Sashe 20
Dijamah Yar Fulani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A haka yana cigaba da shafa jikin ta kaman wata jaririya,wanda ya fara bin kowani sassa na jikin ta da wani irin hot kissing...ganin yanda yake kissing din ta,ga shikuma yana so ya lallasheta ne,amma bakin sa koya bu'de da sunan yayi mata mgn sai ya hau karkarwa, ha'di da jawo numfashin shi dakyar...
Jin halin da yake ciki ga da kuma tuno da abubuwan da suka faru yasata fashe wa da wani irin kuka mai ban tausayi...baiyi yunkurin hanata kukan ba,don yafi son ma tayi kukan ko zuciyan xai mata sanyi,don bayason ganin ta cikin wannan halin...
Haka tayi ta kukan ta,wanda shikuma yasa hannun sa yana 'dan bubbuga bayanta alaman lallashi ha'di da 'dan hura mata iska a kunnen ta.... Suna a haka har yaji tayi shiru wanda a hankali yafara jiyo saukan numfashin ta,wanda da alama bacci ne ya 'dauketa,gyara mata kwanciyar ta yy ha'di da kara manna ta da jikin sa,wanda shima bayan lokaci ka'dan bacci yy awon gaba dashi....
'Bangaren justice madina kuwa da fitan Aliyu Haydar ta 'daga wayanta ha'di da kiran momyn Basma ha'di da shaida mata duk yanda sukayi da Aliyu Haydar, kuma ta 'karke maganan da cewa"don haka ki shirya bikin Basma na da sati buyu xuwa uku insha'allh...
Cike da farin ciki momyn basma ke aukin mawa justice '6a'6atu akan tayi dai² da wannan matakin data 'dauka...inda suna cikin maganan meenash ta katse momyn nata da magana ta hanyar cewa" yanxu mom abun da kkyi kina mawa kanmu adaluci kuwa,mom gsky xaki shiga hakkin ya Hydar cox bayada ra'ayin auren mata biyu tun ba yau ba,kuma baya kaunar wata 'ya mace inba deeja ba,don haka mom ki barshi yy rayuwan auren sa cikin kwanciyar hankali da walwala da jin da'din rayuwa plzzzz....
Keehhhhh meenash rufemun baki daga nan,ni kk gaya ma banyi ma Aliyu Adalci ba....?
Tohh dama nasan inda na ajiyeki,munafuka yohhh basman ce bakyaso ko...tohhh wlh indai ina raye sai Hydar ya aureta,kuma xaki gani....fice mun daga daki kafin na mi'ke.
Mom ta fa'di cike da karaji...
Kuka meenash tasa amaimakon tafita fa'dawa jikin momy tayi tana mai kankaneta tana kara sa wani sabon kukan...
Cewa take plzzzz mom....plz.....
Sai kuma takuma rushewa da kuka,wanda ganin er autan nata na irin wannan kukan yasa jikin justice madina mutuwa...wanda lokaci daya tausayin meenash da Hydar ya kamata,amma itah sam bata son deejamah...
A hankali tafara lallashin meenash ha'di da cewa" meenash bafa nace Hydar yasaki deeja bane,a'a kema kanki inkkyi tunani xakiga sam bamuyi ma Basma adalci ba,shiyasa nace ya ha'da su duka ya aura,kinga munnu na dattako da halin girma...
Shiru meenash tayi bata ce ma mom komai ba,wanda a hankali ta janye jikin ta daga na mom ha'di da ficewa daga falon..
Da ido mom ta bita,wanda a zuciyan ta take mai ba'kin cikin shanye mata 'ya'yan da akayi,don acewanta deejamah a siri tayi masu...kwafah tayi ha'di da mikewa ta nufi side din daddy...
🗯️🗯️🗯️🗯️
'Bangaren Hydar kuwa tun da yafar ka yajiyo karfi,don gaba daya zazzabin ya tafi,inda a hankali ya mike ha'di da nufahn toilet ya dauro alwala ha'di da gabatar da sallah...
Bayan yagama ne ya juyo ha'di da nufohn inda deejamah take a kwance wanda har xuwa yanxu bata farka ba.
