Sashe 17
Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel · about 8 min read
Saifullah ne ya k'arb'i tukun suna tafe suna hira cikin nishad'i tun lokacin da suka doshi Zaria Abdallah yake ganin hotunan wasu abubu a idon shi sunan mai flashing tamkar video black white rutse idonuwan shi , duk wani moving d'in shi Dr yana gani sai bai kula shi ba Dan yana ganin wannan wani sign ne da Abdallah zai fara sanin koshi waye .
Ko da suka Shigo Zaria Abdallah duk ya gama zaucewa musamman ma da suka biyo ta kasuwar tudun Wanda Kasan cewar Saifullah D'an cikin tudun wada ne abun da k'ara d'aga mai hankali bai wuce da yaga shagon ogan Umar ba nan kam gaba d'aya durkushewa yayi a waje nan take zufar da yake yi ta k'ara yawaita , shi kanshi Dr abin ya bashi tsoro matuk'a , janyo shi yayi jikin shi yana shafa bayan shi.
Motsin da Saifullah yaji ana yi ne yasa shi kallon su tajikin mirror , yaga yadda abdallah jikinshi ke wani irin b'ari afirgice ya ce "Dr lafiya"
Shi kanshi Dr ya firgita kawai sai cewa yayi su wuce asibiti, mik'e titi yayi street *SHIKA* yake son kaisu domin nan ne yake ganin za'a ba abokin shi kyakyawan kulawa.
Kasan cewar basu had'u da cinkoson ababen hawa ba yasa acikin minti ashirin da biyar suka isa asibitin emergency aka kab'e shi aka wuce dashi wani private room nan likitoci suka duk'ufa akanshi .
Iya k'ololuwar tashin hankali Saifullah ya Shiga mostly yana ganin Abdallah a irin wannan halin amma nayau yafi gigitashi , ringing d'in wayarshi ce ta katse mai tunani da ya keyi ahankali ya zaro wayar cikin pocket d'in shi sunan da yagani ajikin screen d'in wayar ya fad'i a hankali "DAD?"
A nutse ya d'aga wayar gamida sallama bayan Anas sallamar maifin ke tambayar shi lafiya shiru har yanzun basu iso ba?
Cikin natsuwa Saifullah yake sanar ma dad d'in shi abunda ke faruwa .
Cikin mamaki dad d'in yace gashinan zuwa,
[1/13, 8:00 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
*Wannan shafin rankatakaf naku ne masoya Bawan Allah na mallaka muku shi aduk inda kuke fad'in k'asar nan Allah yabar zumunci da k'aunar juna Amin ❤🤞*
*Dedicated to Faty Axland🤪*
3⃣4⃣
Banda *SAFA DA MARWA* babu abunda Dr da Saifullah suke yi , sun d'ibi kusan minti arba'in a haka sai ga Dadyn Saifullah ya Iso cikin girmamawa suka gaisa da Dr sannan yayi masa ya mai jiki sai wurin ya d'auki shiru , chan Dr ya juyo ya kalle Saifullah yace "Saif kaje gida ka huta mana "
Cikin sanyi yace " no Dr bazan iya zuwa ko ina ba har sai nasan halin da abokina yake"
Dadyn Saifullah yace "gaskiya ne bari mu tsaya muga jikin nashi "
Ana cikin haka k'ofar d'akin da aka kwantar da Abdallah ta bud'e wani Dr ne ya fito daga cikin ta cikin ta ya k'araso kusa dasu yace " ina Baban Abdallah?" Dr yace" gashinan "
"Ina son ganin ka"
Cikin sanyin jiki Dr Ahmad ya bi bayan shi suka D'an tab'a tafiya kad'an sannan suka k'arasa office d'in shi bayan sun Shiga sun zauna Dr ya fara yima Dr Ahmad tambayoyi akan rashin lafiyar Abdallah ,
Ba tare da b'ata lokaci ba ya sanar masa da duk abunda ya faru har zuwa yanzun ,
Ajiyar zuciya Dr yayi yace "this is serious, but Dr meyasa baka yi k'ok'arin dawo masa da tunanin sa ba kuma ka k'asa sashi cikin wata rayuwar rud'ani ? Wannan serious case ne amma da tun farko ne da yanzun memory d'inshi ya dad'e da dawo wa "
Shi dai Dr Ahmad shiru yayi Dan duk abinda zai fad'a ya gama fad'i ,
Dr ya sake cewa "kuma abinciken da mukayi muna da tabbacin yana da connection da garin nan , Dan haka indai ka shirya nema masa lafiya to lallai sai dai ka barshi a nan zuwa wani D'an lokaci"
Bayan guntun nazarin da Dr Ahmad yayi yace" shikenan ba damuwa indai zai samu lafiya komai me sauk'i ne"
Dr yace "akwai yuwuwan hakan insha Allah"
"Zan iya zuwa na gashi ?"
