Sashe 7
Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel · about 8 min read
Shima Umar ya runtuma ya bishi
🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀
[12/21/2017, 1:12 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*Dedicated to Bawan Allah fans , kusani ina sonku ina k'aunar kuma saboda ku nake rubuta wannan labarin , Allah ya bar zumunci ya k'ara mana dank'on soyayyah❤🏹 one luv*🏌com
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
15+++16
Koda suka k'ara sa gida Ummi a sume take bata San ma inda kanta yake ba , Mama na rik'e da ita ita kuma hafsa tana duk'e gaban Ummi tana kuka tana fad'in "Dan Allah Aunty Ummi kar Ki tafi Ki barni inkika mutu bansan yadda zanyi ba "
Hankalin Abdallah yayi k'ololuwa gurin tashi , kasa yin komai yayi , Umar ne yayi k'arfin halin fita waje a guje cikin sa'a kuwa yaci karo da me Napep nan ya tsayar da shi ya gaya mishi asibitin da zai kaisu sannan ya juya dashi suka koma , inda Umar ya bar Abdallah nan ya dawo ya same shi , dafa kafad'ar shi yayi yace "aboki ga me Napep can na samo a waje ku kama ta ku saka"
Haka nan jiki ba k'awari suka saka ta a napep suka nafi wani primary health care da yake kusa da su ,
Suna zuwa wani likita ya duba ta yace musu ba zasu iya yi mata komai anan ba saboda ba suda kayan aiki , nan likitan ya rubuta ta musu transfer zuwa A B U teaching hospital dake tudun wada , hakalin kowa ya k'ara tashi sai alokacin ne Umar ya d'aga waya ya sanar ma Malam abinda yake faruwa yace gashinan zuwa shiko Abdallah ya zama kamar photo domin D'an zaman da yayi da Ummi ta riga ta zama wani jigo na rayuwar shi, tunanin shi d'aya idan ya rasa Ummi ba Wanda zai k'ara bashi 'yarshi ya aura , shi yasa kullum idan ya tuna da Ummi yake k'ara sonta gashi ita kuma halin da take ciki ,
Dai-dai nan Mama tazo ta tab'ashi tare da cewa " kamata muje"
Kasan cewar wurin ba'a rasa abin hawa yasa suna fita suka samu napep sai tudun wada ,
Suna zuwa akayi emergency da ita nan ma likitoci suka shiga aikin su , bayan awa biyu wani likita yazo ya tambayesu sune 'yan uwan Zainab Kabir? Suka amsa masa yace su biyo shi office d'inshi
Bayan suje office d'inne ya basu izinin zama sannan ya fara bayani cewar "wani k'ari ne ya fito mata a gefen k'odar ta kuma yayi girma Dan haka dole ayanke , amma kuma ba zamu iya yi mata aikin nan ba dole zamu tura ta Babban asibitin mu dake *Shika* Dan haka ku shirya"
Tunda doctor ya fara maganar Abdallah ke karanto "Inalillahi wa inna ilaihirraji'un"
Bayan fitowar su daga office d'in Mama tace suje suyi sallah , Hafsa kuma ta koma gida tunda sun bar gidan ba kowa ,
Bayan Abdallah da Umar sunyi sallah ne sai Umar yace "ustaz bari naje gida na dawo ba jimawa zanyi ba"
Kai kawai Abdallah ya d'aga masa , sannan Umar ya tafi ,
Yana zuwa gida ya fasa asusun da yake Tara kud'in auren shi duk da dai beda budur war🤪🤪
Ya fito kenan zai fita sai Maman su ta kirashi "ina zaka je ne haka?"
.
