Sashe 12
Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel · about 8 min read
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
2⃣6⃣
Mama ce zaune a tsakar gida ta zabga tagumi tana kallon Ummi da keta faman wanki , hak'ik'a yarinyar tana matuk'ar bata tausayi tayi aure amma bata San miye auren ba balle ta tantance dad'in shi , babu abinda ta tsinta a cikinshi sai wahala ita irin tata k'addarar auren kenan , can kuma ta mik'e kamar an tsikare ta , ta zari Hijab d'inta da ke sagale jikin k'ofa sannan ta juya ta ce ma Ummi "bari naje na dawo"
"To Mama adawo lafiya"
Mama na fita bata zame ko ina ba sai gidan su Ummi ta ci sa'a ta samu Malam yana nan bayan sun gaggaisa ta fara fad'in abin da ya kawo ta ,
"Dama Malam Maganar Ummi ne ya kawo ni"
Malam yace "to Allah yasa dai ba laifi tayi ba"
"Ko kad'an Malam Ummi bata laifi , sai dai mune muke k'ok'arin yi mata laifi"
"Kamar yaya kenan?"
"Malam tunda kaga har yanzun Abdallah bai dawo ba kuma gashi shekara har ta gota Dan Allah anema ma yarinyar nan sauk'i a raba ta da wannan auran"
Shiru Malam yayi sannan yayi ajiyar zuciya yace "maganar Ki gaskiya ne amma kafin mu yanke hukunci ya kamata muji ta bakin Ummin , Dan haka idan kin koma Ki turo min ita "
"To shikenan Malam mungode Allah ya k'ara girma"
Nan suka k'ara tattaunawa akan maganar sannan Mama ta yi musu sallama ta tafi ,
Mama kuwa bayan sallar isha ta kira Ummi tace mata taje Malam yana Neman ta , sai da ta D'an ji gaban ta ya fad'i amma kuma ta daure ta tafi ,
Kai tsaye cikin gidan su ta nufa bayan gaishe-gaishe suna D'an fira da k'anan ta a tsakar gida sai ga Malam ya shigo , Maman Ummi ta shimfid'a mai tabar ma ya zauna suka gaisa sannan ya k'ara da cewa " Ummi dama ba wani Abu bane yasa nakira Ki akan auran Ki ne da Abdallah shin kin yarda a raba ko kuwa zaki iya hak'urin jiran shi?"
Tunda Malam ke magana hawaye suke ambaliya a fuskar Ummi , ta kasa magana ,
Malam ne ya sake magana "ina jinki Ummi baki ce komai ba "
Ummi ta fara magana muryar ta na rawa " Baba Dan Allah karku raba ku D'an k'ara mai lokaci Dan Allah Baba"
Shiru Malam yayi domin ya fahimci 'yar tashi tana son mijin ta "shikenan Ummi mun k'ara mai shekara d'aya idan be dawo ba ko ba da yardar Ki ba za'a warware auren nan"
"Baba na amince na gode"
"Shikenan Allah yayi miki albarka shi kuma Allah ya bayyanar mana dashi"
"Amin" Ummi tace sannan kuma tayi shiru
"To tashi Ki tafi dare nayi ko kuma akwai Wani Abu ne "
Shiru tayi kamar bazata ce komai ba sannan kuma ta fara magana bakinta na rawa "Baba dama alfarma nake nema"
"Ki fad'eta ko menene indai bai sab'a ma addini na ba zanyi miki shi "
"Baba dama so nake Dan Allah ka barni na cigaba da zuwa makarantar boko"
D'agowa yayi ya kalli 'yar tasa cikin natsuwa sannan yace "Ummi ba nak'i kiyi karatu bane , ah'a imani ne yayi rauni a zukatan wasu , duk da cewar bani da kokwanto akan tarbiyyar da na baki , amma igiyar auran da ke kanki?"
