Sashe 3
Dijamah Yar Fulani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kallon ta nayi,inda lokaci guda idona ya ciko da kwallah,uwani ko ganin halin dana shiga yasata,saurin girgixamun kai alamun kar nayi kuka akan maganan hajiya babba...
Nan maccido yafara ba hajiya hakuri akan tayi hakuri,kallon shi batayi ba,illah fixgixga batare da tace mashi komae ba...
Bai kuma bin ta kanta hajiya babba ba,yajuyo ha'di da mana sallama sannan ya nufi wurin aikin sa....
A wannan rana nasha wulakanci a wurun hajiya babba, amma sam ban nuna na damu ba,inda rashin nuna damuwata yakara bakanta ran doc.binta...
Haka rayuwa ta cigaba...inda shekarata daya a gudan maccido na haifoki,kuma har alokacin hajiya babba bata daina nuna mun kiyayya ba.amma sam ban duba wannan,tunda maccido yana nuna munso matuka....a wannan shekara kuma sai danaje wurin su baba na,inda kan na haifeki sai da naje sau biyu...wanda har alokacin munawwarah bata xoba...kuma taji labarin nayi aure....a nijeriya kusa dasu....amma bashi yasa ta nemeni ba...
Ba karamun murna Abbanki yayi ba dana haifeki,inda nan take yasa maki suna NANA KHADIJA...wato sunan hajiya babba... Hajiya kuwa bakaramun bakin ciki tayi ba,dajin hauhuwa ta...
Kwanan ki uku a duniya ne,ina xaune a kan gado na,a bedroom...inda nake goye dake abayana....
Kattawan maxa ne suka shigomun bedroom ba ko salllama,fuskan su duka a rufe da wani bakin kyalle....ihun su uwani nakeji,inda nan take na hau salati...amma kafin na farga tuni wani daga cikin su ya shakamun wani powder a fuska...
Wanda tundaga nan ban kuma sanin halin da nake ciki ba,sai farfadowa nayi naga ganni a rugar har'do....
To be continued✍🏻
#share to another groups...
Maman teddy ce....
08081202932.
this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Iwj6uv5L9np0NWOuHwBELo
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*
_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_
🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️
*DIJAMAR 'YAR FULANI*
🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️
*Story and written by!*
*Maman teddy🧸*
[email protected]
wattpad Aysha mamanteddy
[email protected]
_Episode 5&6_
_________________________
*بسم الله الر حمن الر حيم*
"Cike da wauta da yarinta dijahma tace"tohhh Adda sai kinxoh...
Nan uwani ta kuma sakin murmushi, don lokaci guda taji matsanan cin kaunar dijamahn a ranta...
" maida kallon ta tayi,akan ummah wanda take tsaye tana binsu da ido,don bata ta6a jin nadaman surutu irin na dijamah ba,da haushi kamar ta yau...
"Uwani ce tace" tohhh xan wuce ni,kuma in Allah ya yarda xan xo inga inda kuke a kwanan.
Murmushi ummah tayi,wanda ita kadai tasan manufahn hakan...inda a sanyaye tace"tohhh uwani Allah ya kawoki lfy...
Nan uwani ta amshe da amin...
Uwani bata bar wurin ba,sai da tayi ma dijamah kyautan kudi...don gaba 'daya rayuwan tasu ta tausaya masu matu'ka...
Nan ko dijamah ke ta murna,ha'di da yi mata godiya...
A hanyan su ta dawo wa,sam umma bata da karsashi,duk inta kalla dijaman ta,sai ta goge hawayen idon ta,wanda duk basu lura da hakan...
Yayin da dijamah ke can tana xuba ma yadikko bayanin wannan mata da taba shede...
A haka suna tafe suna fira,wanda kafin magriba sun iso cikin rugansu....
Nan kowa tayi cikin bukkanta,inda bintoto,take kara shaidama dijamah,anijima tafito,wasan dare a dandali...
Da shigansu bukka,bayan umma ta ajiye kwaryan su ne,ta fito ha'di da nufahn wurin da suke dafah...
