Sashe 10
Dijamah Yar Fulani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Binta da ido yy,wanda sunan dijamah n yafi tsaya masa a rai,wanda shi kansa bai san dalili ba...
Kasa karasawa cikin rugar yayi,inda kawai yashige cikin motansa ha'di da kama hanyar fita cikin rugar...
______ Aliyu kuwa cikin gadara da rashin kirki ya kalla Basma ha'di da cewa" ehhh ita xan aura,kaman yanda meenash tace maki...
Wani ihu Basma tasa ha'di da cewa"ni xaka yaudara...!haka mukayi da kai...?wannan kaxaman ce xaka aurah...?
Mai na maka Aliyu daxaka sakamun da wannan abun...?
Haka Basma ke sumbatu kamam xautacciya,lokaci guda ta chanja kaman ba"itah ce ta shigo cikin izzah da takama ba...kwakwime Aliyu takuma don gaba daya taki rabuwa da jikin shi,inda tuni yawancin ma'aikatan wurin sun cika wurin,don muryan Basma ke tashi a gaba daya cikin company n.
Ganin ido yadawo kansu da yanda Basma bata da alaman sakin jikin shi,yasa shi '6an'6areta daga jikin sa,ha'di da wurgar da itah akan daya daga cikin super...magana yacigaba dayi mata cikin kakkausar murya, ta hanyar cewa" lokacin danake mararin auren ki duda yanda kk,mai kk ce mun...! Cewa kkyi not now...and then yanxu nasamu wacce nakeso ta xama mun mata uwar 'ya'ya na,sai kice na yaudare ki,ai tun bayau ba,nafada maki makya cikin jerin matan dana keso muyi rayuwar aure.and you know that.don haka duk yanda xakiyi kiyi,ni dai baxana aureki naxauna dake a matsayin mata ba...
Kuka sosai Basma keyi,wanda a zuciyanta take nadaman bai yana mawa Aliyu haidar kanta,da har yasan ta ciki da waje,kuma matsalan bashi ne ya fara shigar ta ba...
Kuka take sosai kamaan ranta xai fice yabar gangar jikinta,inda a ranta take tunanin komeye xatayi don taga ta malleki Aliyu Haydar...
"Anwar dake gyefe yana mawa Aliyu fada akan abun da yy,wanda shi haushin guda shine,hankade Basma da yy,duda yasan waye Aliyu Haydar, sam bai da kirki mai san darajar mace ba,sai akan dijamah, wanda shi kanshi yake mamakin irin son da yakeyi mata.
Daya '6angaren kuwa na zuciyan shi,murna yake da rabuwan Aliyu Haydar da Basmah,don itace tafara saka Aliyu Haydar a wannan mummunar har kan ta neman mata...don haka sam bai damu da rabuwan su ba,kuma yasan Aliyu yanda da yaso mallakan Basma kodan ta shiryu,amma a wannan lokacin sai tace" itah baxatayi aure ba.hakan yakuma jefah rayuwar Aliyu Haydar cikin garari,duk inda yaje sai yayi mu'amalan sa da mata kaman bunsuru.....
*******
Kwas.....kwasss"....kwasss...suke jiyo takun ta...tafe take tana rangaji,wanda tun kan takaraso kamshinta ya ziyar cesu,sanye take cikin wasu fitinan nun english wears,wanda dasu da babu duka 'daya....rolling tayi da er ficiciyan mayafi,inda ko'inah na jikinta yake shecking...don sobreen ba karamar mace bane,wanda ashekaru harda yanayin girman jikin ta....
_____batare da ta lura da halin da suke ciki ba,ta nufi wurin wanda ta xoh,inda da isahn ta,batare da ta damu da yanayin data ganshi ba,don dama tasan Aliyu Haydar din kullum fuska a turni'ke...bakin ta takai dai² kan nashi bakin ha'di da manna masa kiss..inda a tunanin ta xataga ya mayar mata,kaman yanda yasaba...amma sai taga ya ture ta ha'di da saka hannun shi,ya goge bakin shi data masa kiss,inda yakai mata wani irun mugun kallo ha'di da bu'de baki yakai xai mata magana,ae muryan Basma ne ya sa shi yin shiru,don dama maganan don dole yakeyi...