"Insha Allah Baba nayi maka alk'awarin kare mutunci na ko ina da aure ko banda shi , Dan Allah Baba ka amince min karatun shi zai rage min damuwa"
Jinjina kai yayi tare da gamsuwa da zancen 'yar tasa sannan yace " kije zanyi shawara duk abin da na yanke zaki ji"
Godiya tayi sannan suka yi sallama ta Shiga d'akin Ummin ta , sukayi sallama sannan ta Shiga d'akin abokiyar zaman Umman nata ta fito ta koma gida ,
Da sallama ta Shiga Hafsa da Mama ne a tsakar gida sai kuma Umar da ke zaune gefe d'aya yana sharb'ar tuwan dawa miyar kuka da taji daddawa , dukan suka amsa mata sannan suka gaisa da Umar , tayi ma Mama barka da dare ta wuce d'akin ta ,
Katifar ta tahau ta yi matashi da pillow d'aya d'aya kuma ta rungume shi tsam ajikin ta kamar za'a k'wace mata shi , wasu zafafan hawaye suka gangaro mata a fuska a hankali ta fara magana " mijina *KADAWO GARENI* ( by Rafee'at D/Dukko) suna shirin rabamu , hakan yana nufin rabuwa ta har abada domin duk randa na aka katse igiyar auran mu na tabbata bazan moruba" nan dai tayi ta Sumbatun ta har bacci yayi gaba da ita
Kamar yadda ta saba karfe uku na dare take tashi ta gabatar da nafilfili har sai alfijir ya keto sannan ta had'a da raka'atanil fijri sannan bayan tayi sallah tak'ara da karatun littafi mai tsarki sannan ta fito tsakar gida Susan abinyi ita da sahibar ta, wannan itace d'abi'ar Ummi,
A b'angaren Abdallah kuwa karatun shi kawai yasa gaba ba ruwan shi da kula 'yan mata , kuma har sun gaji da naci idan ma suka dameshi har mari yake had'awa dashi , sau dayawa Saifullah yana k'ok'arin tank'wara shi amma ina Abdallah kaifi d'aya ne baya tank'waruwa , haka rayuwa take cigaba da wanzuwa atsakanin su,
Ab'angaren Ummi kuwa ranar wata juma'a Malam ya aiko mata da wata takarda a nannad'e a cikin Leda yaron yace mata gashi ita da Hafsa ,
Tana bud'ewa form ne na wata makarantar gwamnati ya sama masu , ai aguje ta ruga d'akin Hafsa tana k'wala mata kira ,
Saida ta Shiga d'akin sannan ta b'oye takardar tare da fad'in " nazo miki da albishir amma sai kin ban goro"
Hafsa da ta farka daga bacci ta fara magana had'e da mik'a "lallai AUNTY Ummi wannan al-amarin mai girma ne tunda na ganki cikin farin ciki"
"Ke nidai Ki daina b'ata min lokaci Ki bani goro nabaki albishir "
Hafsa tace "to naji zan siyan miki biscuit d'in nera goma "
Ummi ta bita da harara tare da fad'in " saboda kin maidani k'aramar yarin ya ko? To Ki bari lokacin da kika tanadi goron kizo Ki karb'i albishir d'in naki " ta kama hanyar k'ofa
Cikin hanzari Hafsa ta bi bayan ta tana fad'in " haba Aunty Ummi tawa , Aunty Ummi ta yaya Abda...."
Ummi ta katse ta tare da nuna mata form d'in dai dai nan Mama ta fito tana fad'in "hayaniyar me nakeji ne?"
Ummi ta gayawa Mama ko mene ne , Mama taji dad'i sosai sannan ta bi Malam da addu'ar fatan alkhairi sannan ta ce ma su Ummi suje suyi mishi godiya
@08165728746
[1/2, 7:22 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*Dedicated this page to you my k'awalli , Allah ya raya mana Sadeeq, kekuma Allah ya.....🤭 kindai gane ba sai na k'araso ba*🤣
❤ *Much love dear*❤
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
2⃣7⃣
Cikin sa'a Ummi da Hafsa suka fara zuwa makaranta , uniform d'in yayi musu kyau Kasan ce warshi Navy blue da white sunyi matuk'ar kyau a cikin shi , SSS1 aka sasu , Kasan cewar makarantar tana da d'an nisa da unguwar su amma sabo tsabar son ayi karatun haka suke takowa suje a k'afa su dawo a k'afa , babu ranan da zasu fita maza basu biyo su ba sunan Sam magana da su amma Sam basa sauraran su hakan yasa dole Ummi ta fara sa nik'ab amma duk a banza , Dan wasu ma da suka gane gidan nasu kai tsaye suke zuwa Susa yara suyi sallama , duk da Hafsa tasha gaya musu cewar Ummi matar aure ce amma Sam basa yarda , tun Malam be San meke faruwa har yazo ya sani amma dai ya zuba mata ido ne kawai lokacin da suka d'iba ya ciki,