Nan ya Sanar da ita meke faruwa , ita tace bata ga ta zama ba,
Ko da suka koma asibiti sun tarar da Malam da uwar gidan shi can Wanda har yanzun ba'a basu ikon ganin Ummin ba
Daf da la'asar wani likita yazo yace ga Ambulance cen suje su shiga za'a wuce da Ummi Shika , Umar ne yaje yayi clearing komai ba tare da sun sani ba ,nan suka d'unguma suka wuce asibitin
Nan ma wani gwajin aka sake yi likitoci suka tabbatar da lallai saidai ayima Ummi surgery gobe domin abin yana gab da fashe wa kuma idan ya fashe mutuwa zatayi ,
Abdallah najin hakan yayi sauri yace "likita kuyi duk abinda ya kamata ni zan biya kud'in"
Kowa ya juya ya kalleshi tare da mamakin abin yace
Doctor yace shikenan ba damuwa ,
Abdallah ya sake cewa "kud'in zasu kai kamar nawa ?"
"Zaku iya kashe kamar dubu d'ari da goma "
"Shi kenan doctor kuyi duk yadda ya kamata"
Mama dai suman tsaye tayi da jin kalaman D'an nata ,
Umar kuwa cewa yayi "Allah yasa abokina ba haukace wa kayi ba"
Juyawa yayi ya kalli Umar yayi masa wani murmushi me wuyan fassara
Malam ne yayi k'arfin halin cemai "Bawan Allah Kasan me kake fad'a kuwa ?"
D'aga kanshi yayi alamar "Eh"
"To ina zaka samo wannan mak'udan kud'in"
Cikin sanyin murya yace"wallah nima bansan inda zan samu ba amma ina rok'on Allah ya bud'a min hanyar alkhairi kafin safiyar gobe"
Malam ya jinjina kai
Tunda Abdallah ya shiga masallaci sallar magrib ya duk'ufa sallah da addu'ar Allah ya kawo masa mafita dashi da Umar kwanan tsaye suka yi ,
Bayan sun idar da sallar asuba ne Abdallah ya tuna da wani Abu bashiri ya mik'e kamar an tsikare shi yace ma Umar bari yaje ya dawo
🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔
[12/22/2017, 12:23 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIR RAJI'UN*
*KULLU NAFSIN ZA'IK'ATUL MAUT ( dukkan wata rai sai ta d'and'ani mutuwa)*
*AMADADINA DA SAURAURAN 'YAN UWANA WRITERS NA PURE MOMENT OF LIFE WRITERS MUNA MIK'A SAK'ON TA'AZIYYAR MU GA 'YAN UWAN ZAINAB MUHAMMAD (ZEE SOBA) ALLAH YAJIK'ANTA YAYI MATA RAHMA ALLAH KA GAFARTA MATA ALLAH KA KYUTATA MAKWANCIN TA ALLAH KA WANKE TA DA RUWA MAI SANYI DA K'ANK'ARA ALLAH KA GOGE MATA ZUNUBAN TA KAMAR YADDA KAKE GOGE FARIN TUFA DAGA DATTI , KA MUSANYA MATA GIDA MAFI ALKHAIRIN GIDAN TA , DA IYALAI MAFI ALKHAIRIN IYALAN TA ALLAH KASHIGAR DA ITA CIKIN AJANNAR KA , KAKARETA DAGA AZABAR WUTA . AMIN YA ARHAMARRAHIM*😰
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
17++++18
Abdallah na fita be zame ko ina ba sai tasha cikin sa'a saura mutum biyu motar ta cika , wata mace ce tazo ta shiga sannan driver ya ja suka wuce k'auyen su Abdallah,
Yana sauka gidan Baban Hafsa ya wuce yana zuwa yayi sa'a ko ya sameshi a gida bayan gaishe-gaishe ya gaya masa abun da ke damun sa sannan ya ce yazo ne ya bada jinginar gonar mahaifiyar su ta gado domin su samu kud'in da zasu biya ama Ummi aiki ,
Bamusu kawun nashi ya amince sukaje wurin me gari aka samu Wanda zai amshi gonar aka buk'aci Abdallah ya fad'i ko nawa yake so abashi , yace dubu d'ari uku nan akayi yarjejeniya aka mik'a mai kud'i daganan yayi godiya ya kamo hanyar zaria ,
Ya shigo Zaria bayan la'asar gida ya wuce Hafsat kad'ai ya tarar a gidan tana ganinshi ta taso "yaya ya jikin Aunty Ummi?"
