← Book details Dijamah Yar Fulani Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 25 OF 25

Sashe 25

Dijamah Yar Fulani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tashi tayi ha'di da nufahn hanyan privacy n shi,wanda bai ko kara kalon ta bata ya cigaba da aikin sa.
Wuraren karfe 9am deejamah ta mi'ke ha'di da nyfahn dirning don tasan tuni an kammala mata komai....
Kaman yanda tasani haka yafaru don tuni su rabee sun cika dirning din da kayan motsa baki...da na break fast.
Zama tayi tafara serving din kanta hankalin ta kwance...wanda bata lura da fitowansu ba sai dai xaman su dataji,'dagowa tayi nan suka ha'da ido da Hydar wanda cikin sauri ya iso gaban ta yayi hugging din ta,da tambayan ta ya ta kwana jiya....
Murmushi tayi bata basa amsa,illah mai da hankalin ta da tayi ga Basma wanda take ta fixfixga.a sanyaye tace sannu da fitowa kin tashi lafy....?
Banxa tayi mata ha'di da kai hannun ta fara serving din kanta,wanda Aliyu ganin haka yasa shi sakar mawa deejamah da murmushi n karki damu...inda itama ta sakar masa hadi da komawa ta xauna kan kujeran ta,kaman yanda ya saba mata kullum da kanshi yake serving din ta haka ne yau ma,don basma tayi hararan har tagaji,wanda tsanar deejamah yakuma kwantawa a zuciyan ta...
Ganin basu san ma tanayi ba,yasata cike da muryan makirci ta kalli Aliyu Haydar sannan tace' honeey ya kama naji kwanakin daxayi a daki na,don inaso muje honey moon fah...
Kallon ta yy ha'di da cewa" honey moon.?sai kuma ya yamutsa baki ha'di da cewa" deeja na bata da lafy,xan tsaya na kula da itah,da babyn datake 'dauke mun dashi...ba itace ka'dai basman ta firgita ba...har ta deejamah sai da tayi shorck da jin maganan nashi,kasa magana tayi illah mikewa datayi ha'di da nufahn bedroom din ta.
Da shiganta kuka ya ku'6'6uce mata,nan ta hau kuka tana cewa" shikenan yau xata mutu ta bar umma... Kuka takeyi tana karawa,harda shashhe'ka...wanda Aliyu ko ganin deejamah n ta shiga wani hali yasa shi saurin biyo bayan ta,wanda Basma ta zauna baki sake kan daga bisani itama kukan ya 'kwace mata, tana kukanne don ganin yanda wata yarinya 'karama kuma er daji bafullatan an ruga ta sauya shi ga ba'daya ta canja masa lissafi...
Kuka take sosai kan daga bisani ta nufi 'dakin ta ha'di da kirar momyn ta.
'Bangaren Aliyu Haydar kuwa da shigan sa bedroom din yanufeta ha'di da rungumota jikin sa yana mai aikin lalkashi,don dama yasan irun wannan rana xata xo...
Kuka take tana cewa" itahhh ya fitar mata da cikin bataso ta mutu ta bar ummah,wanda sosai hankalin shi ya tashi,don shi har ga Allah yana 'kaunar cikin deejamah n...
Da kyar yasamu ya lallashe ta da bata baki har yasamu tayi shiru...
Wanda tun daga nan komai na rayuwanshi da deejamah ke tafiya cike da so da 'kaunar juna,don yace mata samm baxata mutu ta bar umma da shi ba,zata haifah masa yara su rayu tare...
Itako Basma kaman yanxu ne ma ta da'da lalacewa" don gaba daya tasaka mawa ranta kishi sosai,wanda labrn cikin deejamah yakoma har kunnen justice madina... Sosai ta kira Aliyu Haydar tana masa fa'da a cewanta baxata ha'da xuri'a da deejamah ba,ya gaggauta xuwa a xubar da cikin...
Da tohhh yabi momy don yasan xuga ne ta mutane....wanda a haka rayuwa na cigaba,komai gaba yakeyi,ranaku na gudu...watanni kuwa sunyi mana nisa.....