Anan ta samu karyayi,ha'di da kara,ta kunna wuta,don ta girkama dijamah marori...(shinkafa)
Bata dauki wani dogon lokaci ba...ta kammala,inda nan tanufi bukkan da shi...
Bayan ta gama xuba mawa dijamah ne,tayo kiranta ha'di da bata,a cikin wata 'yar a kushi....
Cike da murna dijamah ke cin abuncin...ha'di dayo mawa umma sunbatun da'di....😋
Umma dai banda murmushi ba'abun da take mata,don tunanin da takeyi akan uwani yafi damunta sosai,banda tunanin mafita babu abun da takeyi a yanxu...
"Dijahma da ta fahimci kaman da damuwa a tare da umman nata ne tace" umma na tunanin mai kikeyi ne,tun 'daxu!!!
"Saurin kallonta ummah tayi,inda cike da mamakin fahimtan tana cikin damuwan da dijamah tayi tace" hmmm dijamah na,maxa ki kammala cin abun cinki...inaso xamuyi wata magana...
"Murmushi dijamah tayi" inda Cikin 'dokin wata magana ce xasu yi da umman nata tace" umma tohhh,ai ma na 'koshi,wace magana ne xaki fadamun....!!!
Ruko hannun dijamah ummah tayi,inda a hankali kuma cike da sanyin murya da taushi...tace" dijah na yau xamu bar wannan rugan...
Cikin sauri dijamah tace" ummah ina xamuje...maeyasa xamu bar wannan rugan!!!
Ko xaki kaini wajen abban na ne...?
Kwallah ne yafara xubo mawa umma shattu,inda tafa cewa" a'a dijamah bawurin Abban ki xamu ba.
A salima saboda shine xamu bar wannan rugan har'do a daren yau,wanda batare da kowa yasani ba...
Rigima dijamah tafara samawa umma,inda take cewa" umma mai yasa bakyason naga Abbana!!!mai yasa xamu rabu da su yadikko...mubar rugan mu...
Umma ni naji banason ganin Abbana,amma karmu bar su bintoto da yadikko,aradu banason tafiya na barsu....
Kuka dijamah tasa,inda umma ta jawota jikin ta,tana share mata hawaye,ha'di da cewa" dieejah yau xan baki labarina da na mahaifin ki,wanda in kinxa6a mucigaba da xama,a wannan rugan shikenan sai mu xauna...
Dajin haka nan take dijamah ta mike da kwancen da take a jikin umma,nan cikin sauri da 'dokin son jin labarin umman nata tace" yeeehhh umma na,yau xaki gayamum iyayen ki kenan,dakuma labarin Abbana.!!?
A hankali umma ta 'daga mata kai,wanda a zuciyanta take cewa yaro yarone...Allah sarki ita gata tana nan tana 'dokin ganin mahaifinta da dangin sa,hmmm kosu suna 'yan ina oho...don wanda ya'ki ka,baxai ta6a sonka ba...
Nisawa umma tayi ha'di da gyara xama,sannan tafara da cewa" kaman yanda kika sani....
Sunan Aishatu... Wanda nasamu sunan shattu daga cikin rugar har'do.....
________________________
Kuma ni ba bafullatana bace,kaman yanda kika sani,ko ince kika sanni acikin fulani....
A salina buxuwar agadas ne ce,'yar asalin garin maliy......
Mu hudu allah yaba iyayena,inda nake da yayyu maxa guda biyu,saikuma yayata mace wanda take da suna munawwarah.
Saikuma yayyuna maxa akwai,sama'ila saikum tanimu,wanda nice 'yar autan su mai suna Aishatu...
Na kasan ce 'yar gata,kuma 'yar lele a wajen mahaifina.kasancewar nice auta...sosai nake samun kulawa...duda ba karfi ne dashi ba.
Duk inda baba na xai tafi tare dani yake xuwa...