Cike da bala'i Basma ta hau xuba ma Sobreen xagi,hadi da cewa tafita har kan mijin ta...lol🤣
Abun ka da bariki,anga jiya anga yau,kallonta sobreen batayi ba,illah cikin kauda kai ta bata amsa da cewa" kehhhh dallah yimun shiru,inkina bukatan kudi ne,kawai kije kifaranta masa kisamu,bawai kiringa mana har gagi ba,ni kinga abun da yakawo ni xanyi nayi gaba,tunda naga ke mahaukaciya ce,ana nuna maki arxiki kina kauda kai.
Waigawa sobreen tayi ha'di da kai idonta ga na Aliyu Haydar wanda yakoma ya xauna yanda kasan ba Don shi sukeyi ba.
"Baby mu ha'du a estate din ka inajiran ka acan...
Basma ne ta kuma shan gaban ta,daxata fita,inda ganin hakan da Aliyu Haydar yayi yasa shi mikewa ha'di da nufahn hanyar fita,kicibus sukati da momy wanda tatsaya tana kallon ikon Allah...
" Aliyu....mai nakeji kuma nake gani...?
Da gaske ne xaka auri wannan yarinyan...?
Kasa bata amsa yayi,don sam baisan mom ta na bayan su ba...cike da miskilanci kuma batare da yaba mom amsa ba m,yasamu waje ya xauna...
Ganin haka cikin sauri meenash dake gyafe tana kallon dramer nan tace" ehhh mom da gaske ne.amma wai maiye naki na kin deeja...?mom ba wandq ya dace" da ya Aliyu kaman deeja... Kummm.....
"Enough.... I said enough meenash... Banason shashanci,au kyema wannan yarinyan kk so ya aurah,anyah wannan bafullatan mutum ce...toh ko mutum ce ko aljana wlh indai ina numfashi a doron duniya baxan bari ayi wannan auren ba,ke kuma Basma akan wannan maganan ne kk bata lokacin ki,harda kuka...?tohh ki natsu ki daina wani tunanin wani abu, kehh Aliyu xai aurah,ba wata mace da xai aurah bayan keh...don haka ayi auren nagani...
Kama Basma tayi wanda take cigaba da kuka don komai xai iyah faruwa da itah a yanxu...
" bu'de baki Aliyu Haydar yy ha'di da cewa" mom baxan aura Basma ba,babu wata mace daxan iyah aurah bayan khadeeja...
Yana gama fadan haka ya juya ha'di da nufahn parcking space,inda yadauki motansa ha'di da figanta kaman zai tashi sama...
'6an garen mom kuwa bin Aliyu Haydar duka sukayi da ido,inda mom ke mamakin sa,itako Basma jin wannan magana ta Aliyu Haydar yasata fara ganin dishi²...inda daga bisani sai dai sukaji tayi luuuuu xata fadi...
Saurin rukota mom tayi,inda tahau kiran sunan ta...Basma..." Basma..............
Amma Basmah shiru babu alaman numfashi....
Salati mom keyi,inda Anwar yy saurin nufah motansa,ha'di dace mawa mom ta taho da Basma su kaita asibiti...
Haka mom ta taho da basma a tallabe,inda tuni meenash taja motan ta tayi waje,don ko ajikin ta sumar da Basma n tayi,inda take tunanin halun da deejamah ke ciki,nan take ta yanke shawaran nufahn rugar tasu,don haka takama hanya...
______'6angaren mom kuwa tuni ta gama ru'dewa,inda tana cikin motan kafin su isah asibiti da Basma, kirar hajiya kubrah ya shigo,wato momyn Basma...
Cike da tashin hankali take tambayan a sibitin dasuka nufah,don tuni en gulma sun kai mata rahoto...inda kafin ta kira justice madina, sai da takira bolansu ta shaida masa halin da ake ciki game da Aliyu Haydar,sannan ta kira justice madina... Inda nan mom take shaida mata...
Ha'di da kashe wayan nata,inda a ranta take tunanin inda xusu kaya da genar...wato daddyn meenash...
Anwar kuwa gudu kawai yakeyi,inda kirar Abbas yashigo yafi ala safta,wanda sam yaki dagawa...
Don hankalin shi a tashe yake,sam bai kawo abun xai kai haka ba..har yafara tunanin ko Aliyu Haydar xai hadasu ne ya auresu duka,don yasan irin son da Basman take masa,sam baxata iyah hakurin rasa ba.