A b'angaren Dr Ahmad kuwa komai zai yi ma Abdallah tsakani da Allah yake yi mai baya la'akari da cewar bashi ya haife shiba duk wani Abu na more rayuwa ya mallaka mai tun daga kan suturar sawa har zuwa mota me tsada tare da sauran a bubuwan more rayuwa Dr baya k'yashin sai mishi , yanzun haka yana nan yana gina wani tamfatsetsen asibiti da niyyar idan Abdallah ya dawo ya mallaka mai shi,
A b'angaran Abdallah kuwa karatun shi yake sosai ya madai hankalin shi , shima Saifullah ba baya ba yana da k'ak'walwa sai dai shi wani lokacin yana da barkwanci kamar Umar, a haka suke karatun su Wanda ko Hutu akayi basa dawo wa Nigeria,
*BAYAN SHEKARA D'AYA*
Ummi ce zaune gaban Malam , Ummin ta , Mama da kuma Inna a bokiyar zaman Babar ta duk sun tsura mata ido , ita ko sai faman k'walla take share wa ,
Cikin sanyi Malam ya fara magana "Ummi tun d'azun muke miki magana baki bamu amsa ba gashi sai kuka kike yi "
Cikin kukan ta fara magana " Baba Dan Allah kar ku raba in da yaya Abdallah wallahi ni ina ji ajiki na yana Raye be mutu ba "
Mama ce tace "to yanzun Ummi ai ba zaki zauna kiyi ta jiran shi ba yan zun kusan shekara uku fa , kiyi hak'uri Ummi "
Ummi ta kalli Mama tace "yanzun Mama har da ke ake shirin rabani da Abdallah ?"
Karin Mama tayi magana Inna ta amshe " Ummi muna sonki muna k'aunar Ki shiyasa mukayi wannan tunanin Ki fahimce mu ba muna nufin cizguna miki bane"
Malam yayi gyran murya yace " shikenan Ummi na sake k'ara miki shekara d'aya amma kisani daga wannan ba k'ari ,"
Shiru tayi sannan kuma ta jinjina kanta alamar ta yarda ,
Sannan Malam ya ce ta tashi ta tafi ,
Tana Shiga gida Hafsa ta samu tana shara , Hafsa na ganinta ta shigo idon nan jajir ga k'walla suna sintiri a Kumatun ta ta saki tsitsiyar ta nufi kanta tana fad'in
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
2⃣6⃣
Mama ce zaune a tsakar gida ta zabga tagumi tana kallon Ummi da keta faman wanki , hak'ik'a yarinyar tana matuk'ar bata tausayi tayi aure amma bata San miye auren ba balle ta tantance dad'in shi , babu abinda ta tsinta a cikinshi sai wahala ita irin tata k'addarar auren kenan , can kuma ta mik'e kamar an tsikare ta , ta zari Hijab d'inta da ke sagale jikin k'ofa sannan ta juya ta ce ma Ummi "bari naje na dawo"
"To Mama adawo lafiya"
Mama na fita bata zame ko ina ba sai gidan su Ummi ta ci sa'a ta samu Malam yana nan bayan sun gaggaisa ta fara fad'in abin da ya kawo ta ,
"Dama Malam Maganar Ummi ne ya kawo ni"
Malam yace "to Allah yasa dai ba laifi tayi ba"
"Ko kad'an Malam Ummi bata laifi , sai dai mune muke k'ok'arin yi mata laifi"
"Kamar yaya kenan?"
"Malam tunda kaga har yanzun Abdallah bai dawo ba kuma gashi shekara har ta gota Dan Allah anema ma yarinyar nan sauk'i a raba ta da wannan auran"
Shiru Malam yayi sannan yayi ajiyar zuciya yace "maganar Ki gaskiya ne amma kafin mu yanke hukunci ya kamata muji ta bakin Ummin , Dan haka idan kin koma Ki turo min ita "
"To shikenan Malam mungode Allah ya k'ara girma"
Nan suka k'ara tattaunawa akan maganar sannan Mama ta yi musu sallama ta tafi ,
Mama kuwa bayan sallar isha ta kira Ummi tace mata taje Malam yana Neman ta , sai da ta D'an ji gaban ta ya fad'i amma kuma ta daure ta tafi ,
Kai tsaye cikin gidan su ta nufa bayan gaishe-gaishe suna D'an fira da k'anan ta a tsakar gida sai ga Malam ya shigo , Maman Ummi ta shimfid'a mai tabar ma ya zauna suka gaisa sannan ya k'ara da cewa " Ummi dama ba wani Abu bane yasa nakira Ki akan auran Ki ne da Abdallah shin kin yarda a raba ko kuwa zaki iya hak'urin jiran shi?"
