Sashe 21
Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel · about 8 min read
Banza yayi da Saifullah kamar bai ganshi ba , Ashe shikuma abin ya bashi haushi sai ya mik'e afusace zai bar gurin , cikin sauri Abdallah ya rik'o hannunshi " where do you think you're going? ka kwantar da hankalinka ba sai na ambace ka ba you're always and ever in my heart"
Nan duk suka kwashe da dariya haka sukayita hira har lokacin azahar yayi ,
Awaje haka mutane keta tururuwar zuwa ganin D'an gayu Abdallah wasu ma sai sun tab'a shi sunji .
Mama kuwa haka mak'ota suka ta zuwa mata barka da taya murnar dawowar tilon d'anta cikin lafiya da aminci
Bayan tafiyar su massalaci sai ga yara daga gidan su ummi d'aya Leda ce ahanunshi bak'a d'ayan kuma d'irkeken zakara ne anyanka shi an fige sukace gashi inji Malam , nan da nan suka fara aikin su ,
K'arfe 2:30 suka dawo massalaci , suko su Ummi har sun gama dafa jalof d'in shinkafa da wake ga naman k'aza k'amshi sai tashi yake , su jera kan tabarma .
Bayan sun ci abinci sun k'oshi Dr Ahmad yace musu dama yau yake San komawa kano , Abdallah yaso ya bishi amma k'emadagas Dr yak'i yace ya zauna sai ya huta agida sunaji suna gani yayi musu sallama yatafi bayan ya yima Mama da Malam alkhair
Nan fa suka zauna shida abokanshi suna ta hira Mama na gefe yana kallon D'an nata zuciyarta k'all.
Ummi kuwa duk haushi ne da takaici ya cikata wato yasan da zaman kowa amma banda ita? lallai ma meyake nufi ? badai jiran banza tayi ba?
Haka taita jero tambayoyi har Hafsa tazo ta sameta Cikin tsokana ta fara magana "Amarya angon naki ya dawo madadin na ganki cikin fara'a amma naga sai cin magani kike "
Wani kallon shatara shatakwas ta aika mata dashi , tsabar takaici ma ta rasa me zata ce.
Abdallah , Saifullah , Aminullah, tare da Umar suna tare har k'arfe Tara sannan Aminullah yayi hamma gami da salati yace "jama'a Bakujin bacci ne?"
"Subhanallah" cewar Saifullah yayin da ya kalli agogon hannun shi
Mik'e wa sukayi dukan su Mama na d'aki ta jiyosu ta lek'o cikin barkwanci tace " Amintacce inace pillows kawai zan mik'o muku".
Dariya kawai sukayi sai da suka rakasu har bakin mota sannan suka Shiga suka tada ita suka tafi , yarage daga Abdallah sai Umar .
Abdallah yace" kaima badai guduwar zakayi ba ko?"
Kallon shi yayi da idanuwanshi da sukayi fici-fici saboda tsabar bacci yace " jiyafa saboda tsabar k'osawa da nayi inganka Sam nakasa yin bacci"
Dariyar mugunta Abdallah yayi sannan yace " ayyah abokina "
Umar tsaki yaja ya k'ara gaba yana cewa" ajedai a rungumi pillow" gaba ya abinshi
Shikam dariya kawai yake yi ahaka ya Shiga gida .
Ummi kuwa tunda magrib tayi ta fara kwasan kayan da zata buk'ata adare ta maidasu d'akin Hafsa dan chan take so taje ta kwana .
Dai dai k'ofar d'aki taci karo dashi shikuma zai Shigo cikin hanzari ta fad'a d'akin Ummi kamar an wurgo ta , shikam abin ma dariya ya bashi d'akin ya nufa direct , yana ta k'are mai kallo komai nanan yadda yake da ba tarkace jakar kayanshi da Aminullah ya kawo mai ya tuna dashi fita yayi ya nufi d'akin Mama wadda har ta fara bacci a hankali ya d'auki jakar tare da sakayo mata k'ofa Kasan cewar yanayin sanyi ne , komawa yayi d'akin ya rage kayan jikinshi , sannan ya fito ya tunjumi ruwa arijiya ya nufi bayi ,
*kuyi hak'uri da wannan readers ina fama da ciwon kai*🤦♀🙏
[1/26, 4:53 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
Page 4⃣0⃣
Sai da ya watsa ruwan ajikinshi yaji wani sanyi yana ratsa shi , haka nan dai ya k'arasa wankanshi ya fito sai rawar sanyi yake yana Shiga d'akin ya fara Neman bargo chan gefen katifa yaga bargon Wanda da alama an ajeshine aka manta ba'a d'auka ba , aiko ba shiri ya d'auki bargon ya lullub'e har kai wanda duk da hakan bai hanashi jin sanyin da yake ji ba Wanda k'afafuwan shi da hannayen shi sukayi sanyi tarara sai wani kyarma yake.