Kuyi Comment ta Comment group....
Manage with this...anjima VIP ku shirya xan yomaku sabon posting....
Tohhh ko yaxata kasance oho...shin Aliyu Haydar xai hakura ya auri basman...🤔🤔🤔🤔🤔
Koh ko xai auresu duka ne,kaman yanda Anwar ke tunani...🙃
Ita kuma momyn Basmah harda kiran boka...😱😱😱 allah yabarr cika maku burinku...
Eyyah dijamah kiyi hakuri komai yy farko xaiyi karke...kedin ta Aliyu Haydar ce...💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
Tohhh nidai er team dijamah ne,🤩🤩🤩🥳🥳🥳
Naga dan team Basma...😎🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩
Littafin ta kudi ce,banyarda a fitar mun da shi ba,🤗
Ga mai bukata 100 kacal,idan VIP ne #200...
Ta wannan numbern
09137392680.
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing....
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
_*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_
*Dijamah 'yar fulani*
*Story and written by:*
*Aysha Maman teddy...🧸*
Episode 2️⃣0️⃣➖2️⃣1️⃣
Marubuciyar:
*yar aiki na..*
*Maryamu sarauniya*
*'yar waye...?*
*And now👇🏻*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
__________________________
*~About the novel...~*
Labari mai rikicin soyayya,makirci cin amana, da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻
Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗
*~DEDICATION~*
Dedicated to you my teddy... Wannan pagen taki ne,kiyi yanda kk so dashi😜🤩🤩🤩
__________________________
*بسم الله الر حمن الر حيم*
*******
~*Continues*~
"Kallon mama tayi bayan ta kammala mata gyare² dakin da yake cike da tsafta,don sobreen sosai take kula da mahaifiyan nata...
Ganin takammala mata komai ne yasa ta fadawa duniyan tunanin hanyar da xata samo mawa maman nata da abun da xata ci...
Kaman an tsikareta tayi saurin mikewa ha'di da fitowa wajen dakin mama,inda ta jahhh hijaaab ha'di da nufahn hanyan soro,wanda da'alama fita waje xatayi...
'Bangaren justice madina kuwa,tashiga tafita wurun ganin ta hana auren Haydar da wannan bufillatanan yarinyan... Don sunan da take ce mata kenan...
Jin maganan tayi shiru yasa hankalin ta ya lwanta,don a tunanin ta,Hydar yafasa auren ne...
______itako mom Basmah kullum sai taje gurun boka,inda at d end yace" mata ae tuni hydar ya fasa wannan auren,don shima abun da jinnun da yatura yace masa kenan.
Inda nace niko Maman teddy ae ita rana bata 'karya sai dai uwar diya taji kunya...
Inda batare da sanin su mom ba,a ranar asabar aka daurin auren Aliyu Haydar da deejamah... Wanda sai anan umma tafara jin wani iri don sam ko bacci baya rabata da deejamah, amma a yau gashi aure tara basu...
Sosai umma yanayin ta yachanja...inda hajiya sa'a wanda take kanwace a wurin daddyn Aliyu Haydar, nan ta dinga lallashin umma da bata baki,don umma ta abuce tace baxa'a tafi da dijamah ba,itako dijamah da'akeyi don itah,ko ajikin ta,don ita auren majin ana faden shi ne yasata sanin sa,amma inda xa'a tambayeta mai auren ya kunsa sammm baxata sani ba...
Haka hajiya sa'a tadinga ba umma baki,sannan tayi mata alkawarin rike dijamah da amana kuma xasu kulada itah in'allh ya yarda...jin mganan nata yasa umma hankalin ta ya dan kwanta.
Inda tayi mawa dijamah fada sosai akan biyayyar aure,sannan haka ma mai gari yy mata,inda kaka yawindo ta dinga kukan rabuwanta da dijamah n nata...lol😂
Haka sunaji suna gani suka rabu da dijamah, inda filanin rugar nan gaba daya suka cika mota wajen xuwa ganin gidan Dijamah...
___________________________
Mhiss meenash kuwa,tuni ake a gidan yayan nata,inda ta danaji mai makeup wanda ita aladole xata sa ayi mawa dijamah sabon makeup, don tace dole ne su shirya event koda kuwa guda 'daya ne...