Don haka gaba daya garin mu ba wanda bai sanni ba...don shiyasa innaga yanda kike mu'amalanki da mutane,dakuma yanda kowa ke nuna maki so,sai intuno da kaina a baya...don yanda kk ganki,kowa naki ne,tohhh haka nima nake a yarinta ta...
Banyi ilimin boko ba,amma inada na mahammadiyya,duda kasancewan mu buzayen agadas bamu damu da ilimin zamani ba,munfi damuwa da ilimin mahamdiyya...saikuma kasuwan cin mu...
Don haka tun ina yarinya nake sana'ar sai da abunci..inda nake kaima mawa ba'ki,wanda sukaxo daga kasashen kusa damu...kaman nijeriya da sauransu...
Muna son muga 'yan najiriya sun xoh 'kasan mu,don ganin su muke kaman wasu hallittu na daban...saboda sha'awa...inda a haka nake sana'ata kuma kowa yasanni da yanayin dabi'ata da kowa,inda anan na ha'du da mahaifinki,wanda asalin sa daga nijeriya yake,kuma cikakken attajiri ne ko alokacin,inda ya mallaki abubuwa da dama,don bakankanin arxiki yake dashi ba...
Kuma cikakken 'dan jarida ne...wanda shine dalilin dayasa yaxo garin agadas...don harkan jaridan sa ne yakawo shi...
Wanda yake da suna......
To be continued....✍🏻
#share to another groups....
Kaman yanda kuka sani labarin ta ku'di ne,mai bukata xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne #200 kacal.trasfer #200....
Duka ta wannan number👇🏻
08081202932/09137392680
Maman teddy ce🧸
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing....📱
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION...*
_kungiya masu aiki da naxari da ilimi_
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
_Story and writting by..._
*MAMAN TEDDY🧸*
Episode 9&10
Facebook@maman teddy.com...
Wattpad...Aysha maman teddy...
[email protected]....
*~GARGA'DI~*
*_Ban yarda wani ko wata suyi amfani,wajen juyamun labari tako wani siga ba tare da sani na ba.yin hakan kuskure ne..._*
Wannan labarin 'ki'kirarrene,babu fasahan wani acikin ta,inkinga tayi shige da rayuwanki toh akasi aka samu...🤗
*DEDICATION*
*Dedicate to you Aysha Abdulkarim...(momy kg...)salmah Aliyu...(momy show...)wannan pagen taku ce...kuyi yanda kukeso da shi...kaddai ku manta maman teddyn ku ce...🧸*
Ina maku barka da wannan rana mai albarka...
اللهمَّ أَبْلِغْ عنَّا نَبِيَّنا وشَفِيعَنا وحَبِيبَنا أفضلَ الصلاةِ والتسليمِ ، وابعثهُ المقامَ المحمودَ الكريمَ ، وآتهِ الوسيلةَ والفضيلةَ والدرجةَ الرفيعةَ التي وعدتهُ في الموقفِ العظيمِ
جمعة مباركة 🌹🌹🌹
Allah kasa mana abarkan wannan rana,kabamu ikon aikata abu mafi kyawu a rayuwan mu,ka nisan tamu da shirrin mutum,ko shaidan....Ameen ya Rabbil ixxaty...🤲🏻
*_____________________________*
Bu'de idon danayi akan na yadikko ne,wanda take tsaye akaina...tana min firfita ta da wani langa langa abun fifita...gyafe guda kukan dijamah nakejiyowa,inda wasu daga cikin fulanin suke ri'ke da itah...
Ganin na bu'de ido,yasa yadiko cike da farin ciki,ta hau godiya ga allah, ta harshen su ta fulatanci...
Bin su kawai nake da ido,don bana fahimtan abun da take cewa"...
Magana tayi takuma ta harshen fullo...inda cikin hanxari wata mata tayo cikin bukkan,ha'di da isowa gareni har inda nake kwance takawo mun deeja...a hankali kuma cikin hausan ta wanda bai fita tafara cemun"ki bata nono take bu'kata tun jiya,sai yanxu muka samu kika farfa'do....don haka maxa kibata ai ma tayi ha'kuri...
