Sashe 6
Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel · about 8 min read
Sai da suka kusa minti goma a haka Abdallah dauriya kawai yake yi amma ga ba d'aya notin jikin shi ya kwance
Ummi kam har ta fara bacci abunta bata ma San yana yi ba ,
"Ummi , Ummi"Abdallah yake kira a hankali
Cikin yanayin bacci tace "uwum Ummi na Ki barni ban gaji da jin d'umin jikin Ki ba " ta sa hannun ta biyu ta zagayo dasu ta bayan shi tare da dad'a cusa kanta cikin k'irjin shi
"Inalillahi wa 'inna ilaihirraji'un"abinda Abdallah ke mai-maitawa kenan
Acikin ranshi ko fad'i yake" wannan yarinyar zata kashe ni"
Sun jima a haka bai kwantar da ita ba domin zaman ta a jikin nashi na rake mai wata damuwar ,
Ana haka ya tsinkayi muryar Hafsa tana fad'in "eh yana ciki"
Sallamar Umar da yaji duk ta dagula masa lissafi shiko sai rafka sallama yake ,
A hankali ya lallab'a ya kwantar da ita , sannan ya fita,
Umar na ganin shi ya saki wani murmushin rainin wayau , yace "kayi hak'uri fa na katse maka hanzari"
"Ba hanzari ka katse min ba gudu" ya ja tsaki , yayi hanyar fita , binshi Umar yayi yana fad'in "ai dai ka tsaya kaji me ya kawo ni ko ?"
Cikin murtuke fuska Abdallah yace" Umar muddin kana son zaman lafiya tsakani na da kai to dole daina min shakk'iyancin nan naka , wallah har cikin raina bana jin dad'i shiya sa kaga gaba d'aya na fita harkarka domin b'ata min rai kake"
Umar yace "uhum Bawan Allah kenan indai wannan ne mai sauk'i ne , amma babu yadda za'ayi na ganka a cikin irin yanayin da na ganka a yanzun ban yi dariya ba"
"Mtsww yanzun dai gaya min meya kawo ka?"
"Dama Alhaji bello ne ya kirani yana ta Neman wayar ka be shiga shine ya bada wankin shi na kawo maka , amma wai gobe yake so da safe zaiyi tafiya"
"Shikenan ba damuwa , ina wanki suke?"
"Suna nan tsakar gida na barsu "
Nan dai suka D'an yi fira sannan Umar yace " bari naje kasuwar nan kaji"
Sukayi sallama , Abdallah ya koma gida , Mama da Hafsa ne keta kiciniyar d'aura tuwon rana , yayi musu sannu ya wuce d'aki , kaya ya chanja zuwa wata tsohuwar T-shirt , ya nannad'e k'afar wandon sa ya hau sana'ar shi ta wanki ,
Ummi kuwa ba ita ta farka ba sai d'aya saura , lokacin har Abdallah ya gama wankin shi yayi wanka yana shirin fita masallaci tana kwance tana kallon shi sai da ya gama shirin shi ya fita sannan ta mik'e ta d'auki bokitin ta da buta ta nufi rijiya , a nan waje ta tarar da Hafsa tana kwasar tuwo
Ummi cikin tsokana tace "yau manya ne a kitchen d'in "
Hafsa ta juyo ta watsa mata wata harara sannan tace " kuma dole aci ko be dahu ba ba"
"Yi hak'uri maida wuk'ar" ta duk'a ta d'ibi ruwan ta sannan ta wuce bayi tayi wanka da alwala tayi sallah sai da ta idar ne ma ta lura da kwanon abincin nan ta D'an yafita ta barshi ,
Hirar su Mama da Hafsa ne da taji ya sata fita don ta gaji da zaman shirun,
[12/20/2017, 9:27 AM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*Dedicated to*
*MAMAN Tahir*
*Maman Hanan*
*Maman mamy*
*Maman adhil*
*Meenat*
*Rukkaya maijega*
*Amne*
*Aisha Muhd Namadina*
*Sadiya Illa*
Agaskiya sunan ku ba zai lissafu ba I really appreciate your kind and support *Ina mugun k'aunar ku*❤💋
*Thanks for your well wishes*💋
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
Page 13___14
Shiko Abdallah tunda ya fita be dawo ba sai dare yana dawo wa ya shiga d'akin Mama ya gaishe ta sannan ya fita ya kwashe kayan wankin da yayi gashi yayi sa'a akwai wuta , kai tsaye d'akin su ya nufa , yayi sallama ya shiga , Ummi ya samu kwance tana baccin k'aryan da ta saba , be tanka mata ba ya shimfid'a sallaya ya hau gugan shi ,
Ita kuwa Ummi kallon mijin ta take yi cike da tausayi , azuciyar ta tace "shi ko gajiya baya yi?"
