Sashe 15
Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel · about 8 min read
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
3⃣1⃣
Ko da suka Shiga d'akin yana kwance akan gado ya lullub'e da alama barci ya fara yi , Aminullah ne yayi ma abokin shi nuni da ya zagaya ta d'ayan b'arayin koma ya nemi kan bedside drower ya zauna tare da d'ora k'afa d'aya kan gadon , sunsa D'an Asabe a tsakiya ,
Wata 'yar k'aramar wuk'a Aminullah ya Ciro a aljihun shi me kama da ta wanzamai , ahankali yake yawo da wuk'ar akan wuyan D'an Asabe , mak'wat ya had'iye wani miyau chan dai dayaji waiwayin ya isheshi sai ya kawo duka zafin da yaji a hannunshi shi ya sashi farkawa ciki magagin bacci azabar dake k'ara ratsa shi ne yasa shi bud'e ido me zai gani jini ne keta zuba a hannun shi cikin firgici ya d'aga kanshi yayi tozali da Aminullah wani wawan mari ya sakar mai yanda sai da ya daina gani na 'yan sakwanni , wata muguwar dariya ce yaji abayan shi yana juyawa yaji an sake d'auke shi da wani Marin cikin firgice ya fara fad'in,
"Wayyo Allah na Dan Allah me na miki?, su waye ku?"
Cikin wata irin murya Aminullah yace " zakasan ko mu su waye , zaka San ko me kamana amma sai kayi laushi tukun , oya come down my friend!"
Jiki na rawa ya sakko a gadon kamar Wanda beda jini ajikin shi ,
Abokin Aminullah ya ce "maza kayi frog jump sau hamsin"
Cikin zarana D'an Asabe ya ce "Oga ina da matsalar ciwon k'afa fa "
"Keep quite sanda kake turmushe 'ya'ya da matan mutane kana tuna k'afarka na ciwo ne banza kawai" ya had'a mai da wani Marin ,
Chan kuka ga D'an Asabe yahau tsallen kwad'o , shiko Aminullah gefe ya koma ya barshi da gwaska
A wahale D'an Asabe yayi frog jump ashirin shima yana yi ya tuntsurawa dukkan ninsu dariya suke ta cikin k'yallen da suka rufe fuskokin su , sai da wahala sannan Aminullah ya taso daga inda yake yace "guy tale min shi namai kaciya ".
Nan D'an Asabe ya hau muzurai da ido jikin shi sai kyarma yake ,
Nan guy ya Fara kici-kicin cire mai wando , cikin magiya D'an Asabe yace "Dan Allah Dan Allah kar ku min wallahi anmin tun ina D'an shekara bakwai"
Wata harara guy ya wurga mai sannan cikin k'arfi ya ja gajeran wandan ya yi k'asa , hankalin shi be k'ara tashi ba sai da yaga Aminullah yayo kanshi da Aska AI ba shiri ya zabura zai gudu gajeran wandon shi ya tad'iyeshi ya fad'i ji kake TIM!! , D'an Asabe yasha k'asa , da dai yaga har yanzun k'ara Mateo shi yake AI sai ya tak'ark'are yayi parlour a guje haba basai wani sabon satin ba ji kuke k'um! Gwaram !!,
D'an Asabe ko na chan parlour yana cin karo da kayan d'akin da aka yamutsa idan yayi sai yaci karo ko ya hantsala ,
Sukam su Aminullah suna chan suna jiyo ihun shi , sukam sai dariya suke ci ma'ishin su sai da suka gama dariyar sannan suka fita parlour suka kunna switch d'in gloves d'in D'an Asabe ne zigidir a tsaye tsakiyan center table sai muzurai yake fuskar nan duk ta kumbura ga wata uwar zufa da ke ketomai kamar yayi gudun famfalank'i
K'arasa wa suka yi kusa da shi sannan Aminullah ya fara magana "wato kai k'wallan D'an iska ko iskan cin naka ya koma kan matan aure ko to kad'an ma ka gani muddun zaka ci gaba da irin haka"
Cikin rawar baki D'an Asabe yace "wallahi yallab'ai indai wannan ne na daina amma Dan Allah ku k'yale ni haka"
Cikin tsawa guy yace "kai! Kana tunanin zamu tafi ne bamu tab'a lafiyar jikin ka ba to kayi k'arya "damk'o shi yayi turmushe yace "Man zo ka D'an sha jinin shi"
