Sashe 14
Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel · about 8 min read
Wata dariyar mugunta yayi sannan yace" duk kalaman Ki bazasu sa na chanja k'uduri na a kanki ba baby kin had'u , Ki taimaka min na lashi zumar nan"
Wani bak'in ciki ne ya turnuk'e Ummi gashi tana so tayi kuka ta kasa kai sai ta mik'e zata fita , takai dai dai wajan k'ofa tajiyo muryar shi yana cewa "baby na baki kwana biyu kije kiyi tunani Idan baki amince ba kuma duk abin da ya biyo baya ke kika ja"
Wani dogon tsaki taja tare da fad'in "Allah ya fika "ta fita
Shiko jingina yayi yana jin sha'awar ta yana k'ara azazzalar shi,
Ita kuwa Ummi kanta ne yake juyawa nan ta lallab'a wa tana tana tafiya a hankili Chan sai ta fara ganin duhu ba tare da tasan inda take ba ta duk'e awaje ta jingina da glass d'in da yake hanyar mutane basu cika wuce wa sosai Shiya sa ta d'au tsawon lokacin da ita kanta bata san lokacin da ta d'auka awajen ba,
Kamar daga sama taji wata sassanyar murya tana fad'in "Baiwar Allah lafiya kike zaune anan ?"
Ahankali ta d'ago kanta tare da sauke idanun ta akan matashin kallo d'aya tayi mai ta sake kauda kanta domin gaskiya guy d'in ya had'u ga iya dressing fa kyau kuma da ganin alama iyayen sa masu k'unbar Susa ne ba tare da Cewa komai ba mik'e wa tayi har ta juya zata tafi sai kuma taji ya k'ara cewa " Sis ga jakar Ki"
Ba tare da ta juyo ba ta karb'a tare da fad'in "thanks"
Murmushi yayi tare da biyo ta abaya yana fad'in "Suna na Aminullah Alhassan ina department of business administration ina two hundred level"
Bata bashi amsa ba sai ma k'ara sauri da tayi , domin ita duk atunanin ta shima shed'anar yazo mata dashi,
Sake jin muryar shi tayi yana cewa " tunda dai ba zaki yi sharing k'uncun Ki dani ba to Dan Allah ki saurareni bai kamata kitafi kina d'auke da fuskar shanu ba" ya k'ari ke yana murmushi ,
Ita ko kalaman shi na k'arshe yasa ta juyo wa daidai lokacin kuma ya saki murmushi
"Me kake nufi da fuskar shanu?" Ta k'ara tamke fuskarta
D'aga kafad'ar shi yayi sannan ya ce "ba abinda nake nufi ,amma da zaki runk'a yin dariya tauraruwar Ki sai ta fi haskawa"
Ta bud'e baki zata yi magana kenan ta ji an tab'o ta ta baya rud'e ta juya , Hafsa ce tsaye sai nishi take kamar wadda tayi gudun famfalank'i duk da yana yin da Ummi ke ciki taso tayi dariya amma sai ta daure tace
"Ke kuma fa lafiya? kinzo sai nishi kike kamar wata zakanya"
"Eh dole Ki ce haka mana bayan duk kin gama ba mutane wahalar nemanki for more than an hour Ashe kina nan"
"To ina ruwanki da nema na ko ni yarinya ce da zan b'ata?"
Cikin b'acin rai Hafsa tace "naga Wanda ya fiki shekaru ma ya b'ata har yanzun ba labarin shi bare ke , to Ki sani ko kin b'ata ba zanje Neman Ki ba"
Nan Ummi ta had'a girar sama da k'asa tsabar bak'in ciki ma ta rasa me zata ce
Hafsa na ganin hakan tasan k'awar tata fushi tayi kawai sai ta rungumeta tana lallashi cikin sigar tsokana har sai da tayi dariya sannan ta jata suka bar gurin
Shiko Aminullah tunda suka fara yake kallon su har suka tafi yana binsu da ido , ahankali kuma ya furta "I love your dramer"
[1/4, 8:49 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
2⃣9⃣➕3⃣0⃣
Tunda suka koma gida Hafsa ta lura Ummi tana cikin wata damuwar da tafi tada tana so ta tambaye ta amma kuma ta kasa , wani tunanin ne kuma ya sake bijiro matashin saurayin da ta ganshi tare da Ummi meye tsakanin su?, ita dai takan Ganshi amma ba kullum ba kuma tana Ki k'ayenta na yawan yin zancen akan suna son shi, wata zuciyar kuma tana cewa karki zargi k'awarki domin kema kinsan ba halinta bane , daga k'arshe dai ta yenke shawarar zuwa ta tambayeta ,
Koda ta Shiga d'akin ta sameta a zaune atsakiyar katifa ta had'a kanta da gwuiwoyin ta tana kuka bilhak'i da gaskiya ,
Azuciyar Hafsa ko cewa tayi "ita kam Aunty Ummi kuka baya mata wuya" k'arasawa tayi kusa da ita cikin tausayi ta dafa kafad'ar ta , har wannan lokacin Ummi bata d'ago ba ,
Cikin sanyin murya Hafsa tace "k'awata me ke damun Ki ne ?, ko maganar da na fad'a miki d'azun ne?"