"No har yanzun likitoci basu gama aikin suba ku k'ara musu lokaci"
Nan dai suka k'ara tattaunawa akan matsalar sannan suka rabu , alokacin da Dr Ahmad ya koma wajen Saifullah shi kad'ai ya tarar a wajen nan yake tambayar shi "Saifullah ina Baban naka?"
Saif cikin yanayin damu wa yace " yayi bak'i ne agida "
"OK muje muyi sallah Gashi har la'asar tayi ba muyi azahar ba "
Sai da suka d'anyi tafiya sannan suka fara tambayar inda masallaci yake akayi musu kwatance ,
Bayan sun fito daga masallaci ne ya Ciro wayarshi ya fara kiran wata number da aka rubuta "Bro" ajikin ta , acikin ringing na biyu aka d'aga kiran ,
Murmushi yayi sannan ya amsa sallamar da aka mai , bayan shiru da yayi na kimanin minti d'aya sai yace " duk naji k'orafin ka kafin nabaka amsa , kana school ne ?"
Shiru yayi domin sauraran me za'a ce mishi sannan yace "to ina ina cikin hospital naku ka sama mana abinci mare nauyi na mutum uku "
Nan d'in ma shiru yayi sannan daga baya yace "no don't worry ba ni bane friend d'ina na , kayi sauri fa na fara jin yunwa " kitt ya kashe wayar Dan yasan halin k'anin nashi ba k'i ma yatafi siyan abincin da wayar akunnen shi suna hira ba
Bayan sun aje wayar ne Dr Ahmad yace "AI da ka bari ma akwai restaurant anan waje da sai muci achan kawai "
"Wallah Sam bana son Barin cikin hospital d'in nan sai naga kamar wani Abu zai faru da Abdallah"
Dafa kafad'arshi Dr yayi yace "babu abunda zai faru dashi a hirar ma da mukayi da Dr yace yaji sauk'i yanzun ma bacci yake yi "
Ajiyar zuciya Saifullah yayi sannan yace " Alhamdulillah"
Suna tafe suna hira jefi jefi har suka k'arasa bakin d'akin da aka kwantar da Abdallah suka zauna a d'aya daga cikin kujerun dake aje wurin.
Bayan kimanin minti ashirin wayar Saifullah ta hau ringing ya d'aga tare da karawa akunne , k'anin nasa ya tambaye shi a inda suke , shi kuma ya mai kwatance , ba'afi minti Biyar ba sai gashi ya bayyana awajen .
(Ni mai d'aukan rahoto Wanda Nagani wajen saida alk'alami na ya fad'i k'asa saboda mamaki Saifullah ne ya mik'a min tare da fad'in " yes he's my brother " 🤪 AI ba shiri na cigaba da d'aukan rahoto Dan kar ayi show bani)
Aminullah ya k'arasa cikin sauri gami da ajiye ledar abincin kan d'aya daga cikin kujerun ya rungume D'an uwan sa cikin shauk'in bege yace " I miss you sweet bro "
"I miss you too little bro"
Sannan suka saki juna suna murmusawa .
Ahankali ya kai Cuban shi ga Dr cikin girmamawa ya gisheshi
Dr ya amsa tare da murmushi afuskarshi
"Bros ga abincin nan fa kuci "
Cin abincin suke amma kowa da abinda yake sak'awa a ranshi.
Wasu doctor's ne guda biyu suka fito daga d'akin , d'aya daga cikin su ya ce musu ya farka zasu iya zuwa su Ganshi , cikin sauri suka Shiga d'akin shiko Aminullah mamaki ne fal acikin shi yanda yaga har riga-rigen Shiga suke yi AI shima sai ya bisu abaya.
Akwance suka same shi hannun shi d'aya an samai drip tashi d'aya har yad'an fad'a kad'an ,
Cikin kulawa suka fara tambayar shi yajin nashi , kai kawai ya d'aga alamar da sauk'i , sannan ya kalli Saifullah yace.
"Saif baka tafi gida ba?"
