Sashe 24
Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel · about 4 min read
Hak'ik'a nasihar Mama da Hafsa ba k'aramar tasiri sukayi ba azuciyar Ummi har taji damuwarta ya fara raguwa.
"Yauwa k'awata to tashi muje ance Amarya na hanya muje mu tarbeta"
Harara ta juya ta watsa ma Hafsa sannan ta ce"to meye nawa kuma aciki?"
"Haba Ummi ba yanzun muka gama magana ba?"
"Eh amma Ki sani ba inda zani"
"To shikenan dama Malam ne yace lallai muje Dake tunda kince bazaki ba bari naje na gaya mai"
Bashiri Ummi ta mik'e ta sanya hijab d'inta tare da fad'in "Hafsa bomb "
Koda suka firo k'ofar gida motoci biyu ne dalla dalla sai d'aukan idanuwa suke ,
Abinda yaba Ummi mamaki bewuce ganin yayyen mamanta biyu da k'annin Malam biyu tana cikin Mamaki taji anjata zuwa jikin d'ayar motar da Babu kowa aciki , itadai Ummi haka ta zama rak'umi da akala, har suka isa gidan ,
"Masha Allah gida yayi kyau " haka mutane keta fad'i lokacin da suka gama zaga Gidan,
Hafsa da Ummi kuwa suna parlor Kamar suyi kuka dan takaici dan gidan ya tsaru komai ansa dadai na k'aramin mekud'e ,
Suna zaune su kad'ai a parlorn sai Ummi tace "ke nifa naji gidan shiru "
Hafsa tace "nima haka"
AI duk sai sukayi waje abin mamaki babu motocin da sukazo dasu babu Kuma matan da suka zo tare , nanfa suka fara salati kowa na bazai zauna ba ,
Suna zuwa bakin gate megadin ya taso yace "kuyi hak'uri 'yanMata an bani umarnin kar na bar kowa ya fita daga wancan b'arayin " ya k'arike yana nuna inda suka fito
Nan suka hau magiya da bashi hak'uri amma Sam yak'i hakanan suka koma ,
Hafsa Ce tace "yauwa bari na kira Aminullah ya zo ya maida mu gida ,"
Ummi tace" dad'ina na da ke akwai basira wani lokacin"
Alokacin da Hafsa ta kira Aminullah yace mata gasu nan a Hanya shida angon ,
Suna zaune tsumu kowa da abinda yake sak'awa azuciyar shi , suka jiyo k'arar tsayuwar mota,
Nan da nan zuciyoyinsu ya tsananta bugawa ,
Hannun k'ofar aka murd'a tare da turo k'ofar gami da sallama ,
Nan take numfashin Ummi yayi sizing na wucin gadi sakamakon idanuwanta da sukayi tozali da kyakkyawan angon ta ahankali ta furta "Subhannallahil khalk'il azim"
Abdallah ne a gaba sannan Saifullah sai Aminullah dake take masu baya ,
Abdallah kuwa direct kusa da Ummi yAje ya zauna yana fad'in "uwar gida sarautar mata"
Ta kaici ne ya kama Ummi ta yunk'ura zata mike kawai sai taji an jawota , unexpected taJi ta fad'o ajikin shi ,
Dariya Saifullah yayi yace "au tun bamu je ko ina ba?, ke Hafsa tashi mu tafi",
Shi dai bai ce komai ba harsuka kai bakin k'ofa , Ummi ko sai kick kici take tana son k'wacewa amma ta kasa Da dai taga dagaske tafiya zasuyi AI sai tace "ni ka k'yaleni zasu tafi subaRni,"
Ahankali ya rad'a mata. Dai dai saitin kunnanan Ta," ina zakije ne baby?"
"Gida" ta bashi amsa a tak'aice
Kallon yayi sannan yace " Ummi kina tunanin zanyi miki *Butulci* bayan *Hallacin so* da kikamin idan na miki haka banzama adali ba , Ummi kisani har *ABADAN* bani da tamkarki ke kad'ai ce Mata
AI mutumiyar taku duk ya kashe mata jiki da k'yar ta iya cewa "Amaryar taka fa?"