Babu musu na Amshi deeja nafara bata nono,inda a raina nake tunanin ta yadda wa'innan mutanen suka tsiratar dani daga wannan axxaluman mutanen,wanda bansan wanda ya turosu wurina ba.
A hankali komai yake dawomun,inda nan take na hau xubar da hawaye mai dacin gaske...
Yadikko ne ta dafani ha'di da bani baki,akan komai na dauke shi a matsayin kaddara...
Haka na kwana uku a cikin rugar har'do,inda kullum wannan fulanin suke dawainiya dani da kuma kehhh deejamah...
A wannan rana da muka cika kwana uku ne,mai gari wanda yake yayane wurin yadiko,yayo kiran na...
Haka na isah wurin mae gari,inda anan yake shaidamun da yanda suka ha'du da ni,kuma da yanda suka taimakeni a hannun.
Bayan sun bar dani gidan maccido, basu tsaya dani a ko'ina ba,sai a kusa da wannan rugan...
Inda su mai gari na hanyar ta dawo wansu ruga daga cikin gari...nan suka ga wannan mutayen na janye da ni...abunka ga mara gsky,ako'ina sai ya nuna kansa...
Kunsan fulani ba tsoro..cikin tsawa da kuma hausan su wanda bai fita,su kace" waye wannan,mai kuke anan wajenn...
"Cikin muryan 'yan ta'adda suka maida ma mai gari da magana ta hanyar cewa" kai tsohon najadu bar wurin nan,kasheta xamuyi,inkuma ka6ata mana rai mu ha'da da kai...
Cikin xafin ran sunan da suka kira mai gari yace"tohhh bari kugani,xare sandan su duka sukayi,inda suka nufi wainnan 'yan ta'addan...
Ganin fulanin sunnufo su,kuma sun san bafillatani ya kasheka ya kashe banxa,musamman irin na daji irin wa'innan,yasa su saurin sakin ummah,inda sukayi wurgi da deejamah,suka kwasa da gudu ha'di da shigewa ta cikin dajin...
Nan maccido yafara ba hajiya hakuri akan tayi hakuri,kallon shi batayi ba,illah fixgixga batare da tace mashi komae ba...
Bai kuma bin ta kanta hajiya babba ba,yajuyo ha'di da mana sallama sannan ya nufi wurin aikin sa....
A wannan rana nasha wulakanci a wurun hajiya babba, amma sam ban nuna na damu ba,inda rashin nuna damuwata yakara bakanta ran doc.binta...
Haka rayuwa ta cigaba...inda shekarata daya a gudan maccido na haifoki,kuma har alokacin hajiya babba bata daina nuna mun kiyayya ba.amma sam ban duba wannan,tunda maccido yana nuna munso matuka....a wannan shekara kuma sai danaje wurin su baba na,inda kan na haifeki sai da naje sau biyu...wanda har alokacin munawwarah bata xoba...kuma taji labarin nayi aure....a nijeriya kusa dasu....amma bashi yasa ta nemeni ba...
Ba karamun murna Abbanki yayi ba dana haifeki,inda nan take yasa maki suna NANA KHADIJA...wato sunan hajiya babba... Hajiya kuwa bakaramun bakin ciki tayi ba,dajin hauhuwa ta...
Kwanan ki uku a duniya ne,ina xaune a kan gado na,a bedroom...inda nake goye dake abayana....
Kattawan maxa ne suka shigomun bedroom ba ko salllama,fuskan su duka a rufe da wani bakin kyalle....ihun su uwani nakeji,inda nan take na hau salati...amma kafin na farga tuni wani daga cikin su ya shakamun wani powder a fuska...
Wanda tundaga nan ban kuma sanin halin da nake ciki ba,sai farfadowa nayi naga ganni a rugar har'do....
To be continued✍🏻
#share to another groups...
Maman teddy ce....