Girgiza kai tayi alamar "A'ah "
Hafsa ta sake cewar " to mene ne ? Kinji yadda jikin Ki yayi zafi kuwa?"
Cikin kuka Ummi ta sanar ma da Hafsa abin da wannan lecturer d'in ya fad'a mata har had'uwar su a Aminullah ,
"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un lallai wannan anyi D'an iska , insha Allah ba zai samu nasara ba "
Nan dai Hafsa tayi ta kwantar mata da hankali har ta D'an saki ranta ,
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*THE NEXT DAY AT SCHOOL*
Bayan sun samu interval d'in lecture suka fito waje suna shan iska ita ko Ummi zuciyarta cunkushe yake da fargaba domin bata San me zai faru gobe tsakanin ta da wannan shed'anin ba,
Hafsa ce ta gaji da shirun tace " Aunty Ummi ba dai tunanin wannan fasik'in kike ba ?"
Ajiyar zuciya Ummi tayi sannan ta ce " dole inyi tunanin shi mana Hafsa kaidin wani mutum d'in yafi sharrin shed'an"
"Hakane amma Allah ba zai bashi galaba a kanki da yardar Allah"
Ummi ta bud'i baki zata yi magana kenan taji wani k'amshi ya doki hancin ta juyawa tayi ta kalli Hafsa taga ita ma ita take kallo a tare suka d'aga idanuwan su suka zuba kan Aminullah, nan da nan dukkan su suka d'auke Kansu ,
A cikin Takun da baifi uku ba ya k'araso inda suke tare da sallama ,
A dak'ile suka masa mai murmushi yayi sannan ya ce "sisters ya kuke ?"
Ba samu amsa daga bakin Ummi ba sai dai Hafsa ce tace "lafiya " itama a dak'ile ta amsa ,
Kallon Ummi yayi yaga ta wani d'auke kai murmushi yayi yace "sis ba dai fushin jiya ya shafe ni ba?"
Nan ma bata tanka mai ba sai ya koma kusa da Hafsa kujerar da ke kusa da ita ya zauna tare da fad'in "sis wai me ke damun k'awar Ki ne tun jiya nake ganin ranta a b'ace jiya da k'yar nayi bacci saboda halin da na ganta ciki"
Hafsa ko baki ta saki azuciyar ta tace "lallai wannan bashida hankali "
Daya ji shirun yayi yawa ne yace "au kema shiru zaki yi ?"
Wata zuciya ce tace ma Hafsa Ki fad'a mishi abinda ke faruwa ko zai iya temaka muku,
Nan ta bashi labarin komai daya faru ,
Cikin b'acin rai yace "ya sunan lecturer ?"
Shiru tayi tana so ta tuna sunan da taji an fad'i jiya da k'yar ta tuna
Ta kalli Aminullah tace "D'an Asabe"
Murmushi mugunta yayi yace" hakane na tuna jiya akusa da office d'in shi na ganta dama kuma ina da case dashi double fire kenan "
Matsawa yayi kusa da Ummi ya ce "karki damu sis insha Allah daga kanki bazai k'ara marmarin zina ba ",
Da k'yar ta iya cewa "nagode"
Sallama yayi musu tare da fad'in "ku jira result zuwa gobe "ya Shiga motar shi domin k'arasawa department d'in su
Ummi ce ta juya ta ce ma Hafsa "ke banza ce wallahi ya kawai daga ganin mutum zaki zauna Ki saki baki kina ta surutu , to yanzun da kika gaya mishi me zai iya yi?"