"It's just a plan"ya fad'i yana dariya
Cizo ta daddage ta ganna Mishi a k'irji saida yayi 'yar k'ara ita ko mik'e wa tayi taruga bed room aguje ya bita yana fad'in " saina rama"
Haka dai sukayita guje guje daga K'arshe dai sukayi abinda ya zamar musu wajibi bayan sunyi sunnoni sannan suka fuskanci junansu cikin soyayya da k'aunar juna ,
Tun daga wannan rana Ummi take samu kulawa ta musamman gami da soyayya
*Bayan sati biyu*
Saifullah ya aika aka nema masa auren Hafsa Kasan cewar da sannayya nan take aka bashi tareDa sa rana wata d'aya aiko Saifullah ya daka tsalle yace yayi yawa ina laifin sati biyu nan dai Aka sha kan Baban Hafsa ya hak'ura
An ragargaji biki Ummi itace Babban k'awar Amarya Sosai akasha shagali ,
Bayan biki Dr Ahmad yakira Abdallah ya sanar masa ranar ranar wata litinin asibitin shi bashiri ranar Sunday ya wuce Kano ,
Aiki yake sosai , ,sai ya kasance shi da Zaria sai dai week end ,
Allah Sarki Abdallah bai manta hallaci ba mak'udan kud'i ya d'auka yA ba Umar domin YakAfa kanshi
,
Bayan shekara d'aya Da Rabi
Tunda Nesa na hango shi yana Ta sunturi k'ofar labour room ya had'a zufa,
Bud'e k'ofar da akayo ne ya sashi saurin matsawa Dr da ya bud'e k'ofar D'auke da murmushi afuskarshi yace"congratulation Dr Abdallah your wife delivered healthy Nd safely "
Murnar Abdallah Sam tak'i b'oyuwa jiYake duk duniya ba Wanda ya kAI shi Sa'a, yana cikin murna sai ga Saifullah da Hafsa itama DA tik'ek'en cikinta, tare suka Shiga dakin saibarcin ta take ,
FArincikinSu bai Kara bayyanu wa ba sai da suka ga yara biyu kyawa wa Wayyo zokuga godiya ga ubangiji wajen Abdallah. Ranar suna yara Ahmad da kabir .
Bayan wata uku Hafsa ta Haifo sankaceceyar yarta taci sunan Hindatu (Mama)
Aminuallah kam yana chaina yana masters dinshi akan bussines
*ALHAMDULLIH*
"Yauwa k'awata to tashi muje ance Amarya na hanya muje mu tarbeta"
Harara ta juya ta watsa ma Hafsa sannan ta ce"to meye nawa kuma aciki?"
"Haba Ummi ba yanzun muka gama magana ba?"
"Eh amma Ki sani ba inda zani"
"To shikenan dama Malam ne yace lallai muje Dake tunda kince bazaki ba bari naje na gaya mai"
Bashiri Ummi ta mik'e ta sanya hijab d'inta tare da fad'in "Hafsa bomb "
Koda suka firo k'ofar gida motoci biyu ne dalla dalla sai d'aukan idanuwa suke ,
Abinda yaba Ummi mamaki bewuce ganin yayyen mamanta biyu da k'annin Malam biyu tana cikin Mamaki taji anjata zuwa jikin d'ayar motar da Babu kowa aciki , itadai Ummi haka ta zama rak'umi da akala, har suka isa gidan ,
"Masha Allah gida yayi kyau " haka mutane keta fad'i lokacin da suka gama zaga Gidan,
Hafsa da Ummi kuwa suna parlor Kamar suyi kuka dan takaici dan gidan ya tsaru komai ansa dadai na k'aramin mekud'e ,
Suna zaune su kad'ai a parlorn sai Ummi tace "ke nifa naji gidan shiru "
Hafsa tace "nima haka"
AI duk sai sukayi waje abin mamaki babu motocin da sukazo dasu babu Kuma matan da suka zo tare , nanfa suka fara salati kowa na bazai zauna ba ,
Suna zuwa bakin gate megadin ya taso yace "kuyi hak'uri 'yanMata an bani umarnin kar na bar kowa ya fita daga wancan b'arayin " ya k'arike yana nuna inda suka fito
Nan suka hau magiya da bashi hak'uri amma Sam yak'i hakanan suka koma ,
Hafsa Ce tace "yauwa bari na kira Aminullah ya zo ya maida mu gida ,"