Deejamah na gani da ciki tsirere a gaba,wanda girman cikin na kaina ya bani tsoro....gyefe guda Aliyu Haydar ne cikin shigar sa ta kamala,wanda yakuma kyau da kwarjini,nan naga ya rungumo deejamah ta baya wanda da'ala ma magana yake fada mata na kwantar da hankali...
Kuka deejamah tasa ha'di da cewa" wlhhh hamma na banason tafiyar nan taka, sai inajin kaman wani abu xai faru in katafi....kuka ne yakuma kwace mata,inda cikin sauri yakuma rungumeta ha'di da cewa" sowie my dear baxan da'de ba a America...just 1 weak xanyi na dawo mu cigaba da rainon babyn mu kinji....?
Murmushi tayi ha'di da 'daga masa kai,wanda a hankali ya kuma kissing din ta,sannan ya kai hannun shi ha'di da shafa cikin jikin deejamah n,wanda Basma dake mota tana son rakashi airport nan take cewa" a zuciyan ta xan baku kowani lokaci ne kuyi ta sallaman karshe,don Aliyu Haydar ka rabu da deeja kenan har abada..

Haka ya dinga yi mata abun da baya gajiya,har sannan don kanshi ya nufi motan inda cike da kewan mijin nata take 'daga masa hannu...

______________________________

Tunda ta koma falon ta takejin cikin ta na mur'da mata,wanda take ta juyi cike da dauriya don ita a tunanin ta samm ba haihuwa ba ne.
A haka ta '6ata a wanni wanda ya kaima ko 'daga kafa bata iyayi,ga muryan ta yy rauni ko daga shi bata iya yi...tana cikin wannan halin ne Basma ta shigo...wanda cike da mugun nufi ta isa gaban ta,a hankali ta duko har gaban fuskan deejamah wanda ita bama tasan inda kanta yake ba,dryn mugun ta tayi sannan tace" yau rana tace deeja,kisa mawa ranki daga yau kinyi sallama da Aliyu Haydar da mako waye don har iyayen ki yanxu haka nasa aje a 'karar mun da rugar taku baki 'daya,don yau xaki fahimci banbancin tsakanin talaka da mai ku'di.... Hawaye ne ya fara bin kuncin deejamah don bb bakin mgn...mama hinde ne tashigo,wanda cike da makirci Basma tace" keee wa kk,xo ki taimaka kusamun ita a mota na kaita hospital....
Cikin sauri da rudu mama hinde ta nufo su ha'di da kama deejamah suka saka ta a mota.... Wanda kafin su isa tuni Basma ta kira justice madina ha'di da shaida mata nakudar da deejamah keyi,wanda nan take duk wani mugun nufin da tsanar deejamah yakau a wannan lokacin, don cikin axama ta dau mayafin ta ha'di da nufahn asibitin da basma tace mata suke.

Da isan su cikin sauri likitocin suka amshi deejamah ha'di da 'ko'karin bata taimakon gaggawa,wanda basma dake waje da momy don tuni tazo,kuma sosai ta rude a cewanta deejamah karamar yarinya ce,sosai momy ke mawa deejamah addu'a r sauka lfy...
Wanda basma cike da isa da mulki ta nufi office din wani babban likita,wanda da'alama shine xai amsa haihuwar deejamah....
Zama tayi a daya daga cikin kujerun office din, wanda jiki na rawa ya hau cewa sannu hajiya...
Dan ya tsina fuska Basma tayi ha'di dacewa,abun dake tafe dani shine " xan baka kudi kimanin 5 million...amma so nake ka kashe mun wannan yarinyan mai haihuwa,ina son ka halakata da ita da 'yan ko 'dab da xata haifah duka....
Cike da mamaki doctorn yace" hajiya wannan fahh babban aiki ne.....
Cike da izzah tace" nasani kuma dole kayi,in ba haka ba,sai nasaka ka a fitina n da sai kayi gidan yari...idan kuma ka amince ga miliyan biyar nan gara'6asa,idan kuma ka bijere tohhhh xaka ha'du da makircina...
Da jin haka nan likita n yace" haba hajiya ae wannan 'karamun aiki ne...yau nayi maki alkawarin kashe wannan yarinya,xan kasheta da ita da yaran da xata haifah,don munyi scaining ba daya bane a cikin nata...yayi dasuke shirin fitowa mukuma xamu dannan su da karfin tsiya sukoma don dole,kinga ko daga nan da ita dasu duka sun gama yawo...
Wani wawan dry Basma tasa ha'di da xube masa rafa² ta dari biyar² tana cewa" wannan somun ta'6i ne...cikin axama likitan ya hau gdy, sobreen da taxo don sanar masa da halin da mama ke ciki,jin mgn da Basma keyi yasata cikin hanxari nufahn labour room ha'di da neman inda aka kwantar da deejamah ,shiko doc. Emma mikewa yy ha'di da nufahn labour room don ganin halin da deejamah ke ciki....amma cikin rashin sa'a da isar sa sai kukan babies da ya xiyar ce shi,nurses din da suka amsa haihuwan nata ne yadaka masu tsawa ha'di da cemawa 'daya tafita 'dayan ta tsaya...
Da fitan watancan nan docton ya hau labarta mawa nurse din irin aikin da xasuyi,wanda cikin sauri suka fara aikin,don da'alama sun saba yi dama...