Kasa karasawa cikin rugar yayi,inda kawai yashige cikin motansa ha'di da kama hanyar fita cikin rugar...
______ Aliyu kuwa cikin gadara da rashin kirki ya kalla Basma ha'di da cewa" ehhh ita xan aura,kaman yanda meenash tace maki...
Wani ihu Basma tasa ha'di da cewa"ni xaka yaudara...!haka mukayi da kai...?wannan kaxaman ce xaka aurah...?
Mai na maka Aliyu daxaka sakamun da wannan abun...?
Haka Basma ke sumbatu kamam xautacciya,lokaci guda ta chanja kaman ba"itah ce ta shigo cikin izzah da takama ba...kwakwime Aliyu takuma don gaba daya taki rabuwa da jikin shi,inda tuni yawancin ma'aikatan wurin sun cika wurin,don muryan Basma ke tashi a gaba daya cikin company n.
Ganin ido yadawo kansu da yanda Basma bata da alaman sakin jikin shi,yasa shi '6an'6areta daga jikin sa,ha'di da wurgar da itah akan daya daga cikin super...magana yacigaba dayi mata cikin kakkausar murya, ta hanyar cewa" lokacin danake mararin auren ki duda yanda kk,mai kk ce mun...! Cewa kkyi not now...and then yanxu nasamu wacce nakeso ta xama mun mata uwar 'ya'ya na,sai kice na yaudare ki,ai tun bayau ba,nafada maki makya cikin jerin matan dana keso muyi rayuwar aure.and you know that.don haka duk yanda xakiyi kiyi,ni dai baxana aureki naxauna dake a matsayin mata ba...
Kuka sosai Basma keyi,wanda a zuciyanta take nadaman bai yana mawa Aliyu haidar kanta,da har yasan ta ciki da waje,kuma matsalan bashi ne ya fara shigar ta ba...
Kuka take sosai kamaan ranta xai fice yabar gangar jikinta,inda a ranta take tunanin komeye xatayi don taga ta malleki Aliyu Haydar...
"Anwar dake gyefe yana mawa Aliyu fada akan abun da yy,wanda shi haushin guda shine,hankade Basma da yy,duda yasan waye Aliyu Haydar, sam bai da kirki mai san darajar mace ba,sai akan dijamah, wanda shi kanshi yake mamakin irin son da yakeyi mata.
Daya '6angaren kuwa na zuciyan shi,murna yake da rabuwan Aliyu Haydar da Basmah,don itace tafara saka Aliyu Haydar a wannan mummunar har kan ta neman mata...don haka sam bai damu da rabuwan su ba,kuma yasan Aliyu yanda da yaso mallakan Basma kodan ta shiryu,amma a wannan lokacin sai tace" itah baxatayi aure ba.hakan yakuma jefah rayuwar Aliyu Haydar cikin garari,duk inda yaje sai yayi mu'amalan sa da mata kaman bunsuru.....
*******
Kwas.....kwasss"....kwasss...suke jiyo takun ta...tafe take tana rangaji,wanda tun kan takaraso kamshinta ya ziyar cesu,sanye take cikin wasu fitinan nun english wears,wanda dasu da babu duka 'daya....rolling tayi da er ficiciyan mayafi,inda ko'inah na jikinta yake shecking...don sobreen ba karamar mace bane,wanda ashekaru harda yanayin girman jikin ta....
_____batare da ta lura da halin da suke ciki ba,ta nufi wurin wanda ta xoh,inda da isahn ta,batare da ta damu da yanayin data ganshi ba,don dama tasan Aliyu Haydar din kullum fuska a turni'ke...bakin ta takai dai² kan nashi bakin ha'di da manna masa kiss..inda a tunanin ta xataga ya mayar mata,kaman yanda yasaba...amma sai taga ya ture ta ha'di da saka hannun shi,ya goge bakin shi data masa kiss,inda yakai mata wani irun mugun kallo ha'di da bu'de baki yakai xai mata magana,ae muryan Basma ne ya sa shi yin shiru,don dama maganan don dole yakeyi...