08081202932.
this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Iwj6uv5L9np0NWOuHwBELo
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*
_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_
🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️
*DIJAMAR 'YAR FULANI*
🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️
*Story and written by!*
*Maman teddy🧸*
[email protected]
wattpad Aysha mamanteddy
[email protected]
_Episode 5&6_
_________________________
*بسم الله الر حمن الر حيم*
"Cike da wauta da yarinta dijahma tace"tohhh Adda sai kinxoh...
Nan uwani ta kuma sakin murmushi, don lokaci guda taji matsanan cin kaunar dijamahn a ranta...
" maida kallon ta tayi,akan ummah wanda take tsaye tana binsu da ido,don bata ta6a jin nadaman surutu irin na dijamah ba,da haushi kamar ta yau...
"Uwani ce tace" tohhh xan wuce ni,kuma in Allah ya yarda xan xo inga inda kuke a kwanan.
Murmushi ummah tayi,wanda ita kadai tasan manufahn hakan...inda a sanyaye tace"tohhh uwani Allah ya kawoki lfy...
Nan uwani ta amshe da amin...
Uwani bata bar wurin ba,sai da tayi ma dijamah kyautan kudi...don gaba 'daya rayuwan tasu ta tausaya masu matu'ka...
Nan ko dijamah ke ta murna,ha'di da yi mata godiya...
A hanyan su ta dawo wa,sam umma bata da karsashi,duk inta kalla dijaman ta,sai ta goge hawayen idon ta,wanda duk basu lura da hakan...
Yayin da dijamah ke can tana xuba ma yadikko bayanin wannan mata da taba shede...
A haka suna tafe suna fira,wanda kafin magriba sun iso cikin rugansu....
Nan kowa tayi cikin bukkanta,inda bintoto,take kara shaidama dijamah,anijima tafito,wasan dare a dandali...
Da shigansu bukka,bayan umma ta ajiye kwaryan su ne,ta fito ha'di da nufahn wurin da suke dafah...
Anan ta samu karyayi,ha'di da kara,ta kunna wuta,don ta girkama dijamah marori...(shinkafa)
Bata dauki wani dogon lokaci ba...ta kammala,inda nan tanufi bukkan da shi...
Bayan ta gama xuba mawa dijamah ne,tayo kiranta ha'di da bata,a cikin wata 'yar a kushi....
Cike da murna dijamah ke cin abuncin...ha'di dayo mawa umma sunbatun da'di....😋
Umma dai banda murmushi ba'abun da take mata,don tunanin da takeyi akan uwani yafi damunta sosai,banda tunanin mafita babu abun da takeyi a yanxu...
"Dijahma da ta fahimci kaman da damuwa a tare da umman nata ne tace" umma na tunanin mai kikeyi ne,tun 'daxu!!!
"Saurin kallonta ummah tayi,inda cike da mamakin fahimtan tana cikin damuwan da dijamah tayi tace" hmmm dijamah na,maxa ki kammala cin abun cinki...inaso xamuyi wata magana...
"Murmushi dijamah tayi" inda Cikin 'dokin wata magana ce xasu yi da umman nata tace" umma tohhh,ai ma na 'koshi,wace magana ne xaki fadamun....!!!
Ruko hannun dijamah ummah tayi,inda a hankali kuma cike da sanyin murya da taushi...tace" dijah na yau xamu bar wannan rugan...
Cikin sauri dijamah tace" ummah ina xamuje...maeyasa xamu bar wannan rugan!!!
Ko xaki kaini wajen abban na ne...?
Kwallah ne yafara xubo mawa umma shattu,inda tafa cewa" a'a dijamah bawurin Abban ki xamu ba.
A salima saboda shine xamu bar wannan rugan har'do a daren yau,wanda batare da kowa yasani ba...
Rigima dijamah tafara samawa umma,inda take cewa" umma mai yasa bakyason naga Abbana!!!mai yasa xamu rabu da su yadikko...mubar rugan mu...
Umma ni naji banason ganin Abbana,amma karmu bar su bintoto da yadikko,aradu banason tafiya na barsu....