A hankali ya xauna gyefen ta ha'di da kura mata ido,wanda yaga gaba daya fuskan ta ta kumbura ga jan datayi idon ta ko sunan a rufe take,amma kumburun datayi sai da ta nuna abun ka da farar fata....
A hankali yakai hannun sa ha'di da dorawa akan gashin kanta mai laushin gske,wanda zuciyan shi tausayin deejamah ne falll,inda a ranshi yake cewa" xuwa nan da gobe xai kaita wurun ummah,ko hankalin ta yasamu natsuwa,duda sau daya ya ta'6a kaita gun umman nata.
Yana cikin wannan tunani kenan yaji takira sunan shi...hammma"....
Cikin sauri kuma ha'di da sakin mata murmushi wanda yakuma kayata shi da bayyana kwarjinin sa,ya kai hannu ha'di da shafa fuskan ta sannan yace" my queen kin tashi...?
"Daga masa kai tayi alamar ehhhh,wanda cike da farin ciki da kuma kaunar deejamah n ya kai hannun ha'di da daukan ta cakkkk ya nufi toilet da itah...
Da kanshi yayi mata wankan wanda yanayi mata yana fa'do mata kalamai masu kwantar da hankali, wanda itah dai tun da ta rufe ido bata bu'desu ba,don har yanxu kunyar Aliyu Haydar take...
Shikuwa dariya yake yana mai 'karajin kaunar matan nashi,don yana son wannan kunyan nata,samm yanxu baya sha'awan mace mara kunya da tarbiyya...
A haka yana mata wankan ne idon shi ya sauka kan dukiyar fulanin ta,wanda suka 'kara cika abun gwanin sha'awa,a hankali ya kai bakin shi kannnnnn.......
Naji Comment dinku da addu'a r ku gareni,duda bansamu damar maku reply ba,saboda ayyuka da suka mun yawa, ina godiya sosai,Allah yabar mun ku....ya barmu tare..
Asha karatu lafiya....
Maman teddy✍🏻
[01/02 8:36 pm] Maman teddy🧸: *Dijamah 'yar fulani*
*~Written by:~*
Aysha moh'd (mmn teddy🧸)
Episode3️⃣8️⃣➖3️⃣9️⃣
Bakin sa ya'dara dai² kan breast 'din ta yana mai tsotsawa kaman yasamu sweat...wanda hannun sa 'daya yakai yana mai lilaya dayan,rintse ido deejamah tayi,don hakan nayi mata zafi sosai....jin yanda yake tsotsan ta dakuma yanda yake jansu yasata cikin wani irin muryan wuya tace" hammmma daaaaa xafiiiiii.......
Jin tana shirin saka masa rigima yasa shi,fara dai² ta natsuwansa ha'di da dai² ta numfashin sa da yake fita da sauri².....
Bayan ya samu komai ya 'dan lafa mai ne ya'karaka wanke mata jikin ta ha'di da na'de ta cikin towel kaman wata baby sannan ya 'dakko ta cakkk,wanda bai direta a ko inah ba sai a tsakiyan bed din ta....
A haka da kansa ya shiryata tsab wanda bayan yagama mata komai ne yakuma jawotai jikin shi,yana mai kuma manne mata,kai a wannan rana bai samu natsuwa ba sai da yasamu abun da yake so da itahhhh,wanda ya rinka mata komai cike da gwanewa kuma yanda xataji da'din abun...duda a hankali yake binta saboda yasan tana 'dauke da 'karamun ciki a jikin ta,don haka bai son abun da xaisa cikin nata yasamu matsala,don ba 'karamun 'doki yake da samun cikin nata ba....
Duk da ita batasan komai ba,shi yake ki'dan sa yake rawar shi....
Bayan tafiyan Aliyu Haydar momy tasamu daddy da maganar amincewan auren nashi da Basma,wanda sai da daddy yy 'dan shiru na some minute,sannan yace xaiyo kirar Aliyu Haydar don yaji ta bakin sa...haka momy ta shi fuska bb rahama a wurin mai gidan nata,don a cewanta tun da deejamah ta shigo rayuwar su komai ya chanja a cikin gidan nata,amma xatayi maganin ta,bari dai hakar su ta cimma ruwa.haka mom tashige part din ta,wanda da xaman ta kirar momyn Basma na shigowa daga cikin phone din ta.