D'an Asabe sai zillo yake amma ya kasa k'wacewa , yana ji yana gani ajikiyi mai siririn yanka ajikin shi sannan suka k'ara mai da gargad'in yaje ya ba Zainab Kabir k'uri in na haka ba next time kaciya zasu mishi
Jiki na rawa yace" wannan duk mai sauk'i ne ai "
Suka tafi suka barshi suna ta shek'a dariya
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Washe gari da yake juma'a su Ummi basu da lectures d'in safe Dan haka sai k'are biyu suka je school suna Shiga class sai ga wani yazo ya ce" Zainab Kabir taje inji Malam D'an Asabe " sosai firgici ya bayyana a fuskarta , tana cikin tunani sai taji mutum akan ta Aminullah ne tsaye cikin manyan kaya brown d'in shadda ne ajikin shi anyi mata aiki da coffee din zare hular kanshi ma ratsin coffee da brown Kasan ce warshi fari sai abun ya k'ara sajewa farar fatar shi murmuahi kawai yake mata yayin da d'ayan hanunshi yake sanye cikin aljihun shi , ahankali ya matso kusa da ita yace " minti biyu please" yana gama fad'in hakan ya juya ya fita ,
Hafsa ce ta kalleta tace "Aunty Ki je mana maybe ya Samar mana mafita ne "
Jiki a sanyaye ta fita yana hangota sai ya fara tafiya ahaka har sai da suka kusan office d'in D'an Asabe sannan ya tsaya tana K'araso wa ya fara magana a hankali ,
"Karki ji tsoro kije hak'uri kawai ze baki , na ruga da na gama da shi" ya k'arike maganar cikin murmushi
Kallon shi tayi sannan tace "Anya wannan ba wani *SABON SALON YAUDARA* bane kuka zomin dashi?"
Cikin sanyin murya yace "Ki yarda da ni Zainab bazan tab'a cutar da wata 'ya mace ba most especially ma ke da nake so kinga bazaki je ba shikenan dama hak'uri zai baki"
Ummi wata fassara tayi daban cikin tsiwa tace" owoo dama badan Allah zaka taimaka min ba saboda na kub'uta a hannun kai na fad'o naka hannun ko , to bari kaji idan baka sani ba ni nan da kake ji da gani matar aure ce na wuce na tsaya kuna ball dani kuyi duk abin da kuka ga zaku iya ni *DA ALLAH NA DOGARA* " tana kai wa nan ta koma da baya tana tafe tana share k'walla har ta bangaje Hafsa da tazo Neman ta tafad'a ma anshiga ajinsu ita kuma ganin Ummi ta wuce a fusace kamar zakanya chan kuma ga Aminullah ya d'ora hannayen shi duk biyu akai sai abin ya d'aure mata kai
Shiko Aminullah duka biyu ne Ummi tamai ga mummunar fassara gashi ta ce mishi ita matar aure ce ,
Cikin sauri Hafsa ta k'araso kusa da Aminullah tana fad'in meke faruwa ne ?"
D'ago jajayen idanuwan shi yayi ya fara magana cikin sark'ak'yar murya "wai dagaske Zainab na da aure?" Ita ce tambayar da ya watsa mata. .
With confidence Hafsa tace "Eh matar yayana ce"
"To ina mijin nata yake ? Meyasa bata sanar masa matsalar ta da D'an Asabe ba?" Yasake jeho mata wata tambayar
Ajiyar zuciya tayi tace " is a long story"
Katseta yayi da cewar "I need to know"
Bada b'ata lokaci ba tayi mishi briefing wace ce Ummi,
[1/11, 1:06 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
*HAPPY ONE YEAR ANNIE PURE MOMENT OF LIFE WRITERS❤*
*Dedicated to REAl PURE MOMENT OF LIFE WRITERS sisters we're the best ever , let's continue shining like a ster in the sky🌠🌠😍*
*Readers ina mai Baku hak'urin rashin jina da kukayi kwana biyu wani uziri ne na musamman ya tsayar da ni amma insha Allah zaku rink'a jina akai akai*❤
*godiya mai tarin yawa gareku masoya na da fatan alkhairin da kuka yi agareni nagode Allah ya bar k'auna,*😍
*BAWAN ALLAH fans kullum burina shine nishad'an tar daku , Allah ya barmu tare*🤝
❤ *k'awalli*🤪 ❤
3⃣2⃣
Ummi kuwa bata zame ko ina ba sai gida , tana shiga gida Mama ta kalle ta da mamaki tace " a 'ah Ummi har an da wo?"
"Eh Mama"
Mama ta sake tambayar ta " ina 'yar uwar taki take ?"