Kuka dijamah tasa,inda umma ta jawota jikin ta,tana share mata hawaye,ha'di da cewa" dieejah yau xan baki labarina da na mahaifin ki,wanda in kinxa6a mucigaba da xama,a wannan rugan shikenan sai mu xauna...
Dajin haka nan take dijamah ta mike da kwancen da take a jikin umma,nan cikin sauri da 'dokin son jin labarin umman nata tace" yeeehhh umma na,yau xaki gayamum iyayen ki kenan,dakuma labarin Abbana.!!?
A hankali umma ta 'daga mata kai,wanda a zuciyanta take cewa yaro yarone...Allah sarki ita gata tana nan tana 'dokin ganin mahaifinta da dangin sa,hmmm kosu suna 'yan ina oho...don wanda ya'ki ka,baxai ta6a sonka ba...
Nisawa umma tayi ha'di da gyara xama,sannan tafara da cewa" kaman yanda kika sani....
Sunan Aishatu... Wanda nasamu sunan shattu daga cikin rugar har'do.....
________________________
Kuma ni ba bafullatana bace,kaman yanda kika sani,ko ince kika sanni acikin fulani....
A salina buxuwar agadas ne ce,'yar asalin garin maliy......
Mu hudu allah yaba iyayena,inda nake da yayyu maxa guda biyu,saikuma yayata mace wanda take da suna munawwarah.
Saikuma yayyuna maxa akwai,sama'ila saikum tanimu,wanda nice 'yar autan su mai suna Aishatu...
Na kasan ce 'yar gata,kuma 'yar lele a wajen mahaifina.kasancewar nice auta...sosai nake samun kulawa...duda ba karfi ne dashi ba.
Duk inda baba na xai tafi tare dani yake xuwa...
Don haka gaba daya garin mu ba wanda bai sanni ba...don shiyasa innaga yanda kike mu'amalanki da mutane,dakuma yanda kowa ke nuna maki so,sai intuno da kaina a baya...don yanda kk ganki,kowa naki ne,tohhh haka nima nake a yarinta ta...
Banyi ilimin boko ba,amma inada na mahammadiyya,duda kasancewan mu buzayen agadas bamu damu da ilimin zamani ba,munfi damuwa da ilimin mahamdiyya...saikuma kasuwan cin mu...
Don haka tun ina yarinya nake sana'ar sai da abunci..inda nake kaima mawa ba'ki,wanda sukaxo daga kasashen kusa damu...kaman nijeriya da sauransu...
Muna son muga 'yan najiriya sun xoh 'kasan mu,don ganin su muke kaman wasu hallittu na daban...saboda sha'awa...inda a haka nake sana'ata kuma kowa yasanni da yanayin dabi'ata da kowa,inda anan na ha'du da mahaifinki,wanda asalin sa daga nijeriya yake,kuma cikakken attajiri ne ko alokacin,inda ya mallaki abubuwa da dama,don bakankanin arxiki yake dashi ba...
Kuma cikakken 'dan jarida ne...wanda shine dalilin dayasa yaxo garin agadas...don harkan jaridan sa ne yakawo shi...
Wanda yake da suna......
To be continued....✍🏻
#share to another groups....
Kaman yanda kuka sani labarin ta ku'di ne,mai bukata xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne #200 kacal.trasfer #200....
Duka ta wannan number👇🏻
08081202932/09137392680
Maman teddy ce🧸
[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing....📱
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION...*
_kungiya masu aiki da naxari da ilimi_
*DIJAMAH 'YAR FULANI*
_Story and writting by..._
*MAMAN TEDDY🧸*
Episode 9&10
Facebook@maman teddy.com...
Wattpad...Aysha maman teddy...
[email protected]....