Abunda bata sani ba shine shima Abdallah hankalin shi yana kanta kuma sarai ya gane ba barci take yi ba kawai sai ya fuske yaci gaba da gugan shi , har wajen shabiyun dare ,
Ummi ce tayi wata mik'a tamkar me yin bacci sannan tace "yaya fitsari nake ji"
Fuske wa yayi ya ce "kije kiyi mana"
"Wallahi tsoro nake ji"
"Duk tsoron da kike ji da zaran kinyi addu'a zai tafi, ko baki iya addu'ar bane?" Ya k'arasa maganar kamar zeyi dariya
Zumb'ura baki tayi cikin shagwab'a tace"na iya mana"
" to sai kije kiyi kafin Ki min shi anan"
Ai sai ta hau shura k'afafuwa ita ala dole sai ya raka ta,
"Ya isa haka Sarkin shagwab'a tashi muje "
Zumbur ta mik'e tama manta da d'aukan buta Dan fitsarin ya matseta sosai , Abdallah ne ya d'auki butar ya bita da shi,
Bayan ta gama ta fito alwala ta d'auro sannan yayi gaba tana bin shi a baya kamar rak'umi da akala
Tana shiga d'aki ta hau katifar ta tayi addu'oi ta shafe jikinta dashi sannan ta kwanta , nan kuwa bacci yayi awon gaba da ita ,
Shiko Abdallah bayan ya gama gugan shi alwala yayi , yayi nafilfili sannan ya kwanta ak'asa , bayan ya kwanta kuma me ya tuna oho ya mik'e kamar an tsikare shi ya lallab'a ya kwanta kusa da Ummi ya D'an janyo ta jikin shi kad'an , ita ko mage Sarkin son jiki ai sai ta k'ara shige masa ,
Can acikin baccin ta take jin wani Abu yana ratsa ta , tadai ji kamar ana mata waiwayi , har wani D'an zillo take , bata k'ara dawo wa hayyacin ta ba sai da taji yana k'ara mulmula ta, cikin fargaba ta cire hanunshi da ke kan k'irjin ta ,
Shi kuma kunya ce ta kama shi yaji kamar k'asa ta tsaye ya shige , kawai sai ya juya mata baya ,
Ummi ta kira shi a hankali " yaya?"
Da k'yar ya iya cewa "uhum"
"Dan Allah kada kayi fushi dani da gaske tsoro nake ji"
Abdallah najin ta ce haka a zuciyar shi sai yayi hamdala yace "bari na buga sabon wasa" ya k'arike da murmushi
Juyo wa yayi ya kalle ta sannan ya ce "idan bakya so nayi fushi da ke to Ki barni na gama abinda na fara"
"Yaya da zafi fa"
"Karki damu zanyi miki a hankali ba zaki ji zafi ba "
Da haka ta yarda yana ta wasa da ita a hankali har bacci yayi awon gaba dasu ,
Da safiya tayi Ummi kunya Abdallah kunya , shi atunanin shi zata gaya ma Hafsa abinda yayi mata shi yasa yak'i sake wa ,
❤❤❤❤❤❤❤❤
Lokaci yana ta tafiya yanzun auran Abdallah da Ummi ana Neman wata biyu , kullum zaiyi 'yan wasanninshi da ita domin wai a cewar shi tausayi take bashi k'aramar yarinya ce ,
Ummi ce kwance akan cinyar Abdallah yana yi mata tsifa duk da ba iyawa yayi ba amma tasa daru ita sai ya mata ,
Bayan ya gama na ta ce "yaya juya bayan ka kaga wani Abu "
Shi ko yace "a ina?"