A d'akin Hafsa kuwa Ummi keta k'orafi sai Hafsa taje ta d'auko mata bargon ta , ita kuma Hafsa tace bazata ba .
Da dai taga da gaske Hafsa take kuma ga dare yana dad'a yi ga sanyi yana k'ara sauka hakan ya sata fita ba shiri dan sanyi ya gama ratsata.
Da sallama ta Shiga d'akin idon ta duk ya rufe bargon ta kawai take hange bata lura da Abdallah dake ta rawar sanyi ba ta kai hannu tafara yaye bargon , bata Ankara ba taji an janyota an wurga ta cikin bargon tare da k'udundune ta , tafa ihu kenan taji an toshe mata baki , cikin muryarshi dake rawa yace
"Shhh ba abinda zan miki d'umin jikinki kawai nake so"
Ruk'on da yayi mata ya sata kasa k'wacewa a hannun shi , tana ji tana gani ya runk'a murza duk wata gab'a da keda d'umi ajikin ta Ummi tun tana 'yan k'ana nan kukan ta har ta daina domin ta fara jin dad'in abin , dukkan su basu San iya lokacin da suka d'auka awanan yanayin ba ita dai Ummi taji Abdallah shiru ne sai wata sassanyar ajiyar zuciya da yake hakan ya tabbar mata da cewar yayi bacci .
D'agowa tayi ta kalleshi yana ta sharar baccin shi azuciyar ta tace " kai maza kunyarsu ragagga ce " kayanta ta d'auka tasa sannan ta koma ta kwanta ajikinshi ta k'ank'ameshi tamkar zata farka taga bashi.
Tofa masoya ansha bacci Abdallah ne ya fara farkawa yaga da kyakyawar fuskar abar k'aunarshi ya fara tozali murmushi yayi ya furta a hankali " you are always beautiful my Queen" ahankali ya zameta ajikin shi ya mik'e sai alokacin ya lura da yadda gari yayi tangaras , dafe kanshi yayi yana fad'in "ya subhanallah"
Cikin hanzari ya zura jallabiya ya fita bokiti ya d'auka ya nufi kitchen dai dai lokacin Hafsa ta d'aga tukunyar ruwan zafi zata shek'a ma kama ya ce
"Ke! Ke! Tsaya"
tsaf ta gane me yake nufi dan ta d'ago ta kalleshi amma sai ta k'ara seta tukunyar da bakin bokitin
Cikin kirne fuska yace " ina mai tabbatar miki kika juye ruwan nan duk zafin shi sai kin shanye shi"
Yadda yayi maganar ya bata tsoro shiyasa ta aje tukunyar , aje bokin yayi yace" zubamin" ta d'auki tukunyar ta zuba ruwan rabi , ahasale yace " wai ke kinraina nine ko to duka zaki juye "
Sai alokacin tayi magana " to kokon fa?"
"Ki dafa wani ruwan dallah ni juyemin "
Ahaka tana k'unk'unai ta juye ruwan ba don ranta yaso ba .
Wani bokitin ya d'auka ya raba ruwan zafin biyu duka ya tafi rijiya ya surka su sannan ya aje bokiti d'aya a k'ofar d'aki ya tafi da d'aya bayi .
Hafsa ko baki ta saki kamar wawiya azuciyar ta tace "idan baka mutu ba baka gama ganin abun mamaki ba " hakanan ta sake d'aura wani ruwan kokon.
Ummi kuwa tunda ya fita ba dad'e wa ta farka kunya ce ta hanata motsi Sam tana zaune har Abdallah ya fito wanka tana jin motsinshi tayi sauri taja bargon tafe har fuskarta da sallama ya shigo tana ji bata amsa ba
A hankali ya fara magana " Ummi kije ga ruwa can a k'ofar d'aki kiyi wanka 8 ta kusa "
Zumb'ura baki tayi ta yaye bargon ko kallon inda yake bata yiba, yadda ta d'aga labulen ta lek'a ba k'aramar dariya ta bashi ba aciki yake dariyar .
Tunda ta lek'a ta hango ba Mama a tsakar gidan sai Hafsa da ke shara yasa ta fita ta d'au bokitin , me Hafsa zatayi inba dariya ba .
Lokacin da tagama wankan Mama ta fito tsakar gidan Ummi tana tsaye a bayan k'ofar bayin ta na lek'e ita ala dole sai Mama ta Shiga d'aki zata fito .