Saif ya D'an harare shi yace " why should I go home when you are here"
Murmushi yayi ya kawai sannan ya juya kalli Aminullah kallon Neman k'arin bayani akan shi ,
Said ya janyo Aminullah kusa dashi yace " Aminullah da nake baka labarin shi, "
Sannan ya juya ya kalli Aminullah yace " Abdallah nasan ka gane shi "
Aminullah ya rab'a ta gefen Saifullah ya k'arasa kusa da Abdallah sannan yayi mishi ya jiki , suna d'an fira jefi-jefi dai-dai nan wayar Aminullah ta hau ringing sunan da yagani jikin wayar yad'an murmusa , Saifullah na kallon shi ya sakar masa dundu tare da fad'in
"D'an iska dariyar me kake "
"Ba komai sister na ce ta kira "
Zuwa lokacin kiran har ya katse D'an haka shi sai ya k'ara kira ,
Alokacin da aka amsa kiran yaji ance " haba Aminullah ka ce mujiraka kuma kayi shiru gashi har Aunty Ummi ta gaji ta tafi "
Dafe kanshi yayi tare da fad'in "ya subhannallah yan ke kina ina?"
"Ina inda ka barni "
"OK gani nan zuwa".
Ya juya ya kalli Saifullah yace "bros bari naje na dowa , kuna buk'atar wani Abu ne "
"Ah ah ka gaida k'anwar tawa"
Yamik'e tare da Sosa k'eya yayi musu sallAma har ya kai bakin k'ofa Dr yace " Aminullah kawuce da Saifullah gida ya D'an huta "
Saif zaiyi magana Dr ya dakatar dashi ta hanyar nuna masa yaje kawai ba wata damu wa,
Sai da suka Shiga mota sannan Aminullah ya juya ya kalli D'an uwansa yace "bafa gida direct zan wuce ba kuma kaga yamma tayi "
D'an tsaki yaja yace "muje"
Cikin makaranta suka koma , Hafsat na hango motar Aminullah ta taso ganin wani kyakkyawan saurayi cikin motar sai da yasa numfashin ta d'aukewa na wucin gadi , da k'yar ta iya Jan k'afafun ta zuwa kusa da motar , baya ta bud'e ta Shiga bayan ta rude motar sai nan ta gaida Saifullah a dak'ile ya amsa mata ya juyar da kanshi kan titi gami da d'aure fuska
Tunani yake yi wannan wace yarinya ce take tare da k'aninshi? Meye dangan takar su , yana cikin maganar ya tsikayi muryar abokin shi yana cewa "Hafsa nakira wayar Aunty Ummi bata d'aga ba ko tayi fushi ne?"
Sai da tayi dariya sannan tace " idan munje kaji"
"Is that what you said?"
Ko da suka Shigo Zaria Abdallah duk ya gama zaucewa musamman ma da suka biyo ta kasuwar tudun Wanda Kasan cewar Saifullah D'an cikin tudun wada ne abun da k'ara d'aga mai hankali bai wuce da yaga shagon ogan Umar ba nan kam gaba d'aya durkushewa yayi a waje nan take zufar da yake yi ta k'ara yawaita , shi kanshi Dr abin ya bashi tsoro matuk'a , janyo shi yayi jikin shi yana shafa bayan shi.
Motsin da Saifullah yaji ana yi ne yasa shi kallon su tajikin mirror , yaga yadda abdallah jikinshi ke wani irin b'ari afirgice ya ce "Dr lafiya"
Shi kanshi Dr ya firgita kawai sai cewa yayi su wuce asibiti, mik'e titi yayi street *SHIKA* yake son kaisu domin nan ne yake ganin za'a ba abokin shi kyakyawan kulawa.
Kasan cewar basu had'u da cinkoson ababen hawa ba yasa acikin minti ashirin da biyar suka isa asibitin emergency aka kab'e shi aka wuce dashi wani private room nan likitoci suka duk'ufa akanshi .
Iya k'ololuwar tashin hankali Saifullah ya Shiga mostly yana ganin Abdallah a irin wannan halin amma nayau yafi gigitashi , ringing d'in wayarshi ce ta katse mai tunani da ya keyi ahankali ya zaro wayar cikin pocket d'in shi sunan da yagani ajikin screen d'in wayar ya fad'i a hankali "DAD?"
A nutse ya d'aga wayar gamida sallama bayan Anas sallamar maifin ke tambayar shi lafiya shiru har yanzun basu iso ba?
Cikin natsuwa Saifullah yake sanar ma dad d'in shi abunda ke faruwa .