Cike da bala'i Basma ta hau xuba ma Sobreen xagi,hadi da cewa tafita har kan mijin ta...lol🤣
Abun ka da bariki,anga jiya anga yau,kallonta sobreen batayi ba,illah cikin kauda kai ta bata amsa da cewa" kehhhh dallah yimun shiru,inkina bukatan kudi ne,kawai kije kifaranta masa kisamu,bawai kiringa mana har gagi ba,ni kinga abun da yakawo ni xanyi nayi gaba,tunda naga ke mahaukaciya ce,ana nuna maki arxiki kina kauda kai.
Waigawa sobreen tayi ha'di da kai idonta ga na Aliyu Haydar wanda yakoma ya xauna yanda kasan ba Don shi sukeyi ba.
"Baby mu ha'du a estate din ka inajiran ka acan...
Basma ne ta kuma shan gaban ta,daxata fita,inda ganin hakan da Aliyu Haydar yayi yasa shi mikewa ha'di da nufahn hanyar fita,kicibus sukati da momy wanda tatsaya tana kallon ikon Allah...
" Aliyu....mai nakeji kuma nake gani...?
Da gaske ne xaka auri wannan yarinyan...?
Kasa bata amsa yayi,don sam baisan mom ta na bayan su ba...cike da miskilanci kuma batare da yaba mom amsa ba m,yasamu waje ya xauna...
Ganin haka cikin sauri meenash dake gyafe tana kallon dramer nan tace" ehhh mom da gaske ne.amma wai maiye naki na kin deeja...?mom ba wandq ya dace" da ya Aliyu kaman deeja... Kummm.....
"Enough.... I said enough meenash... Banason shashanci,au kyema wannan yarinyan kk so ya aurah,anyah wannan bafullatan mutum ce...toh ko mutum ce ko aljana wlh indai ina numfashi a doron duniya baxan bari ayi wannan auren ba,ke kuma Basma akan wannan maganan ne kk bata lokacin ki,harda kuka...?tohh ki natsu ki daina wani tunanin wani abu, kehh Aliyu xai aurah,ba wata mace da xai aurah bayan keh...don haka ayi auren nagani...
Kama Basma tayi wanda take cigaba da kuka don komai xai iyah faruwa da itah a yanxu...
" bu'de baki Aliyu Haydar yy ha'di da cewa" mom baxan aura Basma ba,babu wata mace daxan iyah aurah bayan khadeeja...
Yana gama fadan haka ya juya ha'di da nufahn parcking space,inda yadauki motansa ha'di da figanta kaman zai tashi sama...
'6an garen mom kuwa bin Aliyu Haydar duka sukayi da ido,inda mom ke mamakin sa,itako Basma jin wannan magana ta Aliyu Haydar yasata fara ganin dishi²...inda daga bisani sai dai sukaji tayi luuuuu xata fadi...
Saurin rukota mom tayi,inda tahau kiran sunan ta...Basma..." Basma..............
Amma Basmah shiru babu alaman numfashi....
Salati mom keyi,inda Anwar yy saurin nufah motansa,ha'di dace mawa mom ta taho da Basma su kaita asibiti...
Haka mom ta taho da basma a tallabe,inda tuni meenash taja motan ta tayi waje,don ko ajikin ta sumar da Basma n tayi,inda take tunanin halun da deejamah ke ciki,nan take ta yanke shawaran nufahn rugar tasu,don haka takama hanya...
______'6angaren mom kuwa tuni ta gama ru'dewa,inda tana cikin motan kafin su isah asibiti da Basma, kirar hajiya kubrah ya shigo,wato momyn Basma...
Cike da tashin hankali take tambayan a sibitin dasuka nufah,don tuni en gulma sun kai mata rahoto...inda kafin ta kira justice madina, sai da takira bolansu ta shaida masa halin da ake ciki game da Aliyu Haydar,sannan ta kira justice madina... Inda nan mom take shaida mata...
Ha'di da kashe wayan nata,inda a ranta take tunanin inda xusu kaya da genar...wato daddyn meenash...
Anwar kuwa gudu kawai yakeyi,inda kirar Abbas yashigo yafi ala safta,wanda sam yaki dagawa...
Don hankalin shi a tashe yake,sam bai kawo abun xai kai haka ba..har yafara tunanin ko Aliyu Haydar xai hadasu ne ya auresu duka,don yasan irin son da Basman take masa,sam baxata iyah hakurin rasa ba.