"D'an duk'awa za kayi wani Abu zan cire maka"
Juya wa yayi yace" gani cire min"
AI sai ta d'are bayan shi tana fad'in "na mishi wayau" harda gwalon ta
Murmushi yayi yace "sauka min abaya ke kullum ba kya girma"
Nok'e kafad'ar ta tayi a lamar A'ah
"Ummi kin cika rigima kamar wata 'yar yaye"
Dariya tayi tace "ka manta yaye na aka kawo maka"
Juyo da ita yayi yace "yarinya karki damu naku sa yaye Ki" ya k'arike yana kashe mata ido d'aya
Duka ta kai mai abaya tana fad'in" wallahi ni bana so"
Dire ta yayi yana dariya yace "wannan kuma ke kika sani ni na tafi masallaci"
Cikin dare suna cikin barci manne da juna kamar tip da tyre sai Abdallah yaji motsin Ummi yayi yawa , janyo ta yayi ya sake k'ank'ame ta yana fad'in "Ummi Ki natsu mana"
Sai da tayi wani D'an k'ara tace "wayyo yaya cikina zan mutu"
Zumbur ya mike ko da ya duba ta Ashe ta galabaita sai murk'usu take yarik'e ta yana fad'in "ina ne " amma ta kasa magana , kwantar da ita yayi sannan ya hau Neman maganin ta cikin kaya be sha wahala ba ya gansu cikin hanzari ya d'ebo ruwa ya d'aga ta ya na bata yana shafa bayan ta ahaka har ta shanye ,
Ahankali taji ciwon na sauka tare da wani bacci , a haka ya k'arasa baccin da ita a nannad'e ajikin shi,
Da safiya tayi ya je ya gaida Mama ya ke gaya mata ciwon Ummi ya tashi Dan haka zai je kasuwa ko zai samu dako , ya kaita k'aramin asibiti ,
Mama tayi mishi fatan alkhairi ya fita a hanya ya gamu da Umar shima kasuwar ya nufa bayan sun gaisa Umar ya D'an tab'a shakk'iyyancin shi sannan yace "ustaz sai ina haka"
Nan Abdallah ya gaya mishi dalilin fitowar shi gida Dama inda ya yanufa
"Allah Sarki Allah ya bata lafiya"
"Amin "Abdallah ya amsa
"Dama yau za'a sauke ma Alhaji Bello kaya a store d'in shi , yanzun ya kirani kayan sun iso muje mu rok'e shi ya bamu kayan mu sauke sai ya biya mu"
"To" kawai Abdallah yace Dan shi mafita kawai yake nema
Da suka je suka samu Alhaji Bello be hana su ba ya ce suyi domin shi mutum ne tausayi
Suna cikin kwashe kayan ne , wayar Abdallah ta hau ruri , bak'uwar number da ya gani sai da gaban shi ya fad'i
Yana d'aga wa muryar Mama tayi mai sallama tana fad'in " Abdallah ka dawo gida Ummi ba lafiya" Mama tayi maganar cikin muryar kuka sannan ta katse wayar
Juyawa yayi a dabur ce yace "Umar jikin Ummi ya tashi" AI sai ya kwasa a guje
Ummi kam har ta fara bacci abunta bata ma San yana yi ba ,
"Ummi , Ummi"Abdallah yake kira a hankali
Cikin yanayin bacci tace "uwum Ummi na Ki barni ban gaji da jin d'umin jikin Ki ba " ta sa hannun ta biyu ta zagayo dasu ta bayan shi tare da dad'a cusa kanta cikin k'irjin shi
"Inalillahi wa 'inna ilaihirraji'un"abinda Abdallah ke mai-maitawa kenan
Acikin ranshi ko fad'i yake" wannan yarinyar zata kashe ni"
Sun jima a haka bai kwantar da ita ba domin zaman ta a jikin nashi na rake mai wata damuwar ,
Ana haka ya tsinkayi muryar Hafsa tana fad'in "eh yana ciki"
Sallamar Umar da yaji duk ta dagula masa lissafi shiko sai rafka sallama yake ,
A hankali ya lallab'a ya kwantar da ita , sannan ya fita,
Umar na ganin shi ya saki wani murmushin rainin wayau , yace "kayi hak'uri fa na katse maka hanzari"
"Ba hanzari ka katse min ba gudu" ya ja tsaki , yayi hanyar fita , binshi Umar yayi yana fad'in "ai dai ka tsaya kaji me ya kawo ni ko ?"
Cikin murtuke fuska Abdallah yace" Umar muddin kana son zaman lafiya tsakani na da kai to dole daina min shakk'iyancin nan naka , wallah har cikin raina bana jin dad'i shiya sa kaga gaba d'aya na fita harkarka domin b'ata min rai kake"
Umar yace "uhum Bawan Allah kenan indai wannan ne mai sauk'i ne , amma babu yadda za'ayi na ganka a cikin irin yanayin da na ganka a yanzun ban yi dariya ba"
"Mtsww yanzun dai gaya min meya kawo ka?"
"Dama Alhaji bello ne ya kirani yana ta Neman wayar ka be shiga shine ya bada wankin shi na kawo maka , amma wai gobe yake so da safe zaiyi tafiya"
"Shikenan ba damuwa , ina wanki suke?"