"Tana chan baya ni nayo gaba ne " Ummi ta fad'i tana tura k'ofar d'akin ta ,
Mama ta girgiza kai cike da al'ajabin hali irin na Ummi
Ummi kuwa koda ta Shiga d'aki wurgi tayi da jakar makarantar ta fad'a katifar ta tana ta tuno kalaman Aminullah tabbas tasan da babu Abdallah ikon Allah ne kad'ai zai iya sa bata auri Aminullah ba domin yafi Abdallah'n' da ta sani had'uwa sai dai kuma bata San ya zuciyar shi take ba ga kuma zargin da take mishi , haka tayi ta juyi tana tunani ,
koda Hafsa ta shigo class Neman ta suka ce bata dawo ba tayi Neman har ta gaji daga baya dai ta yanke shawarar komawa gida ko ta koma ,
Ta fito dai dai bakin gate taga motar Aminullah yana ta zabga mata horn da dai kamar zata wuce sai kuma ta tsaya ,
Fitowa yayi daga cikin motar da kaganshi zaka gane hankalin shi ba'a kwance yake ba Dan har idon shi yayi ja cikin sanyin muryar shi yace "Hafsat ina zuwa ne ?"
"Gida " ta bashi amsa atak'ai ce
"To muje na sauke Keki mana kinga ana wuyar mota "
"A ah ka barshi zan jira "
"Hafsat kenan saboda na b'ata ma k'awarki rai shine zaki hau fushi dani ?"
"Ko kad'an yanzun muka je gida dakai kuma Kasan laifin kaina zai dawo "
"Babu Wanda zaisan Nina maidoki Idan kuma baki yarda da ni ba I can't furse you"
Shiru ta yi na D'an lokaci tasan dai indai bata bishi ba to batasan ranar samun abun hawa ba nan tace mishi "shikenan muje"
Nan da nan yaji zuciyar shi tarage suyar da take mai domin yasamu hanyar ba Ummi hak'uri ,
Bud'e mata motar yayi ta Shiga sannan ya rufe shima ya zagaya ya Shiga sai da ya hau titi sosai sannan ya juya yace mata " sis ina zamu je ne ?"
Kwatan chan tamai cikin 'yAr dariyar shi da iyakarta fuska yace "Ashe ma bamu da nisa"
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
3⃣1⃣
Ko da suka Shiga d'akin yana kwance akan gado ya lullub'e da alama barci ya fara yi , Aminullah ne yayi ma abokin shi nuni da ya zagaya ta d'ayan b'arayin koma ya nemi kan bedside drower ya zauna tare da d'ora k'afa d'aya kan gadon , sunsa D'an Asabe a tsakiya ,
Wata 'yar k'aramar wuk'a Aminullah ya Ciro a aljihun shi me kama da ta wanzamai , ahankali yake yawo da wuk'ar akan wuyan D'an Asabe , mak'wat ya had'iye wani miyau chan dai dayaji waiwayin ya isheshi sai ya kawo duka zafin da yaji a hannunshi shi ya sashi farkawa ciki magagin bacci azabar dake k'ara ratsa shi ne yasa shi bud'e ido me zai gani jini ne keta zuba a hannun shi cikin firgici ya d'aga kanshi yayi tozali da Aminullah wani wawan mari ya sakar mai yanda sai da ya daina gani na 'yan sakwanni , wata muguwar dariya ce yaji abayan shi yana juyawa yaji an sake d'auke shi da wani Marin cikin firgice ya fara fad'in,
"Wayyo Allah na Dan Allah me na miki?, su waye ku?"
Cikin wata irin murya Aminullah yace " zakasan ko mu su waye , zaka San ko me kamana amma sai kayi laushi tukun , oya come down my friend!"
Jiki na rawa ya sakko a gadon kamar Wanda beda jini ajikin shi ,
Abokin Aminullah ya ce "maza kayi frog jump sau hamsin"
Cikin zarana D'an Asabe ya ce "Oga ina da matsalar ciwon k'afa fa "
"Keep quite sanda kake turmushe 'ya'ya da matan mutane kana tuna k'afarka na ciwo ne banza kawai" ya had'a mai da wani Marin ,
Chan kuka ga D'an Asabe yahau tsallen kwad'o , shiko Aminullah gefe ya koma ya barshi da gwaska
A wahale D'an Asabe yayi frog jump ashirin shima yana yi ya tuntsurawa dukkan ninsu dariya suke ta cikin k'yallen da suka rufe fuskokin su , sai da wahala sannan Aminullah ya taso daga inda yake yace "guy tale min shi namai kaciya ".