Cikin mamaki dad d'in yace gashinan zuwa,
[1/13, 8:00 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
*Wannan shafin rankatakaf naku ne masoya Bawan Allah na mallaka muku shi aduk inda kuke fad'in k'asar nan Allah yabar zumunci da k'aunar juna Amin ❤🤞*
*Dedicated to Faty Axland🤪*
3⃣4⃣
Banda *SAFA DA MARWA* babu abunda Dr da Saifullah suke yi , sun d'ibi kusan minti arba'in a haka sai ga Dadyn Saifullah ya Iso cikin girmamawa suka gaisa da Dr sannan yayi masa ya mai jiki sai wurin ya d'auki shiru , chan Dr ya juyo ya kalle Saifullah yace "Saif kaje gida ka huta mana "
Cikin sanyi yace " no Dr bazan iya zuwa ko ina ba har sai nasan halin da abokina yake"
Dadyn Saifullah yace "gaskiya ne bari mu tsaya muga jikin nashi "
Ana cikin haka k'ofar d'akin da aka kwantar da Abdallah ta bud'e wani Dr ne ya fito daga cikin ta cikin ta ya k'araso kusa dasu yace " ina Baban Abdallah?" Dr yace" gashinan "
"Ina son ganin ka"
Cikin sanyin jiki Dr Ahmad ya bi bayan shi suka D'an tab'a tafiya kad'an sannan suka k'arasa office d'in shi bayan sun Shiga sun zauna Dr ya fara yima Dr Ahmad tambayoyi akan rashin lafiyar Abdallah ,
Ba tare da b'ata lokaci ba ya sanar masa da duk abunda ya faru har zuwa yanzun ,
Ajiyar zuciya Dr yayi yace "this is serious, but Dr meyasa baka yi k'ok'arin dawo masa da tunanin sa ba kuma ka k'asa sashi cikin wata rayuwar rud'ani ? Wannan serious case ne amma da tun farko ne da yanzun memory d'inshi ya dad'e da dawo wa "
Shi dai Dr Ahmad shiru yayi Dan duk abinda zai fad'a ya gama fad'i ,
Dr ya sake cewa "kuma abinciken da mukayi muna da tabbacin yana da connection da garin nan , Dan haka indai ka shirya nema masa lafiya to lallai sai dai ka barshi a nan zuwa wani D'an lokaci"
Bayan guntun nazarin da Dr Ahmad yayi yace" shikenan ba damuwa indai zai samu lafiya komai me sauk'i ne"
Dr yace "akwai yuwuwan hakan insha Allah"
"Zan iya zuwa na gashi ?"
"No har yanzun likitoci basu gama aikin suba ku k'ara musu lokaci"
Nan dai suka k'ara tattaunawa akan matsalar sannan suka rabu , alokacin da Dr Ahmad ya koma wajen Saifullah shi kad'ai ya tarar a wajen nan yake tambayar shi "Saifullah ina Baban naka?"
Saif cikin yanayin damu wa yace " yayi bak'i ne agida "
"OK muje muyi sallah Gashi har la'asar tayi ba muyi azahar ba "
Sai da suka d'anyi tafiya sannan suka fara tambayar inda masallaci yake akayi musu kwatance ,
Bayan sun fito daga masallaci ne ya Ciro wayarshi ya fara kiran wata number da aka rubuta "Bro" ajikin ta , acikin ringing na biyu aka d'aga kiran ,
Murmushi yayi sannan ya amsa sallamar da aka mai , bayan shiru da yayi na kimanin minti d'aya sai yace " duk naji k'orafin ka kafin nabaka amsa , kana school ne ?"
Shiru yayi domin sauraran me za'a ce mishi sannan yace "to ina ina cikin hospital naku ka sama mana abinci mare nauyi na mutum uku "
Nan d'in ma shiru yayi sannan daga baya yace "no don't worry ba ni bane friend d'ina na , kayi sauri fa na fara jin yunwa " kitt ya kashe wayar Dan yasan halin k'anin nashi ba k'i ma yatafi siyan abincin da wayar akunnen shi suna hira ba
Bayan sun aje wayar ne Dr Ahmad yace "AI da ka bari ma akwai restaurant anan waje da sai muci achan kawai "
"Wallah Sam bana son Barin cikin hospital d'in nan sai naga kamar wani Abu zai faru da Abdallah"
Dafa kafad'arshi Dr yayi yace "babu abunda zai faru dashi a hirar ma da mukayi da Dr yace yaji sauk'i yanzun ma bacci yake yi "
Ajiyar zuciya Saifullah yayi sannan yace " Alhamdulillah"
Suna tafe suna hira jefi jefi har suka k'arasa bakin d'akin da aka kwantar da Abdallah suka zauna a d'aya daga cikin kujerun dake aje wurin.