Bayan mom ta 'daga kirar ne ta shaida mawa momyn Basma komai yanda sukayi da daddy,sannan ta karke magana da asatin nan za'a xo maganar auren Basma.... Jin momyn Basma na wasu surutun nata yasa momy cike da wula'kanci tace" amm ina xuwa ina wani aiki ne yanxu....tana gama fadan haka kitttt ta kashe wayan.wanda momyn Basma ta tsaya tana bin wayan hannun ta da kallo,cike da takaicin wula'kancin da momy tayi mata,inda a zuciyan ta take tunanin kodai asirin da sukayi mata yafara sakin ta ne,nan kuma tace ae gobe ne xan koma gidan boka don haka xa'a kara 'dora wani akan na baya...kai kuma Aliyu wlh sai ka raina kanka,da hannun ka xaka rabu da wannan bagidajiyar bagullatanan....
Haka ta cigaba da magana wanda dai² Basma na shigowa falon...jawota momyn nata tayi xuwa jikinta ha'di da lallashin ta akan nan kusa ka'dan xata xama matar Aliyu Haydar.. Don haka ta kwantar da hankalin ta.inda anan momyn nata ke sanar da ita dukyaceda sukayi da justice madina, inda nan basma tasa ihun murna ha'di da tunanin Aliyu Haydar din a matsayin miijin ta,wanda kullum haka take mafarkin gani...
_____________________________
'Bangaren justice madina kuwa da katse wayan nata ne ta kira wayan Aliyu,ha'di da kara garga'din sa akan ko da daddy ya tambayeshi maganan amincewan shi na aurar basman indai ya musu bata yafemasa ba....
Kafin yy mata magana kittttt ta kashe wayan nata...
Kaman ko momy tasan daddy xai kira Aliyun a kan maganan,inda ko haka akayi da yammacin ranar yayo kirar shi,wanda bai '6ata lokaci ba,don yasan kwanan xancen ya iso cikin gidan mahaifin nashi....
Da isowan shi yanufi falon daddy,inda ya tarar da momy da daddyn duka acikin falon.da ganin shi momy ta murtike fuska tana bunsa da kallon ka karyamun alkawari kai ma kaasani...
Zubewa yy akan capet yana mai gaisar da iyayen nasa cike da girmamawa...wanda dadddy yakai hannu ha'di da shafa kan 'dan nasa,yana kuma mai amsa masa gaisuwan da tambayan sa kwanan iyalin nasa,sa'6anin momy data gumm tana aikin fuxga...
Ba a wani '6ata lokaci ba daddy ya tambayesa kan maganan amincewan auren Basma da yy....
Inda nan take Aliyu Haydar gabansa ya fa'di a ranshi yana cewa" wai tayaya xai auri gantalalliya wanda tagama ba maxa jikin ta tun a waje,kuma da sanin sa ya aure ta...?
Ganin yayi shiru ne yasa mom cewa" magana fah akemaka Hydar...
A hankali ya kalli mahaifin nashi ha'di da cewa " ehhhh daddy ni na amince da hakan...
Cikin girma daddy yace" tohhh Alhmdllh,shikenan nan da xuwa gobe nida Abban ka xamuje kan maganan auren naka...Allah yy maka albarka xaka iyah tafiya..
Ameen yace sannan ya tashi yafice daga gidan jikin sa bb kwari....
Haka a washe gari daddy da Abba sukaje maganan auren basma,wanda iyayen nata suka masu amsan girma,kuma ba a tsaya '6ata lokaci ba aka sanya auren nasu nan sati biyu masu xuwa,don acewan su duk a shirye suke..
Aliyu Haydar kuwa da wannan labarin ya iske masa bakaramun ba'kin ciki yy ba,wanda a haka nan ya ha'kura don a cewansa biyyayya xai mawa momy...