*~GARGA'DI~*
*_Ban yarda wani ko wata suyi amfani,wajen juyamun labari tako wani siga ba tare da sani na ba.yin hakan kuskure ne..._*
Wannan labarin 'ki'kirarrene,babu fasahan wani acikin ta,inkinga tayi shige da rayuwanki toh akasi aka samu...🤗
*DEDICATION*
*Dedicate to you Aysha Abdulkarim...(momy kg...)salmah Aliyu...(momy show...)wannan pagen taku ce...kuyi yanda kukeso da shi...kaddai ku manta maman teddyn ku ce...🧸*
Ina maku barka da wannan rana mai albarka...
اللهمَّ أَبْلِغْ عنَّا نَبِيَّنا وشَفِيعَنا وحَبِيبَنا أفضلَ الصلاةِ والتسليمِ ، وابعثهُ المقامَ المحمودَ الكريمَ ، وآتهِ الوسيلةَ والفضيلةَ والدرجةَ الرفيعةَ التي وعدتهُ في الموقفِ العظيمِ
جمعة مباركة 🌹🌹🌹
Allah kasa mana abarkan wannan rana,kabamu ikon aikata abu mafi kyawu a rayuwan mu,ka nisan tamu da shirrin mutum,ko shaidan....Ameen ya Rabbil ixxaty...🤲🏻
*_____________________________*
Bu'de idon danayi akan na yadikko ne,wanda take tsaye akaina...tana min firfita ta da wani langa langa abun fifita...gyafe guda kukan dijamah nakejiyowa,inda wasu daga cikin fulanin suke ri'ke da itah...
Ganin na bu'de ido,yasa yadiko cike da farin ciki,ta hau godiya ga allah, ta harshen su ta fulatanci...
Bin su kawai nake da ido,don bana fahimtan abun da take cewa"...
Magana tayi takuma ta harshen fullo...inda cikin hanxari wata mata tayo cikin bukkan,ha'di da isowa gareni har inda nake kwance takawo mun deeja...a hankali kuma cikin hausan ta wanda bai fita tafara cemun"ki bata nono take bu'kata tun jiya,sai yanxu muka samu kika farfa'do....don haka maxa kibata ai ma tayi ha'kuri...
Babu musu na Amshi deeja nafara bata nono,inda a raina nake tunanin ta yadda wa'innan mutanen suka tsiratar dani daga wannan axxaluman mutanen,wanda bansan wanda ya turosu wurina ba.
A hankali komai yake dawomun,inda nan take na hau xubar da hawaye mai dacin gaske...
Yadikko ne ta dafani ha'di da bani baki,akan komai na dauke shi a matsayin kaddara...
Haka na kwana uku a cikin rugar har'do,inda kullum wannan fulanin suke dawainiya dani da kuma kehhh deejamah...
A wannan rana da muka cika kwana uku ne,mai gari wanda yake yayane wurin yadiko,yayo kiran na...
Haka na isah wurin mae gari,inda anan yake shaidamun da yanda suka ha'du da ni,kuma da yanda suka taimakeni a hannun.
Bayan sun bar dani gidan maccido, basu tsaya dani a ko'ina ba,sai a kusa da wannan rugan...
Inda su mai gari na hanyar ta dawo wansu ruga daga cikin gari...nan suka ga wannan mutayen na janye da ni...abunka ga mara gsky,ako'ina sai ya nuna kansa...
Kunsan fulani ba tsoro..cikin tsawa da kuma hausan su wanda bai fita,su kace" waye wannan,mai kuke anan wajenn...
"Cikin muryan 'yan ta'adda suka maida ma mai gari da magana ta hanyar cewa" kai tsohon najadu bar wurin nan,kasheta xamuyi,inkuma ka6ata mana rai mu ha'da da kai...
Cikin xafin ran sunan da suka kira mai gari yace"tohhh bari kugani,xare sandan su duka sukayi,inda suka nufi wainnan 'yan ta'addan...
Ganin fulanin sunnufo su,kuma sun san bafillatani ya kasheka ya kashe banxa,musamman irin na daji irin wa'innan,yasa su saurin sakin ummah,inda sukayi wurgi da deejamah,suka kwasa da gudu ha'di da shigewa ta cikin dajin...