"Da sauk'i "kawai ya iya ce mata ya karb'i mukullin d'akin su ya shiga, dubu d'ari da hamsin ya d'auka sannan yayi sallolinshi a gida ya kulle d'akin ya tafi da mukullin , yana fita mashin ya hau har k'ofar asibitin ya k'arasa shiga ciki ,
Umar ne ya hango shi yayi sauri ya k'araso yana fad'in "ustaz ina kaje ne har yi ma Ummi aiki baka nan"
Murmushi yayi yace "naje Neman kud'i ne "
"Abdallah Dan Allah karka je ka sama kanka damuwar da ta fi k'arfin ka , kaga yadda ka koma kuwa daga jiya zuwa yau?"
"Umar damuwa dole ce agareni , kanaganin 'yar mutane zata mutu ta dalilin gazawa ta dole na shiga tashin hankali "
"Hakane amma Kasan rayuwa da mutuwa duk na Allah ne idan kwanan mutum ya k'are ba tsumi ba dabara dole sai ya tafi"
"Allah kasa mudace " Cewar Abdallah yana rik'e hannun Umar suka k'arasa ciki
Har a lokacin bacci take yi Mama ce kad'ai AD'akin ta zabga uban tagumi ga carbi tana ja , har suka shigo ma bata sani ba ,
Sai da yace "sannu Mama "
Da sauri ta d'ago kanta tana fad'in "Bawan Allah ina ka jene?"
"Mama naje Neman kud'i ne kuma Alhamdulillah na samu"
"Ina ka samo kud'i?" Cewar Mama tana zare ido
"Bashi na samo kuma Dan Allah karki d'aga hankalin Ki nan bada jimawa ba zan mayar musu da kud'in su"
Shiru Mama tayi tana tunanin ina d'anta zai samo wad'annan kud'in harya ya biya , azahiri kuma saita bishi da fatan alkhairi,
Mik'e wa yayi yace ma Umar suzo suje su biya kud'in su dawo dayake akwai receipt a hannun su direct bank din cikin asibitin suka je suka biya kud'in , tare da siyan magunguna suka dawo ,
Satin su d'aya a asibitin aka sallame su duk wannan lokacin Abdallah be gayama mahaifiyar shi cewar gonar ta ya siyar Dan ya sama matar shi lafiya ba ,
Ummi kuwa kyakyawan kulawa take samu awaurin mijinta da Mama Hafsa ma ba'a barta a baya ba domin kullum ita ke kai mata ruwan wanka , bayan sati biyu da sallamo Ummi Abdallah yaje ya samu mahaifiyar shi ya sanar mata da gaskiyar inda ya samu kud'i , amadadin ya tayi fushi sai yaga murmushi a fuskarta tace " Abdallah banida wani magaji aduniyar nan sai kai duk abinda na mallaka halalin ka ne , Allah yayi maka albarka , ita kuma Allah ya bata lafiya , "
"Amin Mama na gode"
"Yanzun ina sauran kud'in suke?"
"Suna d'aki"
"To Sana'a ya kamata ka fara"
"Eh hakane Mama ni anawa tunanin me zai hana inrunk'a zuwa kano ina saro kayan provision "
"Hakane amma shago fa ?"
"Insha Allah ba matsala zan ma hadi me shago magana naji yace zai saida nashi zai koma k'auyen su".