Ummi tace" dad'ina na da ke akwai basira wani lokacin"
Alokacin da Hafsa ta kira Aminullah yace mata gasu nan a Hanya shida angon ,
Suna zaune tsumu kowa da abinda yake sak'awa azuciyar shi , suka jiyo k'arar tsayuwar mota,
Nan da nan zuciyoyinsu ya tsananta bugawa ,
Hannun k'ofar aka murd'a tare da turo k'ofar gami da sallama ,
Nan take numfashin Ummi yayi sizing na wucin gadi sakamakon idanuwanta da sukayi tozali da kyakkyawan angon ta ahankali ta furta "Subhannallahil khalk'il azim"
Abdallah ne a gaba sannan Saifullah sai Aminullah dake take masu baya ,
Abdallah kuwa direct kusa da Ummi yAje ya zauna yana fad'in "uwar gida sarautar mata"
Ta kaici ne ya kama Ummi ta yunk'ura zata mike kawai sai taji an jawota , unexpected taJi ta fad'o ajikin shi ,
Dariya Saifullah yayi yace "au tun bamu je ko ina ba?, ke Hafsa tashi mu tafi",
Shi dai bai ce komai ba harsuka kai bakin k'ofa , Ummi ko sai kick kici take tana son k'wacewa amma ta kasa Da dai taga dagaske tafiya zasuyi AI sai tace "ni ka k'yaleni zasu tafi subaRni,"
Ahankali ya rad'a mata. Dai dai saitin kunnanan Ta," ina zakije ne baby?"
"Gida" ta bashi amsa a tak'aice
Kallon yayi sannan yace " Ummi kina tunanin zanyi miki *Butulci* bayan *Hallacin so* da kikamin idan na miki haka banzama adali ba , Ummi kisani har *ABADAN* bani da tamkarki ke kad'ai ce Mata
AI mutumiyar taku duk ya kashe mata jiki da k'yar ta iya cewa "Amaryar taka fa?"
"It's just a plan"ya fad'i yana dariya
Cizo ta daddage ta ganna Mishi a k'irji saida yayi 'yar k'ara ita ko mik'e wa tayi taruga bed room aguje ya bita yana fad'in " saina rama"
Haka dai sukayita guje guje daga K'arshe dai sukayi abinda ya zamar musu wajibi bayan sunyi sunnoni sannan suka fuskanci junansu cikin soyayya da k'aunar juna ,
Tun daga wannan rana Ummi take samu kulawa ta musamman gami da soyayya
*Bayan sati biyu*
Saifullah ya aika aka nema masa auren Hafsa Kasan cewar da sannayya nan take aka bashi tareDa sa rana wata d'aya aiko Saifullah ya daka tsalle yace yayi yawa ina laifin sati biyu nan dai Aka sha kan Baban Hafsa ya hak'ura
An ragargaji biki Ummi itace Babban k'awar Amarya Sosai akasha shagali ,
Bayan biki Dr Ahmad yakira Abdallah ya sanar masa ranar ranar wata litinin asibitin shi bashiri ranar Sunday ya wuce Kano ,
Aiki yake sosai , ,sai ya kasance shi da Zaria sai dai week end ,
Allah Sarki Abdallah bai manta hallaci ba mak'udan kud'i ya d'auka yA ba Umar domin YakAfa kanshi
,
Bayan shekara d'aya Da Rabi
Tunda Nesa na hango shi yana Ta sunturi k'ofar labour room ya had'a zufa,
Bud'e k'ofar da akayo ne ya sashi saurin matsawa Dr da ya bud'e k'ofar D'auke da murmushi afuskarshi yace"congratulation Dr Abdallah your wife delivered healthy Nd safely "
Murnar Abdallah Sam tak'i b'oyuwa jiYake duk duniya ba Wanda ya kAI shi Sa'a, yana cikin murna sai ga Saifullah da Hafsa itama DA tik'ek'en cikinta, tare suka Shiga dakin saibarcin ta take ,
FArincikinSu bai Kara bayyanu wa ba sai da suka ga yara biyu kyawa wa Wayyo zokuga godiya ga ubangiji wajen Abdallah. Ranar suna yara Ahmad da kabir .
Bayan wata uku Hafsa ta Haifo sankaceceyar yarta taci sunan Hindatu (Mama)
Aminuallah kam yana chaina yana masters dinshi akan bussines
*ALHAMDULLIH*