyar tasu tana burgesu matuka...
Zaune take aka cinyarsa yana sama ta fruit salad din dake a gansu a baki,inda itakuma take lumshe ido don da'di,don tun randa ya ta'6a bata taci shikenan take kaunar abun....
Da gangar ya kai ruwan salad din bakin ta,sai ya shige da spoon din duka bakin ta,wanda yasa gaba daya ruwan ya '6ata mata baki...aeko nan ya hau yima dariya,'dan daure fuska tayi ha'di da tashi daga jikinshi ta 'ko',karin mikewa,wanda yy saurin jawota ha'di da mannata da jikinsa,inda yakai bakin shi kan nata yafara lashe inda ta'6ata da ruwan salad din,a haka ya gangaro har kan bakin ta yafara lashewa,wanda da yakai cikin bakin nan ya cafko halshen ta ha'di da tsotsan ta cike da gwanewa.....ita ko dayake batasan wannan halin mai tan nasa sai tafara tureshi tana mai kokarin kwace bakin...
Salatin da suka jiyo ne a bayansu yasa shi cikn wani irin yanayin mai cike da sha'awan ta ya saki bakin nata a hankali, yana mai kallon inda yajiyo salatin dakaman anyi mutuwa...
Karo fito da ido yy ganin justice madina tsaye tana cika tana ficci,inda cike da 'dan kunya ya dan sosa kyeya ha'di fa cewa" momy sannu da xuwa,ga wuri ki xauna...
Wani mugun kallo ata watsa masa,sannan cike da masifah tace ba zama na zoyi ba,kafini sanin abun da yakawoni,don haka maxa sallameta ta takama hanyar garin su........
Cike da matsanan cin tsoro da firgici yake kallon momy,wanda cikin da dakiya ya kalleta hadi da cewa" momy.............
Wayyo hannu na,waiyo ido na....na gaji,kusha karatu lafiya....
Ina jin da'din Comment dinku gareni Allah yabar kauna...lov u all🥰
Maman teddy...
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
*_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
Written by...:
Aysha moh'd (Maman teddy...🧸)
*Sadaukarwa ga:*
Laila moh'd
Aseem moh'd
Hudair moh'd and...
Bilal moh'd nasaudakar da wannan pagen gareku 'yan uwa rabin jiki,allah yabar mun ku....laila na pray for miji nagari,allah yakawo mana musha....🤩🤩🤩💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Episode 3️⃣2️⃣➖3️⃣3️⃣
____________________________