"Suna nan tsakar gida na barsu "
Nan dai suka D'an yi fira sannan Umar yace " bari naje kasuwar nan kaji"
Sukayi sallama , Abdallah ya koma gida , Mama da Hafsa ne keta kiciniyar d'aura tuwon rana , yayi musu sannu ya wuce d'aki , kaya ya chanja zuwa wata tsohuwar T-shirt , ya nannad'e k'afar wandon sa ya hau sana'ar shi ta wanki ,
Ummi kuwa ba ita ta farka ba sai d'aya saura , lokacin har Abdallah ya gama wankin shi yayi wanka yana shirin fita masallaci tana kwance tana kallon shi sai da ya gama shirin shi ya fita sannan ta mik'e ta d'auki bokitin ta da buta ta nufi rijiya , a nan waje ta tarar da Hafsa tana kwasar tuwo
Ummi cikin tsokana tace "yau manya ne a kitchen d'in "
Hafsa ta juyo ta watsa mata wata harara sannan tace " kuma dole aci ko be dahu ba ba"
"Yi hak'uri maida wuk'ar" ta duk'a ta d'ibi ruwan ta sannan ta wuce bayi tayi wanka da alwala tayi sallah sai da ta idar ne ma ta lura da kwanon abincin nan ta D'an yafita ta barshi ,
Hirar su Mama da Hafsa ne da taji ya sata fita don ta gaji da zaman shirun,
[12/20/2017, 9:27 AM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*Dedicated to*
*MAMAN Tahir*
*Maman Hanan*
*Maman mamy*
*Maman adhil*
*Meenat*
*Rukkaya maijega*
*Amne*
*Aisha Muhd Namadina*
*Sadiya Illa*
Agaskiya sunan ku ba zai lissafu ba I really appreciate your kind and support *Ina mugun k'aunar ku*❤💋
*Thanks for your well wishes*💋
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
Page 13___14
Shiko Abdallah tunda ya fita be dawo ba sai dare yana dawo wa ya shiga d'akin Mama ya gaishe ta sannan ya fita ya kwashe kayan wankin da yayi gashi yayi sa'a akwai wuta , kai tsaye d'akin su ya nufa , yayi sallama ya shiga , Ummi ya samu kwance tana baccin k'aryan da ta saba , be tanka mata ba ya shimfid'a sallaya ya hau gugan shi ,
Ita kuwa Ummi kallon mijin ta take yi cike da tausayi , azuciyar ta tace "shi ko gajiya baya yi?"
Abunda bata sani ba shine shima Abdallah hankalin shi yana kanta kuma sarai ya gane ba barci take yi ba kawai sai ya fuske yaci gaba da gugan shi , har wajen shabiyun dare ,
Ummi ce tayi wata mik'a tamkar me yin bacci sannan tace "yaya fitsari nake ji"
Fuske wa yayi ya ce "kije kiyi mana"
"Wallahi tsoro nake ji"
"Duk tsoron da kike ji da zaran kinyi addu'a zai tafi, ko baki iya addu'ar bane?" Ya k'arasa maganar kamar zeyi dariya
Zumb'ura baki tayi cikin shagwab'a tace"na iya mana"
" to sai kije kiyi kafin Ki min shi anan"
Ai sai ta hau shura k'afafuwa ita ala dole sai ya raka ta,
"Ya isa haka Sarkin shagwab'a tashi muje "
Zumbur ta mik'e tama manta da d'aukan buta Dan fitsarin ya matseta sosai , Abdallah ne ya d'auki butar ya bita da shi,
Bayan ta gama ta fito alwala ta d'auro sannan yayi gaba tana bin shi a baya kamar rak'umi da akala
Tana shiga d'aki ta hau katifar ta tayi addu'oi ta shafe jikinta dashi sannan ta kwanta , nan kuwa bacci yayi awon gaba da ita ,
Shiko Abdallah bayan ya gama gugan shi alwala yayi , yayi nafilfili sannan ya kwanta ak'asa , bayan ya kwanta kuma me ya tuna oho ya mik'e kamar an tsikare shi ya lallab'a ya kwanta kusa da Ummi ya D'an janyo ta jikin shi kad'an , ita ko mage Sarkin son jiki ai sai ta k'ara shige masa ,
Can acikin baccin ta take jin wani Abu yana ratsa ta , tadai ji kamar ana mata waiwayi , har wani D'an zillo take , bata k'ara dawo wa hayyacin ta ba sai da taji yana k'ara mulmula ta, cikin fargaba ta cire hanunshi da ke kan k'irjin ta ,
Shi kuma kunya ce ta kama shi yaji kamar k'asa ta tsaye ya shige , kawai sai ya juya mata baya ,
Ummi ta kira shi a hankali " yaya?"