"To shikenan Allah ya bada sa'a "
"Amin , bari naje na nemi Umar naji ya tafiyar zata Kasan ce mana"
"To adawo lafiya "
"Allah yasa" nan ya fita ,
Ya samu Umar yana shirin fita kasuwa inda yake tsaron shago,
🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀🙆♀
[12/21/2017, 1:12 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*Dedicated to Bawan Allah fans , kusani ina sonku ina k'aunar kuma saboda ku nake rubuta wannan labarin , Allah ya bar zumunci ya k'ara mana dank'on soyayyah❤🏹 one luv*🏌com
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
15+++16
Koda suka k'ara sa gida Ummi a sume take bata San ma inda kanta yake ba , Mama na rik'e da ita ita kuma hafsa tana duk'e gaban Ummi tana kuka tana fad'in "Dan Allah Aunty Ummi kar Ki tafi Ki barni inkika mutu bansan yadda zanyi ba "
Hankalin Abdallah yayi k'ololuwa gurin tashi , kasa yin komai yayi , Umar ne yayi k'arfin halin fita waje a guje cikin sa'a kuwa yaci karo da me Napep nan ya tsayar da shi ya gaya mishi asibitin da zai kaisu sannan ya juya dashi suka koma , inda Umar ya bar Abdallah nan ya dawo ya same shi , dafa kafad'ar shi yayi yace "aboki ga me Napep can na samo a waje ku kama ta ku saka"
Haka nan jiki ba k'awari suka saka ta a napep suka nafi wani primary health care da yake kusa da su ,
Suna zuwa wani likita ya duba ta yace musu ba zasu iya yi mata komai anan ba saboda ba suda kayan aiki , nan likitan ya rubuta ta musu transfer zuwa A B U teaching hospital dake tudun wada , hakalin kowa ya k'ara tashi sai alokacin ne Umar ya d'aga waya ya sanar ma Malam abinda yake faruwa yace gashinan zuwa shiko Abdallah ya zama kamar photo domin D'an zaman da yayi da Ummi ta riga ta zama wani jigo na rayuwar shi, tunanin shi d'aya idan ya rasa Ummi ba Wanda zai k'ara bashi 'yarshi ya aura , shi yasa kullum idan ya tuna da Ummi yake k'ara sonta gashi ita kuma halin da take ciki ,
Dai-dai nan Mama tazo ta tab'ashi tare da cewa " kamata muje"
Kasan cewar wurin ba'a rasa abin hawa yasa suna fita suka samu napep sai tudun wada ,
Suna zuwa akayi emergency da ita nan ma likitoci suka shiga aikin su , bayan awa biyu wani likita yazo ya tambayesu sune 'yan uwan Zainab Kabir? Suka amsa masa yace su biyo shi office d'inshi
Bayan suje office d'inne ya basu izinin zama sannan ya fara bayani cewar "wani k'ari ne ya fito mata a gefen k'odar ta kuma yayi girma Dan haka dole ayanke , amma kuma ba zamu iya yi mata aikin nan ba dole zamu tura ta Babban asibitin mu dake *Shika* Dan haka ku shirya"
Tunda doctor ya fara maganar Abdallah ke karanto "Inalillahi wa inna ilaihirraji'un"
Bayan fitowar su daga office d'in Mama tace suje suyi sallah , Hafsa kuma ta koma gida tunda sun bar gidan ba kowa ,
Bayan Abdallah da Umar sunyi sallah ne sai Umar yace "ustaz bari naje gida na dawo ba jimawa zanyi ba"
Kai kawai Abdallah ya d'aga masa , sannan Umar ya tafi ,
Yana zuwa gida ya fasa asusun da yake Tara kud'in auren shi duk da dai beda budur war🤪🤪
Ya fito kenan zai fita sai Maman su ta kirashi "ina zaka je ne haka?"
.