Tunda Malam ke magana hawaye suke ambaliya a fuskar Ummi , ta kasa magana ,
Malam ne ya sake magana "ina jinki Ummi baki ce komai ba "
Ummi ta fara magana muryar ta na rawa " Baba Dan Allah karku raba ku D'an k'ara mai lokaci Dan Allah Baba"
Shiru Malam yayi domin ya fahimci 'yar tashi tana son mijin ta "shikenan Ummi mun k'ara mai shekara d'aya idan be dawo ba ko ba da yardar Ki ba za'a warware auren nan"
"Baba na amince na gode"
"Shikenan Allah yayi miki albarka shi kuma Allah ya bayyanar mana dashi"
"Amin" Ummi tace sannan kuma tayi shiru
"To tashi Ki tafi dare nayi ko kuma akwai Wani Abu ne "
Shiru tayi kamar bazata ce komai ba sannan kuma ta fara magana bakinta na rawa "Baba dama alfarma nake nema"
"Ki fad'eta ko menene indai bai sab'a ma addini na ba zanyi miki shi "
"Baba dama so nake Dan Allah ka barni na cigaba da zuwa makarantar boko"
D'agowa yayi ya kalli 'yar tasa cikin natsuwa sannan yace "Ummi ba nak'i kiyi karatu bane , ah'a imani ne yayi rauni a zukatan wasu , duk da cewar bani da kokwanto akan tarbiyyar da na baki , amma igiyar auran da ke kanki?"
"Insha Allah Baba nayi maka alk'awarin kare mutunci na ko ina da aure ko banda shi , Dan Allah Baba ka amince min karatun shi zai rage min damuwa"
Jinjina kai yayi tare da gamsuwa da zancen 'yar tasa sannan yace " kije zanyi shawara duk abin da na yanke zaki ji"
Godiya tayi sannan suka yi sallama ta Shiga d'akin Ummin ta , sukayi sallama sannan ta Shiga d'akin abokiyar zaman Umman nata ta fito ta koma gida ,
Da sallama ta Shiga Hafsa da Mama ne a tsakar gida sai kuma Umar da ke zaune gefe d'aya yana sharb'ar tuwan dawa miyar kuka da taji daddawa , dukan suka amsa mata sannan suka gaisa da Umar , tayi ma Mama barka da dare ta wuce d'akin ta ,
Katifar ta tahau ta yi matashi da pillow d'aya d'aya kuma ta rungume shi tsam ajikin ta kamar za'a k'wace mata shi , wasu zafafan hawaye suka gangaro mata a fuska a hankali ta fara magana " mijina *KADAWO GARENI* ( by Rafee'at D/Dukko) suna shirin rabamu , hakan yana nufin rabuwa ta har abada domin duk randa na aka katse igiyar auran mu na tabbata bazan moruba" nan dai tayi ta Sumbatun ta har bacci yayi gaba da ita
Kamar yadda ta saba karfe uku na dare take tashi ta gabatar da nafilfili har sai alfijir ya keto sannan ta had'a da raka'atanil fijri sannan bayan tayi sallah tak'ara da karatun littafi mai tsarki sannan ta fito tsakar gida Susan abinyi ita da sahibar ta, wannan itace d'abi'ar Ummi,
A b'angaren Abdallah kuwa karatun shi kawai yasa gaba ba ruwan shi da kula 'yan mata , kuma har sun gaji da naci idan ma suka dameshi har mari yake had'awa dashi , sau dayawa Saifullah yana k'ok'arin tank'wara shi amma ina Abdallah kaifi d'aya ne baya tank'waruwa , haka rayuwa take cigaba da wanzuwa atsakanin su,
Ab'angaren Ummi kuwa ranar wata juma'a Malam ya aiko mata da wata takarda a nannad'e a cikin Leda yaron yace mata gashi ita da Hafsa ,
Tana bud'ewa form ne na wata makarantar gwamnati ya sama masu , ai aguje ta ruga d'akin Hafsa tana k'wala mata kira ,
Saida ta Shiga d'akin sannan ta b'oye takardar tare da fad'in " nazo miki da albishir amma sai kin ban goro"
Hafsa da ta farka daga bacci ta fara magana had'e da mik'a "lallai AUNTY Ummi wannan al-amarin mai girma ne tunda na ganki cikin farin ciki"
"Ke nidai Ki daina b'ata min lokaci Ki bani goro nabaki albishir "
Hafsa tace "to naji zan siyan miki biscuit d'in nera goma "
Ummi ta bita da harara tare da fad'in " saboda kin maidani k'aramar yarin ya ko? To Ki bari lokacin da kika tanadi goron kizo Ki karb'i albishir d'in naki " ta kama hanyar k'ofa
Cikin hanzari Hafsa ta bi bayan ta tana fad'in " haba Aunty Ummi tawa , Aunty Ummi ta yaya Abda...."