A haka a cinye sati wanda kullum sai momy tace yaje su tattauna da Basma amma sam yaki xuwa,wanda ita kanta Basma n takirasa yafi akirga amma baya picking call din ta...
Jin halin da yake ciki ga da kuma tuno da abubuwan da suka faru yasata fashe wa da wani irin kuka mai ban tausayi...baiyi yunkurin hanata kukan ba,don yafi son ma tayi kukan ko zuciyan xai mata sanyi,don bayason ganin ta cikin wannan halin...
Haka tayi ta kukan ta,wanda shikuma yasa hannun sa yana 'dan bubbuga bayanta alaman lallashi ha'di da 'dan hura mata iska a kunnen ta.... Suna a haka har yaji tayi shiru wanda a hankali yafara jiyo saukan numfashin ta,wanda da alama bacci ne ya 'dauketa,gyara mata kwanciyar ta yy ha'di da kara manna ta da jikin sa,wanda shima bayan lokaci ka'dan bacci yy awon gaba dashi....
'Bangaren justice madina kuwa da fitan Aliyu Haydar ta 'daga wayanta ha'di da kiran momyn Basma ha'di da shaida mata duk yanda sukayi da Aliyu Haydar, kuma ta 'karke maganan da cewa"don haka ki shirya bikin Basma na da sati buyu xuwa uku insha'allh...
Cike da farin ciki momyn basma ke aukin mawa justice '6a'6atu akan tayi dai² da wannan matakin data 'dauka...inda suna cikin maganan meenash ta katse momyn nata da magana ta hanyar cewa" yanxu mom abun da kkyi kina mawa kanmu adaluci kuwa,mom gsky xaki shiga hakkin ya Hydar cox bayada ra'ayin auren mata biyu tun ba yau ba,kuma baya kaunar wata 'ya mace inba deeja ba,don haka mom ki barshi yy rayuwan auren sa cikin kwanciyar hankali da walwala da jin da'din rayuwa plzzzz....
Keehhhhh meenash rufemun baki daga nan,ni kk gaya ma banyi ma Aliyu Adalci ba....?
Tohh dama nasan inda na ajiyeki,munafuka yohhh basman ce bakyaso ko...tohhh wlh indai ina raye sai Hydar ya aureta,kuma xaki gani....fice mun daga daki kafin na mi'ke.
Mom ta fa'di cike da karaji...
Kuka meenash tasa amaimakon tafita fa'dawa jikin momy tayi tana mai kankaneta tana kara sa wani sabon kukan...
Cewa take plzzzz mom....plz.....
Sai kuma takuma rushewa da kuka,wanda ganin er autan nata na irin wannan kukan yasa jikin justice madina mutuwa...wanda lokaci daya tausayin meenash da Hydar ya kamata,amma itah sam bata son deejamah...
A hankali tafara lallashin meenash ha'di da cewa" meenash bafa nace Hydar yasaki deeja bane,a'a kema kanki inkkyi tunani xakiga sam bamuyi ma Basma adalci ba,shiyasa nace ya ha'da su duka ya aura,kinga munnu na dattako da halin girma...
Shiru meenash tayi bata ce ma mom komai ba,wanda a hankali ta janye jikin ta daga na mom ha'di da ficewa daga falon..
Da ido mom ta bita,wanda a zuciyan ta take mai ba'kin cikin shanye mata 'ya'yan da akayi,don acewanta deejamah a siri tayi masu...kwafah tayi ha'di da mikewa ta nufi side din daddy...
🗯️🗯️🗯️🗯️
'Bangaren Hydar kuwa tun da yafar ka yajiyo karfi,don gaba daya zazzabin ya tafi,inda a hankali ya mike ha'di da nufahn toilet ya dauro alwala ha'di da gabatar da sallah...
Bayan yagama ne ya juyo ha'di da nufohn inda deejamah take a kwance wanda har xuwa yanxu bata farka ba.
A hankali ya xauna gyefen ta ha'di da kura mata ido,wanda yaga gaba daya fuskan ta ta kumbura ga jan datayi idon ta ko sunan a rufe take,amma kumburun datayi sai da ta nuna abun ka da farar fata....