Nan ya Sanar da ita meke faruwa , ita tace bata ga ta zama ba,
Ko da suka koma asibiti sun tarar da Malam da uwar gidan shi can Wanda har yanzun ba'a basu ikon ganin Ummin ba
Daf da la'asar wani likita yazo yace ga Ambulance cen suje su shiga za'a wuce da Ummi Shika , Umar ne yaje yayi clearing komai ba tare da sun sani ba ,nan suka d'unguma suka wuce asibitin
Nan ma wani gwajin aka sake yi likitoci suka tabbatar da lallai saidai ayima Ummi surgery gobe domin abin yana gab da fashe wa kuma idan ya fashe mutuwa zatayi ,
Abdallah najin hakan yayi sauri yace "likita kuyi duk abinda ya kamata ni zan biya kud'in"
Kowa ya juya ya kalleshi tare da mamakin abin yace
Doctor yace shikenan ba damuwa ,
Abdallah ya sake cewa "kud'in zasu kai kamar nawa ?"
"Zaku iya kashe kamar dubu d'ari da goma "
"Shi kenan doctor kuyi duk yadda ya kamata"
Mama dai suman tsaye tayi da jin kalaman D'an nata ,
Umar kuwa cewa yayi "Allah yasa abokina ba haukace wa kayi ba"
Juyawa yayi ya kalli Umar yayi masa wani murmushi me wuyan fassara
Malam ne yayi k'arfin halin cemai "Bawan Allah Kasan me kake fad'a kuwa ?"
D'aga kanshi yayi alamar "Eh"
"To ina zaka samo wannan mak'udan kud'in"
Cikin sanyin murya yace"wallah nima bansan inda zan samu ba amma ina rok'on Allah ya bud'a min hanyar alkhairi kafin safiyar gobe"
Malam ya jinjina kai
Tunda Abdallah ya shiga masallaci sallar magrib ya duk'ufa sallah da addu'ar Allah ya kawo masa mafita dashi da Umar kwanan tsaye suka yi ,
Bayan sun idar da sallar asuba ne Abdallah ya tuna da wani Abu bashiri ya mik'e kamar an tsikare shi yace ma Umar bari yaje ya dawo
🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔
[12/22/2017, 12:23 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIR RAJI'UN*
*KULLU NAFSIN ZA'IK'ATUL MAUT ( dukkan wata rai sai ta d'and'ani mutuwa)*
*AMADADINA DA SAURAURAN 'YAN UWANA WRITERS NA PURE MOMENT OF LIFE WRITERS MUNA MIK'A SAK'ON TA'AZIYYAR MU GA 'YAN UWAN ZAINAB MUHAMMAD (ZEE SOBA) ALLAH YAJIK'ANTA YAYI MATA RAHMA ALLAH KA GAFARTA MATA ALLAH KA KYUTATA MAKWANCIN TA ALLAH KA WANKE TA DA RUWA MAI SANYI DA K'ANK'ARA ALLAH KA GOGE MATA ZUNUBAN TA KAMAR YADDA KAKE GOGE FARIN TUFA DAGA DATTI , KA MUSANYA MATA GIDA MAFI ALKHAIRIN GIDAN TA , DA IYALAI MAFI ALKHAIRIN IYALAN TA ALLAH KASHIGAR DA ITA CIKIN AJANNAR KA , KAKARETA DAGA AZABAR WUTA . AMIN YA ARHAMARRAHIM*😰
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
17++++18
Abdallah na fita be zame ko ina ba sai tasha cikin sa'a saura mutum biyu motar ta cika , wata mace ce tazo ta shiga sannan driver ya ja suka wuce k'auyen su Abdallah,
Yana sauka gidan Baban Hafsa ya wuce yana zuwa yayi sa'a ko ya sameshi a gida bayan gaishe-gaishe ya gaya masa abun da ke damun sa sannan ya ce yazo ne ya bada jinginar gonar mahaifiyar su ta gado domin su samu kud'in da zasu biya ama Ummi aiki ,
Bamusu kawun nashi ya amince sukaje wurin me gari aka samu Wanda zai amshi gonar aka buk'aci Abdallah ya fad'i ko nawa yake so abashi , yace dubu d'ari uku nan akayi yarjejeniya aka mik'a mai kud'i daganan yayi godiya ya kamo hanyar zaria ,
Ya shigo Zaria bayan la'asar gida ya wuce Hafsat kad'ai ya tarar a gidan tana ganinshi ta taso "yaya ya jikin Aunty Ummi?"