"Haba Aunty Ummi Ki fahimceni ni ba da wata manufa na fad'i mai ba kawai gani nake zai iya taimakawa amma idan banyi miki dai dai ba to Ki yafeni"
Ajiyar zuciya Ummi tayi tare da fad'in "shikenan ya wuce" nan dai sukayi ta hirarrakin su daga k'arshe suka koma class ,
Shiko Aminullah tunda ya tafi yake shirya k'ulum botom da zai shirya ma D'an Asabe cikin murnar samun mafita yace "zaka ci ubanka" ya saki wata dariyar mugunta,
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*AT NIGHT*
Wata dalleliyar mota ce k'irar CRV ta faka a parking space din Quarters d'in lecturers da ke cikin makarantar b'arayin me zaman banza da b'arayin driver aka bud'e , wasu matasa ne guda biyu cikin bak'ak'en kaya d'aya yana zuk'ar segret d'ayan kuma yana tofar da miyau gami da toshe hanci yana fad'in "wallah kai banza ne nagaya maka bana son warin wannan abar amma saboda tsabar iskanci sai ka shata a gabana ".
D'ayan yace "guy charge nake domin naji dad'in karta rashin mutum ci ",
Dai dai nan suka isa inda suke son Shiga , tab'a k'ofar sukayi suka jita a bud'e , sai d'ayan ya cema mai shan segret d'in ya lek'a ta window'n' ko akwai matsala , bayan minti biyu ya dawo yace"ya sama kanshi jaraba ba dole ya manta ya bar k'oda bud'e ba yana chan yana shanawa"
Cike da takaici d'ayan yayi k'wafa ahankali suka tura k'ofar suka Shiga tare da lab'e wa abayan wata kujera dake lungu ,
Sai alokacin na gane waye d'ayan Ashe Aminullah ne , tab
Lokaci zuwa lokaci suna duban agogo suda suka zo tun k'arfe goma gashi gashi yanzun shabiyu , d'ayan ya bud'e baki zai yi magana kenan suka ji an bud'e k'ofa lakwaf sukayi wata budurwa ce ta fito cikin wasu tsinannun English wears sai wani taku take cikin yauk'i , sai da wuce da kimanin minti talatin sannan suka mik'e suka kashe kulle k'ofar har zasu bud'e k'ofar bedroom d'in sai abokin Aminullah yace tayani mu harmutsa d'akin nan sai da suka ma d'akin biji-biji sannan suka kashe globe d'in d'akin suka fad'a bedroom d'in
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
[1/5, 9:22 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
Wani bak'in ciki ne ya turnuk'e Ummi gashi tana so tayi kuka ta kasa kai sai ta mik'e zata fita , takai dai dai wajan k'ofa tajiyo muryar shi yana cewa "baby na baki kwana biyu kije kiyi tunani Idan baki amince ba kuma duk abin da ya biyo baya ke kika ja"
Wani dogon tsaki taja tare da fad'in "Allah ya fika "ta fita
Shiko jingina yayi yana jin sha'awar ta yana k'ara azazzalar shi,
Ita kuwa Ummi kanta ne yake juyawa nan ta lallab'a wa tana tana tafiya a hankili Chan sai ta fara ganin duhu ba tare da tasan inda take ba ta duk'e awaje ta jingina da glass d'in da yake hanyar mutane basu cika wuce wa sosai Shiya sa ta d'au tsawon lokacin da ita kanta bata san lokacin da ta d'auka awajen ba,
Kamar daga sama taji wata sassanyar murya tana fad'in "Baiwar Allah lafiya kike zaune anan ?"
Ahankali ta d'ago kanta tare da sauke idanun ta akan matashin kallo d'aya tayi mai ta sake kauda kanta domin gaskiya guy d'in ya had'u ga iya dressing fa kyau kuma da ganin alama iyayen sa masu k'unbar Susa ne ba tare da Cewa komai ba mik'e wa tayi har ta juya zata tafi sai kuma taji ya k'ara cewa " Sis ga jakar Ki"
Ba tare da ta juyo ba ta karb'a tare da fad'in "thanks"
Murmushi yayi tare da biyo ta abaya yana fad'in "Suna na Aminullah Alhassan ina department of business administration ina two hundred level"
Bata bashi amsa ba sai ma k'ara sauri da tayi , domin ita duk atunanin ta shima shed'anar yazo mata dashi,
Sake jin muryar shi tayi yana cewa " tunda dai ba zaki yi sharing k'uncun Ki dani ba to Dan Allah ki saurareni bai kamata kitafi kina d'auke da fuskar shanu ba" ya k'ari ke yana murmushi ,
Ita ko kalaman shi na k'arshe yasa ta juyo wa daidai lokacin kuma ya saki murmushi
"Me kake nufi da fuskar shanu?" Ta k'ara tamke fuskarta
D'aga kafad'ar shi yayi sannan ya ce "ba abinda nake nufi ,amma da zaki runk'a yin dariya tauraruwar Ki sai ta fi haskawa"
Ta bud'e baki zata yi magana kenan ta ji an tab'o ta ta baya rud'e ta juya , Hafsa ce tsaye sai nishi take kamar wadda tayi gudun famfalank'i duk da yana yin da Ummi ke ciki taso tayi dariya amma sai ta daure tace
"Ke kuma fa lafiya? kinzo sai nishi kike kamar wata zakanya"
"Eh dole Ki ce haka mana bayan duk kin gama ba mutane wahalar nemanki for more than an hour Ashe kina nan"
"To ina ruwanki da nema na ko ni yarinya ce da zan b'ata?"