Kamar ance Mama ta kalli k'ofar bayin ta hango Ummi a tsaye ta d'aura hannu akai , murmushi Mama tayi ta mik'e ta Shiga d'aki Ummi na ganin haka ko tsayawa d'aukan bokitin batayi ba fella d'akin Hafsa .Hafsa ko sai shak'ar dariya take abinta .
Ummi na Shiga ta chanja kaya ta tada kabarar sallah.
Abdallah kuwa tunda ya jira Ummi bata shigo ba nan ya mik'e ya fito ba kowa a tsakar gidan hakan yasa kai tsaye d'akin Mama ya nufa ya sameta tana ta gyaran 'yar tsohuwar drower kayanta cike da tausayin mahaifiyar tashi ya gaisheta ta amsa mai fuska a sake , d'akin ya d'anyi shiru sai Mama ta katse shirun da cewa " abincin Ku nanan a k'ofar kitchen " to kawai yace ya mik'e dan gaskiya yana jin yunwa , yana bud'e kwanon yayi arba da d'umamen tuwon masara miyar busashen kub'ewa " oh my GOD" abinda ya fad'i kenan ya rufe kwanon ya fita machine ya hau yaje wani restaurant yaci abinci sannan ya kira number Umar ya tambayeshi yana ina , Umar yace" yana gida yanzun zai wuce kasuwa"
"Kajira ni ganinan zuwa " ya kashe wayar
Ko da yakoma gida yayi karo da motar Saifullah a k'ofar gidan su k'arasawa yayi ya gaida Malam da keta fama da almajirai , sannan ya bar gurin ya Shiga gida still bai ga Saifullah ba , nan ya kira wayarshi ringing biyu ya d'aga bayan sallama Abdallah yace
"Aboki ya naga motarka ban ganka ba?"
Dariya Saifullah yayi yace " gatanan aro na baka kafin kasiya taka amma ka sani idan ka tashi mayar min sabuwa zaka siyan mun"
Abdallah ma dariya yayi sannan yace " to waya gaya maka ina San kwancen wasu "
Haka dai sukayi ta barkwanci daga k'arshe Saifullah ya ce mai "key d'in motar yana bayan k'ofa a sagale a zaure "
Da haka sukayi sallama irin tasu ta abokai.
Nan duk suka kwashe da dariya haka sukayita hira har lokacin azahar yayi ,
Awaje haka mutane keta tururuwar zuwa ganin D'an gayu Abdallah wasu ma sai sun tab'a shi sunji .
Mama kuwa haka mak'ota suka ta zuwa mata barka da taya murnar dawowar tilon d'anta cikin lafiya da aminci
Bayan tafiyar su massalaci sai ga yara daga gidan su ummi d'aya Leda ce ahanunshi bak'a d'ayan kuma d'irkeken zakara ne anyanka shi an fige sukace gashi inji Malam , nan da nan suka fara aikin su ,
K'arfe 2:30 suka dawo massalaci , suko su Ummi har sun gama dafa jalof d'in shinkafa da wake ga naman k'aza k'amshi sai tashi yake , su jera kan tabarma .
Bayan sun ci abinci sun k'oshi Dr Ahmad yace musu dama yau yake San komawa kano , Abdallah yaso ya bishi amma k'emadagas Dr yak'i yace ya zauna sai ya huta agida sunaji suna gani yayi musu sallama yatafi bayan ya yima Mama da Malam alkhair
Nan fa suka zauna shida abokanshi suna ta hira Mama na gefe yana kallon D'an nata zuciyarta k'all.
Ummi kuwa duk haushi ne da takaici ya cikata wato yasan da zaman kowa amma banda ita? lallai ma meyake nufi ? badai jiran banza tayi ba?
Haka taita jero tambayoyi har Hafsa tazo ta sameta Cikin tsokana ta fara magana "Amarya angon naki ya dawo madadin na ganki cikin fara'a amma naga sai cin magani kike "
Wani kallon shatara shatakwas ta aika mata dashi , tsabar takaici ma ta rasa me zata ce.
Abdallah , Saifullah , Aminullah, tare da Umar suna tare har k'arfe Tara sannan Aminullah yayi hamma gami da salati yace "jama'a Bakujin bacci ne?"
"Subhanallah" cewar Saifullah yayin da ya kalli agogon hannun shi
Mik'e wa sukayi dukan su Mama na d'aki ta jiyosu ta lek'o cikin barkwanci tace " Amintacce inace pillows kawai zan mik'o muku".
Dariya kawai sukayi sai da suka rakasu har bakin mota sannan suka Shiga suka tada ita suka tafi , yarage daga Abdallah sai Umar .