"Da sauk'i "kawai ya iya ce mata ya karb'i mukullin d'akin su ya shiga, dubu d'ari da hamsin ya d'auka sannan yayi sallolinshi a gida ya kulle d'akin ya tafi da mukullin , yana fita mashin ya hau har k'ofar asibitin ya k'arasa shiga ciki ,
Umar ne ya hango shi yayi sauri ya k'araso yana fad'in "ustaz ina kaje ne har yi ma Ummi aiki baka nan"
Murmushi yayi yace "naje Neman kud'i ne "
"Abdallah Dan Allah karka je ka sama kanka damuwar da ta fi k'arfin ka , kaga yadda ka koma kuwa daga jiya zuwa yau?"
"Umar damuwa dole ce agareni , kanaganin 'yar mutane zata mutu ta dalilin gazawa ta dole na shiga tashin hankali "
"Hakane amma Kasan rayuwa da mutuwa duk na Allah ne idan kwanan mutum ya k'are ba tsumi ba dabara dole sai ya tafi"
"Allah kasa mudace " Cewar Abdallah yana rik'e hannun Umar suka k'arasa ciki
Har a lokacin bacci take yi Mama ce kad'ai AD'akin ta zabga uban tagumi ga carbi tana ja , har suka shigo ma bata sani ba ,
Sai da yace "sannu Mama "
Da sauri ta d'ago kanta tana fad'in "Bawan Allah ina ka jene?"
"Mama naje Neman kud'i ne kuma Alhamdulillah na samu"
"Ina ka samo kud'i?" Cewar Mama tana zare ido
"Bashi na samo kuma Dan Allah karki d'aga hankalin Ki nan bada jimawa ba zan mayar musu da kud'in su"
Shiru Mama tayi tana tunanin ina d'anta zai samo wad'annan kud'in harya ya biya , azahiri kuma saita bishi da fatan alkhairi,
Mik'e wa yayi yace ma Umar suzo suje su biya kud'in su dawo dayake akwai receipt a hannun su direct bank din cikin asibitin suka je suka biya kud'in , tare da siyan magunguna suka dawo ,
Satin su d'aya a asibitin aka sallame su duk wannan lokacin Abdallah be gayama mahaifiyar shi cewar gonar ta ya siyar Dan ya sama matar shi lafiya ba ,
Ummi kuwa kyakyawan kulawa take samu awaurin mijinta da Mama Hafsa ma ba'a barta a baya ba domin kullum ita ke kai mata ruwan wanka , bayan sati biyu da sallamo Ummi Abdallah yaje ya samu mahaifiyar shi ya sanar mata da gaskiyar inda ya samu kud'i , amadadin ya tayi fushi sai yaga murmushi a fuskarta tace " Abdallah banida wani magaji aduniyar nan sai kai duk abinda na mallaka halalin ka ne , Allah yayi maka albarka , ita kuma Allah ya bata lafiya , "
"Amin Mama na gode"
"Yanzun ina sauran kud'in suke?"
"Suna d'aki"
"To Sana'a ya kamata ka fara"
"Eh hakane Mama ni anawa tunanin me zai hana inrunk'a zuwa kano ina saro kayan provision "
"Hakane amma shago fa ?"
"Insha Allah ba matsala zan ma hadi me shago magana naji yace zai saida nashi zai koma k'auyen su".
"To shikenan Allah ya bada sa'a "
"Amin , bari naje na nemi Umar naji ya tafiyar zata Kasan ce mana"
"To adawo lafiya "
"Allah yasa" nan ya fita ,
Ya samu Umar yana shirin fita kasuwa inda yake tsaron shago,