Cikin b'acin rai Hafsa tace "naga Wanda ya fiki shekaru ma ya b'ata har yanzun ba labarin shi bare ke , to Ki sani ko kin b'ata ba zanje Neman Ki ba"
Nan Ummi ta had'a girar sama da k'asa tsabar bak'in ciki ma ta rasa me zata ce
Hafsa na ganin hakan tasan k'awar tata fushi tayi kawai sai ta rungumeta tana lallashi cikin sigar tsokana har sai da tayi dariya sannan ta jata suka bar gurin
Shiko Aminullah tunda suka fara yake kallon su har suka tafi yana binsu da ido , ahankali kuma ya furta "I love your dramer"
[1/4, 8:49 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
2⃣9⃣➕3⃣0⃣
Tunda suka koma gida Hafsa ta lura Ummi tana cikin wata damuwar da tafi tada tana so ta tambaye ta amma kuma ta kasa , wani tunanin ne kuma ya sake bijiro matashin saurayin da ta ganshi tare da Ummi meye tsakanin su?, ita dai takan Ganshi amma ba kullum ba kuma tana Ki k'ayenta na yawan yin zancen akan suna son shi, wata zuciyar kuma tana cewa karki zargi k'awarki domin kema kinsan ba halinta bane , daga k'arshe dai ta yenke shawarar zuwa ta tambayeta ,
Koda ta Shiga d'akin ta sameta a zaune atsakiyar katifa ta had'a kanta da gwuiwoyin ta tana kuka bilhak'i da gaskiya ,
Azuciyar Hafsa ko cewa tayi "ita kam Aunty Ummi kuka baya mata wuya" k'arasawa tayi kusa da ita cikin tausayi ta dafa kafad'ar ta , har wannan lokacin Ummi bata d'ago ba ,
Cikin sanyin murya Hafsa tace "k'awata me ke damun Ki ne ?, ko maganar da na fad'a miki d'azun ne?"
Girgiza kai tayi alamar "A'ah "
Hafsa ta sake cewar " to mene ne ? Kinji yadda jikin Ki yayi zafi kuwa?"
Cikin kuka Ummi ta sanar ma da Hafsa abin da wannan lecturer d'in ya fad'a mata har had'uwar su a Aminullah ,
"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un lallai wannan anyi D'an iska , insha Allah ba zai samu nasara ba "
Nan dai Hafsa tayi ta kwantar mata da hankali har ta D'an saki ranta ,
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*THE NEXT DAY AT SCHOOL*
Bayan sun samu interval d'in lecture suka fito waje suna shan iska ita ko Ummi zuciyarta cunkushe yake da fargaba domin bata San me zai faru gobe tsakanin ta da wannan shed'anin ba,
Hafsa ce ta gaji da shirun tace " Aunty Ummi ba dai tunanin wannan fasik'in kike ba ?"
Ajiyar zuciya Ummi tayi sannan ta ce " dole inyi tunanin shi mana Hafsa kaidin wani mutum d'in yafi sharrin shed'an"
"Hakane amma Allah ba zai bashi galaba a kanki da yardar Allah"
Ummi ta bud'i baki zata yi magana kenan taji wani k'amshi ya doki hancin ta juyawa tayi ta kalli Hafsa taga ita ma ita take kallo a tare suka d'aga idanuwan su suka zuba kan Aminullah, nan da nan dukkan su suka d'auke Kansu ,
A cikin Takun da baifi uku ba ya k'araso inda suke tare da sallama ,
A dak'ile suka masa mai murmushi yayi sannan ya ce "sisters ya kuke ?"