Kuyi Comment ta Comment group....
Manage with this...anjima VIP ku shirya xan yomaku sabon posting....
Tohhh ko yaxata kasance oho...shin Aliyu Haydar xai hakura ya auri basman...🤔🤔🤔🤔🤔
Koh ko xai auresu duka ne,kaman yanda Anwar ke tunani...🙃
Ita kuma momyn Basmah harda kiran boka...😱😱😱 allah yabarr cika maku burinku...
Eyyah dijamah kiyi hakuri komai yy farko xaiyi karke...kedin ta Aliyu Haydar ce...💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
Tohhh nidai er team dijamah ne,🤩🤩🤩🥳🥳🥳
Naga dan team Basma...😎🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩
Littafin ta kudi ce,banyarda a fitar mun da shi ba,🤗
Ga mai bukata 100 kacal,idan VIP ne #200...
Ta wannan numbern
09137392680.
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing....
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️*
_*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_
*Dijamah 'yar fulani*
*Story and written by:*
*Aysha Maman teddy...🧸*
Episode 2️⃣0️⃣➖2️⃣1️⃣
Marubuciyar:
*yar aiki na..*
*Maryamu sarauniya*
*'yar waye...?*
*And now👇🏻*
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
__________________________
*~About the novel...~*
Labari mai rikicin soyayya,makirci cin amana, da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻
Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗
*~DEDICATION~*
Dedicated to you my teddy... Wannan pagen taki ne,kiyi yanda kk so dashi😜🤩🤩🤩
__________________________
*بسم الله الر حمن الر حيم*
*******
~*Continues*~
"Kallon mama tayi bayan ta kammala mata gyare² dakin da yake cike da tsafta,don sobreen sosai take kula da mahaifiyan nata...
Ganin takammala mata komai ne yasa ta fadawa duniyan tunanin hanyar da xata samo mawa maman nata da abun da xata ci...
Kaman an tsikareta tayi saurin mikewa ha'di da fitowa wajen dakin mama,inda ta jahhh hijaaab ha'di da nufahn hanyan soro,wanda da'alama fita waje xatayi...
'Bangaren justice madina kuwa,tashiga tafita wurun ganin ta hana auren Haydar da wannan bufillatanan yarinyan... Don sunan da take ce mata kenan...
Jin maganan tayi shiru yasa hankalin ta ya lwanta,don a tunanin ta,Hydar yafasa auren ne...
______itako mom Basmah kullum sai taje gurun boka,inda at d end yace" mata ae tuni hydar ya fasa wannan auren,don shima abun da jinnun da yatura yace masa kenan.
Inda nace niko Maman teddy ae ita rana bata 'karya sai dai uwar diya taji kunya...
Inda batare da sanin su mom ba,a ranar asabar aka daurin auren Aliyu Haydar da deejamah... Wanda sai anan umma tafara jin wani iri don sam ko bacci baya rabata da deejamah, amma a yau gashi aure tara basu...
Sosai umma yanayin ta yachanja...inda hajiya sa'a wanda take kanwace a wurin daddyn Aliyu Haydar, nan ta dinga lallashin umma da bata baki,don umma ta abuce tace baxa'a tafi da dijamah ba,itako dijamah da'akeyi don itah,ko ajikin ta,don ita auren majin ana faden shi ne yasata sanin sa,amma inda xa'a tambayeta mai auren ya kunsa sammm baxata sani ba...
Haka hajiya sa'a tadinga ba umma baki,sannan tayi mata alkawarin rike dijamah da amana kuma xasu kulada itah in'allh ya yarda...jin mganan nata yasa umma hankalin ta ya dan kwanta.
Inda tayi mawa dijamah fada sosai akan biyayyar aure,sannan haka ma mai gari yy mata,inda kaka yawindo ta dinga kukan rabuwanta da dijamah n nata...lol😂
Haka sunaji suna gani suka rabu da dijamah, inda filanin rugar nan gaba daya suka cika mota wajen xuwa ganin gidan Dijamah...
___________________________
Mhiss meenash kuwa,tuni ake a gidan yayan nata,inda ta danaji mai makeup wanda ita aladole xata sa ayi mawa dijamah sabon makeup, don tace dole ne su shirya event koda kuwa guda 'daya ne...