Cike da mamaki dakuma rashin yarda deejamah ta kalli doctor n da yace baxai mata aiki anan ba,sai sun shiga privacy.... Haka ta bisa,wanda ita kuma watancan ta tsaya da jariran tana tunanin yanda xata cika umarnin Basmah...

Ganin doctor n nashirin yimata wannan allurar ne yasata cewa" likita wannan alurar meye kuma...?
Cikin daurewan fuska ya 'dago ha'di da cewa" allurar mutuwa ce....

Cikin tsoro da firgici deejamah tace" allurar mutuwa kuma doctor, don Allah ka taimaka mun kabarni na rayu da "ya'yana,bayan nan umma na bata da kowa sai ni...kayi ha'kuri don allah,kaga ban maka komai ba.
Wani wawan dry yasaki ha'di da cewa" wata umnahn naki,matan da yanxu an tura asa ma bukan su wuta....don haka ki kwantar da hankalin ki natsu suma ya'yan naki kashe su xa'ayi,don haka kema kasheki xanyi yanxu...kuma xancan baki mun komai ba hakane,ni ma sani akayi kuma bakowa bace illah basmah....
Nufahn ta yy yana mai shirin danna mata allurar,wanda cikin sa'a ta kauce ha'di da daukan wani 'karfe ta buga masa akai......

cikin hanxari sobreen ta nufi labour room inda aka kwantar da deejamah xa'a amsa haihuwan ta acan....wanda da isan ta taga wannan nurse na 'dora filo akan daya daga cikin babyn namijin... wanda da mace ce dama dana namiji....hanka'data tayi ha'di da ha'da ta da bango,justice madina ne ganin sobreen ta shiga daki da gudu yasata biyo bayan ta.
Wanda dai² deejamah na haurawa ta windown privacy n...don bugama mawa doc.emma wannan 'karfe datayi yasa shi kasayin komai,sai ma jiri da yake gani.............

Tafiya ta hauyi kaman mahaukaciya bb takalmi bb 'dan kwali....don haka ba wanda yabi takanta ko da irin yanda take tafiya,don kowa ya aza mahaukaciya ce....
Tafiya take tana waiwaye,...wanda ahaka ta dinga tafe har ta kai cikin rugar su....wanda da isanta abun da tagani ne yasata kasa motsawa....illah bin mutanen da takeyi da kallo,wanda lokaci guda tasoma tunano komai na rayuwanta......

Tohhhh fah, wasa farin girki....yanxu aka fara littafin deejamah 'yar fulani,don da ba'ayi komai ba tukunnah.....

Kudai ku kasance da Aysha mohammed a kada yaushe..... 'Yar mutan mallawa...

*Naji addu'oinku ga teddyna🧸, na Allah yabata lafy😂😂😂. Toh teddy na gody da nuna kauna a gareta allah yabar 'kauna💔😂*

Banyarda a fitar mun da littafi ba,domun labrn ta kudice.....ga mai bukatan cigaban shi xaki turo #100 kacal ma wannan Number 08081202932.
Idan kuma VIP me #200 duka MTN,VTU #200.

*A SHA KARATU LAFIYA.....*💃🏻💃🏻💃🏻

~Maman teddy🧸~
*08081202932.*
Chapter 25 · 0% Book details