Bayan kimanin minti ashirin wayar Saifullah ta hau ringing ya d'aga tare da karawa akunne , k'anin nasa ya tambaye shi a inda suke , shi kuma ya mai kwatance , ba'afi minti Biyar ba sai gashi ya bayyana awajen .
(Ni mai d'aukan rahoto Wanda Nagani wajen saida alk'alami na ya fad'i k'asa saboda mamaki Saifullah ne ya mik'a min tare da fad'in " yes he's my brother " 🤪 AI ba shiri na cigaba da d'aukan rahoto Dan kar ayi show bani)
Aminullah ya k'arasa cikin sauri gami da ajiye ledar abincin kan d'aya daga cikin kujerun ya rungume D'an uwan sa cikin shauk'in bege yace " I miss you sweet bro "
"I miss you too little bro"
Sannan suka saki juna suna murmusawa .
Ahankali ya kai Cuban shi ga Dr cikin girmamawa ya gisheshi
Dr ya amsa tare da murmushi afuskarshi
"Bros ga abincin nan fa kuci "
Cin abincin suke amma kowa da abinda yake sak'awa a ranshi.
Wasu doctor's ne guda biyu suka fito daga d'akin , d'aya daga cikin su ya ce musu ya farka zasu iya zuwa su Ganshi , cikin sauri suka Shiga d'akin shiko Aminullah mamaki ne fal acikin shi yanda yaga har riga-rigen Shiga suke yi AI shima sai ya bisu abaya.
Akwance suka same shi hannun shi d'aya an samai drip tashi d'aya har yad'an fad'a kad'an ,
Cikin kulawa suka fara tambayar shi yajin nashi , kai kawai ya d'aga alamar da sauk'i , sannan ya kalli Saifullah yace.
"Saif baka tafi gida ba?"
Saif ya D'an harare shi yace " why should I go home when you are here"
Murmushi yayi ya kawai sannan ya juya kalli Aminullah kallon Neman k'arin bayani akan shi ,
Said ya janyo Aminullah kusa dashi yace " Aminullah da nake baka labarin shi, "
Sannan ya juya ya kalli Aminullah yace " Abdallah nasan ka gane shi "
Aminullah ya rab'a ta gefen Saifullah ya k'arasa kusa da Abdallah sannan yayi mishi ya jiki , suna d'an fira jefi-jefi dai-dai nan wayar Aminullah ta hau ringing sunan da yagani jikin wayar yad'an murmusa , Saifullah na kallon shi ya sakar masa dundu tare da fad'in
"D'an iska dariyar me kake "
"Ba komai sister na ce ta kira "
Zuwa lokacin kiran har ya katse D'an haka shi sai ya k'ara kira ,
Alokacin da aka amsa kiran yaji ance " haba Aminullah ka ce mujiraka kuma kayi shiru gashi har Aunty Ummi ta gaji ta tafi "
Dafe kanshi yayi tare da fad'in "ya subhannallah yan ke kina ina?"
"Ina inda ka barni "
"OK gani nan zuwa".
Ya juya ya kalli Saifullah yace "bros bari naje na dowa , kuna buk'atar wani Abu ne "
"Ah ah ka gaida k'anwar tawa"
Yamik'e tare da Sosa k'eya yayi musu sallAma har ya kai bakin k'ofa Dr yace " Aminullah kawuce da Saifullah gida ya D'an huta "
Saif zaiyi magana Dr ya dakatar dashi ta hanyar nuna masa yaje kawai ba wata damu wa,
Sai da suka Shiga mota sannan Aminullah ya juya ya kalli D'an uwansa yace "bafa gida direct zan wuce ba kuma kaga yamma tayi "
D'an tsaki yaja yace "muje"
Cikin makaranta suka koma , Hafsat na hango motar Aminullah ta taso ganin wani kyakkyawan saurayi cikin motar sai da yasa numfashin ta d'aukewa na wucin gadi , da k'yar ta iya Jan k'afafun ta zuwa kusa da motar , baya ta bud'e ta Shiga bayan ta rude motar sai nan ta gaida Saifullah a dak'ile ya amsa mata ya juyar da kanshi kan titi gami da d'aure fuska
Tunani yake yi wannan wace yarinya ce take tare da k'aninshi? Meye dangan takar su , yana cikin maganar ya tsikayi muryar abokin shi yana cewa "Hafsa nakira wayar Aunty Ummi bata d'aga ba ko tayi fushi ne?"
Sai da tayi dariya sannan tace " idan munje kaji"
"Is that what you said?"