Ummi ta katse ta tare da nuna mata form d'in dai dai nan Mama ta fito tana fad'in "hayaniyar me nakeji ne?"
Ummi ta gayawa Mama ko mene ne , Mama taji dad'i sosai sannan ta bi Malam da addu'ar fatan alkhairi sannan ta ce ma su Ummi suje suyi mishi godiya
@08165728746
[1/2, 7:22 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*Dedicated this page to you my k'awalli , Allah ya raya mana Sadeeq, kekuma Allah ya.....🤭 kindai gane ba sai na k'araso ba*🤣
❤ *Much love dear*❤
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
2⃣7⃣
Cikin sa'a Ummi da Hafsa suka fara zuwa makaranta , uniform d'in yayi musu kyau Kasan ce warshi Navy blue da white sunyi matuk'ar kyau a cikin shi , SSS1 aka sasu , Kasan cewar makarantar tana da d'an nisa da unguwar su amma sabo tsabar son ayi karatun haka suke takowa suje a k'afa su dawo a k'afa , babu ranan da zasu fita maza basu biyo su ba sunan Sam magana da su amma Sam basa sauraran su hakan yasa dole Ummi ta fara sa nik'ab amma duk a banza , Dan wasu ma da suka gane gidan nasu kai tsaye suke zuwa Susa yara suyi sallama , duk da Hafsa tasha gaya musu cewar Ummi matar aure ce amma Sam basa yarda , tun Malam be San meke faruwa har yazo ya sani amma dai ya zuba mata ido ne kawai lokacin da suka d'iba ya ciki,
A b'angaren Dr Ahmad kuwa komai zai yi ma Abdallah tsakani da Allah yake yi mai baya la'akari da cewar bashi ya haife shiba duk wani Abu na more rayuwa ya mallaka mai tun daga kan suturar sawa har zuwa mota me tsada tare da sauran a bubuwan more rayuwa Dr baya k'yashin sai mishi , yanzun haka yana nan yana gina wani tamfatsetsen asibiti da niyyar idan Abdallah ya dawo ya mallaka mai shi,
A b'angaran Abdallah kuwa karatun shi yake sosai ya madai hankalin shi , shima Saifullah ba baya ba yana da k'ak'walwa sai dai shi wani lokacin yana da barkwanci kamar Umar, a haka suke karatun su Wanda ko Hutu akayi basa dawo wa Nigeria,
*BAYAN SHEKARA D'AYA*
Ummi ce zaune gaban Malam , Ummin ta , Mama da kuma Inna a bokiyar zaman Babar ta duk sun tsura mata ido , ita ko sai faman k'walla take share wa ,
Cikin sanyi Malam ya fara magana "Ummi tun d'azun muke miki magana baki bamu amsa ba gashi sai kuka kike yi "
Cikin kukan ta fara magana " Baba Dan Allah kar ku raba in da yaya Abdallah wallahi ni ina ji ajiki na yana Raye be mutu ba "
Mama ce tace "to yanzun Ummi ai ba zaki zauna kiyi ta jiran shi ba yan zun kusan shekara uku fa , kiyi hak'uri Ummi "
Ummi ta kalli Mama tace "yanzun Mama har da ke ake shirin rabani da Abdallah ?"
Karin Mama tayi magana Inna ta amshe " Ummi muna sonki muna k'aunar Ki shiyasa mukayi wannan tunanin Ki fahimce mu ba muna nufin cizguna miki bane"
Malam yayi gyran murya yace " shikenan Ummi na sake k'ara miki shekara d'aya amma kisani daga wannan ba k'ari ,"
Shiru tayi sannan kuma ta jinjina kanta alamar ta yarda ,
Sannan Malam ya ce ta tashi ta tafi ,
Tana Shiga gida Hafsa ta samu tana shara , Hafsa na ganinta ta shigo idon nan jajir ga k'walla suna sintiri a Kumatun ta ta saki tsitsiyar ta nufi kanta tana fad'in