Ba samu amsa daga bakin Ummi ba sai dai Hafsa ce tace "lafiya " itama a dak'ile ta amsa ,
Kallon Ummi yayi yaga ta wani d'auke kai murmushi yayi yace "sis ba dai fushin jiya ya shafe ni ba?"
Nan ma bata tanka mai ba sai ya koma kusa da Hafsa kujerar da ke kusa da ita ya zauna tare da fad'in "sis wai me ke damun k'awar Ki ne tun jiya nake ganin ranta a b'ace jiya da k'yar nayi bacci saboda halin da na ganta ciki"
Hafsa ko baki ta saki azuciyar ta tace "lallai wannan bashida hankali "
Daya ji shirun yayi yawa ne yace "au kema shiru zaki yi ?"
Wata zuciya ce tace ma Hafsa Ki fad'a mishi abinda ke faruwa ko zai iya temaka muku,
Nan ta bashi labarin komai daya faru ,
Cikin b'acin rai yace "ya sunan lecturer ?"
Shiru tayi tana so ta tuna sunan da taji an fad'i jiya da k'yar ta tuna
Ta kalli Aminullah tace "D'an Asabe"
Murmushi mugunta yayi yace" hakane na tuna jiya akusa da office d'in shi na ganta dama kuma ina da case dashi double fire kenan "
Matsawa yayi kusa da Ummi ya ce "karki damu sis insha Allah daga kanki bazai k'ara marmarin zina ba ",
Da k'yar ta iya cewa "nagode"
Sallama yayi musu tare da fad'in "ku jira result zuwa gobe "ya Shiga motar shi domin k'arasawa department d'in su
Ummi ce ta juya ta ce ma Hafsa "ke banza ce wallahi ya kawai daga ganin mutum zaki zauna Ki saki baki kina ta surutu , to yanzun da kika gaya mishi me zai iya yi?"
"Haba Aunty Ummi Ki fahimceni ni ba da wata manufa na fad'i mai ba kawai gani nake zai iya taimakawa amma idan banyi miki dai dai ba to Ki yafeni"
Ajiyar zuciya Ummi tayi tare da fad'in "shikenan ya wuce" nan dai sukayi ta hirarrakin su daga k'arshe suka koma class ,
Shiko Aminullah tunda ya tafi yake shirya k'ulum botom da zai shirya ma D'an Asabe cikin murnar samun mafita yace "zaka ci ubanka" ya saki wata dariyar mugunta,
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*AT NIGHT*
Wata dalleliyar mota ce k'irar CRV ta faka a parking space din Quarters d'in lecturers da ke cikin makarantar b'arayin me zaman banza da b'arayin driver aka bud'e , wasu matasa ne guda biyu cikin bak'ak'en kaya d'aya yana zuk'ar segret d'ayan kuma yana tofar da miyau gami da toshe hanci yana fad'in "wallah kai banza ne nagaya maka bana son warin wannan abar amma saboda tsabar iskanci sai ka shata a gabana ".
D'ayan yace "guy charge nake domin naji dad'in karta rashin mutum ci ",
Dai dai nan suka isa inda suke son Shiga , tab'a k'ofar sukayi suka jita a bud'e , sai d'ayan ya cema mai shan segret d'in ya lek'a ta window'n' ko akwai matsala , bayan minti biyu ya dawo yace"ya sama kanshi jaraba ba dole ya manta ya bar k'oda bud'e ba yana chan yana shanawa"
Cike da takaici d'ayan yayi k'wafa ahankali suka tura k'ofar suka Shiga tare da lab'e wa abayan wata kujera dake lungu ,
Sai alokacin na gane waye d'ayan Ashe Aminullah ne , tab
Lokaci zuwa lokaci suna duban agogo suda suka zo tun k'arfe goma gashi gashi yanzun shabiyu , d'ayan ya bud'e baki zai yi magana kenan suka ji an bud'e k'ofa lakwaf sukayi wata budurwa ce ta fito cikin wasu tsinannun English wears sai wani taku take cikin yauk'i , sai da wuce da kimanin minti talatin sannan suka mik'e suka kashe kulle k'ofar har zasu bud'e k'ofar bedroom d'in sai abokin Aminullah yace tayani mu harmutsa d'akin nan sai da suka ma d'akin biji-biji sannan suka kashe globe d'in d'akin suka fad'a bedroom d'in
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
[1/5, 9:22 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_