A hankali yakai hannun sa ha'di da dorawa akan gashin kanta mai laushin gske,wanda zuciyan shi tausayin deejamah ne falll,inda a ranshi yake cewa" xuwa nan da gobe xai kaita wurun ummah,ko hankalin ta yasamu natsuwa,duda sau daya ya ta'6a kaita gun umman nata.
Yana cikin wannan tunani kenan yaji takira sunan shi...hammma"....
Cikin sauri kuma ha'di da sakin mata murmushi wanda yakuma kayata shi da bayyana kwarjinin sa,ya kai hannu ha'di da shafa fuskan ta sannan yace" my queen kin tashi...?
"Daga masa kai tayi alamar ehhhh,wanda cike da farin ciki da kuma kaunar deejamah n ya kai hannun ha'di da daukan ta cakkkk ya nufi toilet da itah...
Da kanshi yayi mata wankan wanda yanayi mata yana fa'do mata kalamai masu kwantar da hankali, wanda itah dai tun da ta rufe ido bata bu'desu ba,don har yanxu kunyar Aliyu Haydar take...
Shikuwa dariya yake yana mai 'karajin kaunar matan nashi,don yana son wannan kunyan nata,samm yanxu baya sha'awan mace mara kunya da tarbiyya...
A haka yana mata wankan ne idon shi ya sauka kan dukiyar fulanin ta,wanda suka 'kara cika abun gwanin sha'awa,a hankali ya kai bakin shi kannnnnn.......
Naji Comment dinku da addu'a r ku gareni,duda bansamu damar maku reply ba,saboda ayyuka da suka mun yawa, ina godiya sosai,Allah yabar mun ku....ya barmu tare..
Asha karatu lafiya....
Maman teddy✍🏻
[01/02 8:36 pm] Maman teddy🧸: *Dijamah 'yar fulani*
*~Written by:~*
Aysha moh'd (mmn teddy🧸)
Episode3️⃣8️⃣➖3️⃣9️⃣
Bakin sa ya'dara dai² kan breast 'din ta yana mai tsotsawa kaman yasamu sweat...wanda hannun sa 'daya yakai yana mai lilaya dayan,rintse ido deejamah tayi,don hakan nayi mata zafi sosai....jin yanda yake tsotsan ta dakuma yanda yake jansu yasata cikin wani irin muryan wuya tace" hammmma daaaaa xafiiiiii.......
Jin tana shirin saka masa rigima yasa shi,fara dai² ta natsuwansa ha'di da dai² ta numfashin sa da yake fita da sauri².....
Bayan ya samu komai ya 'dan lafa mai ne ya'karaka wanke mata jikin ta ha'di da na'de ta cikin towel kaman wata baby sannan ya 'dakko ta cakkk,wanda bai direta a ko inah ba sai a tsakiyan bed din ta....
A haka da kansa ya shiryata tsab wanda bayan yagama mata komai ne yakuma jawotai jikin shi,yana mai kuma manne mata,kai a wannan rana bai samu natsuwa ba sai da yasamu abun da yake so da itahhhh,wanda ya rinka mata komai cike da gwanewa kuma yanda xataji da'din abun...duda a hankali yake binta saboda yasan tana 'dauke da 'karamun ciki a jikin ta,don haka bai son abun da xaisa cikin nata yasamu matsala,don ba 'karamun 'doki yake da samun cikin nata ba....
Duk da ita batasan komai ba,shi yake ki'dan sa yake rawar shi....
Bayan tafiyan Aliyu Haydar momy tasamu daddy da maganar amincewan auren nashi da Basma,wanda sai da daddy yy 'dan shiru na some minute,sannan yace xaiyo kirar Aliyu Haydar don yaji ta bakin sa...haka momy ta shi fuska bb rahama a wurin mai gidan nata,don a cewanta tun da deejamah ta shigo rayuwar su komai ya chanja a cikin gidan nata,amma xatayi maganin ta,bari dai hakar su ta cimma ruwa.haka mom tashige part din ta,wanda da xaman ta kirar momyn Basma na shigowa daga cikin phone din ta.