Nan D'an Asabe ya hau muzurai da ido jikin shi sai kyarma yake ,
Nan guy ya Fara kici-kicin cire mai wando , cikin magiya D'an Asabe yace "Dan Allah Dan Allah kar ku min wallahi anmin tun ina D'an shekara bakwai"
Wata harara guy ya wurga mai sannan cikin k'arfi ya ja gajeran wandan ya yi k'asa , hankalin shi be k'ara tashi ba sai da yaga Aminullah yayo kanshi da Aska AI ba shiri ya zabura zai gudu gajeran wandon shi ya tad'iyeshi ya fad'i ji kake TIM!! , D'an Asabe yasha k'asa , da dai yaga har yanzun k'ara Mateo shi yake AI sai ya tak'ark'are yayi parlour a guje haba basai wani sabon satin ba ji kuke k'um! Gwaram !!,
D'an Asabe ko na chan parlour yana cin karo da kayan d'akin da aka yamutsa idan yayi sai yaci karo ko ya hantsala ,
Sukam su Aminullah suna chan suna jiyo ihun shi , sukam sai dariya suke ci ma'ishin su sai da suka gama dariyar sannan suka fita parlour suka kunna switch d'in gloves d'in D'an Asabe ne zigidir a tsaye tsakiyan center table sai muzurai yake fuskar nan duk ta kumbura ga wata uwar zufa da ke ketomai kamar yayi gudun famfalank'i
K'arasa wa suka yi kusa da shi sannan Aminullah ya fara magana "wato kai k'wallan D'an iska ko iskan cin naka ya koma kan matan aure ko to kad'an ma ka gani muddun zaka ci gaba da irin haka"
Cikin rawar baki D'an Asabe yace "wallahi yallab'ai indai wannan ne na daina amma Dan Allah ku k'yale ni haka"
Cikin tsawa guy yace "kai! Kana tunanin zamu tafi ne bamu tab'a lafiyar jikin ka ba to kayi k'arya "damk'o shi yayi turmushe yace "Man zo ka D'an sha jinin shi"
D'an Asabe sai zillo yake amma ya kasa k'wacewa , yana ji yana gani ajikiyi mai siririn yanka ajikin shi sannan suka k'ara mai da gargad'in yaje ya ba Zainab Kabir k'uri in na haka ba next time kaciya zasu mishi
Jiki na rawa yace" wannan duk mai sauk'i ne ai "
Suka tafi suka barshi suna ta shek'a dariya
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Washe gari da yake juma'a su Ummi basu da lectures d'in safe Dan haka sai k'are biyu suka je school suna Shiga class sai ga wani yazo ya ce" Zainab Kabir taje inji Malam D'an Asabe " sosai firgici ya bayyana a fuskarta , tana cikin tunani sai taji mutum akan ta Aminullah ne tsaye cikin manyan kaya brown d'in shadda ne ajikin shi anyi mata aiki da coffee din zare hular kanshi ma ratsin coffee da brown Kasan ce warshi fari sai abun ya k'ara sajewa farar fatar shi murmuahi kawai yake mata yayin da d'ayan hanunshi yake sanye cikin aljihun shi , ahankali ya matso kusa da ita yace " minti biyu please" yana gama fad'in hakan ya juya ya fita ,
Hafsa ce ta kalleta tace "Aunty Ki je mana maybe ya Samar mana mafita ne "
Jiki a sanyaye ta fita yana hangota sai ya fara tafiya ahaka har sai da suka kusan office d'in D'an Asabe sannan ya tsaya tana K'araso wa ya fara magana a hankali ,
"Karki ji tsoro kije hak'uri kawai ze baki , na ruga da na gama da shi" ya k'arike maganar cikin murmushi
Kallon shi tayi sannan tace "Anya wannan ba wani *SABON SALON YAUDARA* bane kuka zomin dashi?"
Cikin sanyin murya yace "Ki yarda da ni Zainab bazan tab'a cutar da wata 'ya mace ba most especially ma ke da nake so kinga bazaki je ba shikenan dama hak'uri zai baki"
Ummi wata fassara tayi daban cikin tsiwa tace" owoo dama badan Allah zaka taimaka min ba saboda na kub'uta a hannun kai na fad'o naka hannun ko , to bari kaji idan baka sani ba ni nan da kake ji da gani matar aure ce na wuce na tsaya kuna ball dani kuyi duk abin da kuka ga zaku iya ni *DA ALLAH NA DOGARA* " tana kai wa nan ta koma da baya tana tafe tana share k'walla har ta bangaje Hafsa da tazo Neman ta tafad'a ma anshiga ajinsu ita kuma ganin Ummi ta wuce a fusace kamar zakanya chan kuma ga Aminullah ya d'ora hannayen shi duk biyu akai sai abin ya d'aure mata kai
Shiko Aminullah duka biyu ne Ummi tamai ga mummunar fassara gashi ta ce mishi ita matar aure ce ,
Cikin sauri Hafsa ta k'araso kusa da Aminullah tana fad'in meke faruwa ne ?"