Da k'yar ya iya cewa "uhum"
"Dan Allah kada kayi fushi dani da gaske tsoro nake ji"
Abdallah najin ta ce haka a zuciyar shi sai yayi hamdala yace "bari na buga sabon wasa" ya k'arike da murmushi
Juyo wa yayi ya kalle ta sannan ya ce "idan bakya so nayi fushi da ke to Ki barni na gama abinda na fara"
"Yaya da zafi fa"
"Karki damu zanyi miki a hankali ba zaki ji zafi ba "
Da haka ta yarda yana ta wasa da ita a hankali har bacci yayi awon gaba dasu ,
Da safiya tayi Ummi kunya Abdallah kunya , shi atunanin shi zata gaya ma Hafsa abinda yayi mata shi yasa yak'i sake wa ,
❤❤❤❤❤❤❤❤
Lokaci yana ta tafiya yanzun auran Abdallah da Ummi ana Neman wata biyu , kullum zaiyi 'yan wasanninshi da ita domin wai a cewar shi tausayi take bashi k'aramar yarinya ce ,
Ummi ce kwance akan cinyar Abdallah yana yi mata tsifa duk da ba iyawa yayi ba amma tasa daru ita sai ya mata ,
Bayan ya gama na ta ce "yaya juya bayan ka kaga wani Abu "
Shi ko yace "a ina?"
"D'an duk'awa za kayi wani Abu zan cire maka"
Juya wa yayi yace" gani cire min"
AI sai ta d'are bayan shi tana fad'in "na mishi wayau" harda gwalon ta
Murmushi yayi yace "sauka min abaya ke kullum ba kya girma"
Nok'e kafad'ar ta tayi a lamar A'ah
"Ummi kin cika rigima kamar wata 'yar yaye"
Dariya tayi tace "ka manta yaye na aka kawo maka"
Juyo da ita yayi yace "yarinya karki damu naku sa yaye Ki" ya k'arike yana kashe mata ido d'aya
Duka ta kai mai abaya tana fad'in" wallahi ni bana so"
Dire ta yayi yana dariya yace "wannan kuma ke kika sani ni na tafi masallaci"
Cikin dare suna cikin barci manne da juna kamar tip da tyre sai Abdallah yaji motsin Ummi yayi yawa , janyo ta yayi ya sake k'ank'ame ta yana fad'in "Ummi Ki natsu mana"
Sai da tayi wani D'an k'ara tace "wayyo yaya cikina zan mutu"
Zumbur ya mike ko da ya duba ta Ashe ta galabaita sai murk'usu take yarik'e ta yana fad'in "ina ne " amma ta kasa magana , kwantar da ita yayi sannan ya hau Neman maganin ta cikin kaya be sha wahala ba ya gansu cikin hanzari ya d'ebo ruwa ya d'aga ta ya na bata yana shafa bayan ta ahaka har ta shanye ,
Ahankali taji ciwon na sauka tare da wani bacci , a haka ya k'arasa baccin da ita a nannad'e ajikin shi,
Da safiya tayi ya je ya gaida Mama ya ke gaya mata ciwon Ummi ya tashi Dan haka zai je kasuwa ko zai samu dako , ya kaita k'aramin asibiti ,
Mama tayi mishi fatan alkhairi ya fita a hanya ya gamu da Umar shima kasuwar ya nufa bayan sun gaisa Umar ya D'an tab'a shakk'iyyancin shi sannan yace "ustaz sai ina haka"
Nan Abdallah ya gaya mishi dalilin fitowar shi gida Dama inda ya yanufa
"Allah Sarki Allah ya bata lafiya"
"Amin "Abdallah ya amsa
"Dama yau za'a sauke ma Alhaji Bello kaya a store d'in shi , yanzun ya kirani kayan sun iso muje mu rok'e shi ya bamu kayan mu sauke sai ya biya mu"
"To" kawai Abdallah yace Dan shi mafita kawai yake nema
Da suka je suka samu Alhaji Bello be hana su ba ya ce suyi domin shi mutum ne tausayi
Suna cikin kwashe kayan ne , wayar Abdallah ta hau ruri , bak'uwar number da ya gani sai da gaban shi ya fad'i
Yana d'aga wa muryar Mama tayi mai sallama tana fad'in " Abdallah ka dawo gida Ummi ba lafiya" Mama tayi maganar cikin muryar kuka sannan ta katse wayar
Juyawa yayi a dabur ce yace "Umar jikin Ummi ya tashi" AI sai ya kwasa a guje