Bayan mom ta 'daga kirar ne ta shaida mawa momyn Basma komai yanda sukayi da daddy,sannan ta karke magana da asatin nan za'a xo maganar auren Basma.... Jin momyn Basma na wasu surutun nata yasa momy cike da wula'kanci tace" amm ina xuwa ina wani aiki ne yanxu....tana gama fadan haka kitttt ta kashe wayan.wanda momyn Basma ta tsaya tana bin wayan hannun ta da kallo,cike da takaicin wula'kancin da momy tayi mata,inda a zuciyan ta take tunanin kodai asirin da sukayi mata yafara sakin ta ne,nan kuma tace ae gobe ne xan koma gidan boka don haka xa'a kara 'dora wani akan na baya...kai kuma Aliyu wlh sai ka raina kanka,da hannun ka xaka rabu da wannan bagidajiyar bagullatanan....
Haka ta cigaba da magana wanda dai² Basma na shigowa falon...jawota momyn nata tayi xuwa jikinta ha'di da lallashin ta akan nan kusa ka'dan xata xama matar Aliyu Haydar.. Don haka ta kwantar da hankalin ta.inda anan momyn nata ke sanar da ita dukyaceda sukayi da justice madina, inda nan basma tasa ihun murna ha'di da tunanin Aliyu Haydar din a matsayin miijin ta,wanda kullum haka take mafarkin gani...
_____________________________
'Bangaren justice madina kuwa da katse wayan nata ne ta kira wayan Aliyu,ha'di da kara garga'din sa akan ko da daddy ya tambayeshi maganan amincewan shi na aurar basman indai ya musu bata yafemasa ba....
Kafin yy mata magana kittttt ta kashe wayan nata...
Kaman ko momy tasan daddy xai kira Aliyun a kan maganan,inda ko haka akayi da yammacin ranar yayo kirar shi,wanda bai '6ata lokaci ba,don yasan kwanan xancen ya iso cikin gidan mahaifin nashi....
Da isowan shi yanufi falon daddy,inda ya tarar da momy da daddyn duka acikin falon.da ganin shi momy ta murtike fuska tana bunsa da kallon ka karyamun alkawari kai ma kaasani...
Zubewa yy akan capet yana mai gaisar da iyayen nasa cike da girmamawa...wanda dadddy yakai hannu ha'di da shafa kan 'dan nasa,yana kuma mai amsa masa gaisuwan da tambayan sa kwanan iyalin nasa,sa'6anin momy data gumm tana aikin fuxga...
Ba a wani '6ata lokaci ba daddy ya tambayesa kan maganan amincewan auren Basma da yy....
Inda nan take Aliyu Haydar gabansa ya fa'di a ranshi yana cewa" wai tayaya xai auri gantalalliya wanda tagama ba maxa jikin ta tun a waje,kuma da sanin sa ya aure ta...?
Ganin yayi shiru ne yasa mom cewa" magana fah akemaka Hydar...
A hankali ya kalli mahaifin nashi ha'di da cewa " ehhhh daddy ni na amince da hakan...
Cikin girma daddy yace" tohhh Alhmdllh,shikenan nan da xuwa gobe nida Abban ka xamuje kan maganan auren naka...Allah yy maka albarka xaka iyah tafiya..
Ameen yace sannan ya tashi yafice daga gidan jikin sa bb kwari....
Haka a washe gari daddy da Abba sukaje maganan auren basma,wanda iyayen nata suka masu amsan girma,kuma ba a tsaya '6ata lokaci ba aka sanya auren nasu nan sati biyu masu xuwa,don acewan su duk a shirye suke..
Aliyu Haydar kuwa da wannan labarin ya iske masa bakaramun ba'kin ciki yy ba,wanda a haka nan ya ha'kura don a cewansa biyyayya xai mawa momy...
A haka a cinye sati wanda kullum sai momy tace yaje su tattauna da Basma amma sam yaki xuwa,wanda ita kanta Basma n takirasa yafi akirga amma baya picking call din ta...