D'ago jajayen idanuwan shi yayi ya fara magana cikin sark'ak'yar murya "wai dagaske Zainab na da aure?" Ita ce tambayar da ya watsa mata. .
With confidence Hafsa tace "Eh matar yayana ce"
"To ina mijin nata yake ? Meyasa bata sanar masa matsalar ta da D'an Asabe ba?" Yasake jeho mata wata tambayar
Ajiyar zuciya tayi tace " is a long story"
Katseta yayi da cewar "I need to know"
Bada b'ata lokaci ba tayi mishi briefing wace ce Ummi,
[1/11, 1:06 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
*HAPPY ONE YEAR ANNIE PURE MOMENT OF LIFE WRITERS❤*
*Dedicated to REAl PURE MOMENT OF LIFE WRITERS sisters we're the best ever , let's continue shining like a ster in the sky🌠🌠😍*
*Readers ina mai Baku hak'urin rashin jina da kukayi kwana biyu wani uziri ne na musamman ya tsayar da ni amma insha Allah zaku rink'a jina akai akai*❤
*godiya mai tarin yawa gareku masoya na da fatan alkhairin da kuka yi agareni nagode Allah ya bar k'auna,*😍
*BAWAN ALLAH fans kullum burina shine nishad'an tar daku , Allah ya barmu tare*🤝
❤ *k'awalli*🤪 ❤
3⃣2⃣
Ummi kuwa bata zame ko ina ba sai gida , tana shiga gida Mama ta kalle ta da mamaki tace " a 'ah Ummi har an da wo?"
"Eh Mama"
Mama ta sake tambayar ta " ina 'yar uwar taki take ?"
"Tana chan baya ni nayo gaba ne " Ummi ta fad'i tana tura k'ofar d'akin ta ,
Mama ta girgiza kai cike da al'ajabin hali irin na Ummi
Ummi kuwa koda ta Shiga d'aki wurgi tayi da jakar makarantar ta fad'a katifar ta tana ta tuno kalaman Aminullah tabbas tasan da babu Abdallah ikon Allah ne kad'ai zai iya sa bata auri Aminullah ba domin yafi Abdallah'n' da ta sani had'uwa sai dai kuma bata San ya zuciyar shi take ba ga kuma zargin da take mishi , haka tayi ta juyi tana tunani ,
koda Hafsa ta shigo class Neman ta suka ce bata dawo ba tayi Neman har ta gaji daga baya dai ta yanke shawarar komawa gida ko ta koma ,
Ta fito dai dai bakin gate taga motar Aminullah yana ta zabga mata horn da dai kamar zata wuce sai kuma ta tsaya ,
Fitowa yayi daga cikin motar da kaganshi zaka gane hankalin shi ba'a kwance yake ba Dan har idon shi yayi ja cikin sanyin muryar shi yace "Hafsat ina zuwa ne ?"
"Gida " ta bashi amsa atak'ai ce
"To muje na sauke Keki mana kinga ana wuyar mota "
"A ah ka barshi zan jira "
"Hafsat kenan saboda na b'ata ma k'awarki rai shine zaki hau fushi dani ?"
"Ko kad'an yanzun muka je gida dakai kuma Kasan laifin kaina zai dawo "
"Babu Wanda zaisan Nina maidoki Idan kuma baki yarda da ni ba I can't furse you"
Shiru ta yi na D'an lokaci tasan dai indai bata bishi ba to batasan ranar samun abun hawa ba nan tace mishi "shikenan muje"
Nan da nan yaji zuciyar shi tarage suyar da take mai domin yasamu hanyar ba Ummi hak'uri ,
Bud'e mata motar yayi ta Shiga sannan ya rufe shima ya zagaya ya Shiga sai da ya hau titi sosai sannan ya juya yace mata " sis ina zamu je ne ?"
Kwatan chan tamai cikin 'yAr dariyar shi da iyakarta fuska yace "Ashe ma bamu da nisa"