Abdallah yace" kaima badai guduwar zakayi ba ko?"
Kallon shi yayi da idanuwanshi da sukayi fici-fici saboda tsabar bacci yace " jiyafa saboda tsabar k'osawa da nayi inganka Sam nakasa yin bacci"
Dariyar mugunta Abdallah yayi sannan yace " ayyah abokina "
Umar tsaki yaja ya k'ara gaba yana cewa" ajedai a rungumi pillow" gaba ya abinshi
Shikam dariya kawai yake yi ahaka ya Shiga gida .
Ummi kuwa tunda magrib tayi ta fara kwasan kayan da zata buk'ata adare ta maidasu d'akin Hafsa dan chan take so taje ta kwana .
Dai dai k'ofar d'aki taci karo dashi shikuma zai Shigo cikin hanzari ta fad'a d'akin Ummi kamar an wurgo ta , shikam abin ma dariya ya bashi d'akin ya nufa direct , yana ta k'are mai kallo komai nanan yadda yake da ba tarkace jakar kayanshi da Aminullah ya kawo mai ya tuna dashi fita yayi ya nufi d'akin Mama wadda har ta fara bacci a hankali ya d'auki jakar tare da sakayo mata k'ofa Kasan cewar yanayin sanyi ne , komawa yayi d'akin ya rage kayan jikinshi , sannan ya fito ya tunjumi ruwa arijiya ya nufi bayi ,
*kuyi hak'uri da wannan readers ina fama da ciwon kai*🤦♀🙏
[1/26, 4:53 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
Page 4⃣0⃣
Sai da ya watsa ruwan ajikinshi yaji wani sanyi yana ratsa shi , haka nan dai ya k'arasa wankanshi ya fito sai rawar sanyi yake yana Shiga d'akin ya fara Neman bargo chan gefen katifa yaga bargon Wanda da alama an ajeshine aka manta ba'a d'auka ba , aiko ba shiri ya d'auki bargon ya lullub'e har kai wanda duk da hakan bai hanashi jin sanyin da yake ji ba Wanda k'afafuwan shi da hannayen shi sukayi sanyi tarara sai wani kyarma yake.
A d'akin Hafsa kuwa Ummi keta k'orafi sai Hafsa taje ta d'auko mata bargon ta , ita kuma Hafsa tace bazata ba .
Da dai taga da gaske Hafsa take kuma ga dare yana dad'a yi ga sanyi yana k'ara sauka hakan ya sata fita ba shiri dan sanyi ya gama ratsata.
Da sallama ta Shiga d'akin idon ta duk ya rufe bargon ta kawai take hange bata lura da Abdallah dake ta rawar sanyi ba ta kai hannu tafara yaye bargon , bata Ankara ba taji an janyota an wurga ta cikin bargon tare da k'udundune ta , tafa ihu kenan taji an toshe mata baki , cikin muryarshi dake rawa yace
"Shhh ba abinda zan miki d'umin jikinki kawai nake so"
Ruk'on da yayi mata ya sata kasa k'wacewa a hannun shi , tana ji tana gani ya runk'a murza duk wata gab'a da keda d'umi ajikin ta Ummi tun tana 'yan k'ana nan kukan ta har ta daina domin ta fara jin dad'in abin , dukkan su basu San iya lokacin da suka d'auka awanan yanayin ba ita dai Ummi taji Abdallah shiru ne sai wata sassanyar ajiyar zuciya da yake hakan ya tabbar mata da cewar yayi bacci .
D'agowa tayi ta kalleshi yana ta sharar baccin shi azuciyar ta tace " kai maza kunyarsu ragagga ce " kayanta ta d'auka tasa sannan ta koma ta kwanta ajikinshi ta k'ank'ameshi tamkar zata farka taga bashi.
Tofa masoya ansha bacci Abdallah ne ya fara farkawa yaga da kyakyawar fuskar abar k'aunarshi ya fara tozali murmushi yayi ya furta a hankali " you are always beautiful my Queen" ahankali ya zameta ajikin shi ya mik'e sai alokacin ya lura da yadda gari yayi tangaras , dafe kanshi yayi yana fad'in "ya subhanallah"
Cikin hanzari ya zura jallabiya ya fita bokiti ya d'auka ya nufi kitchen dai dai lokacin Hafsa ta d'aga tukunyar ruwan zafi zata shek'a ma kama ya ce
"Ke! Ke! Tsaya"
tsaf ta gane me yake nufi dan ta d'ago ta kalleshi amma sai ta k'ara seta tukunyar da bakin bokitin
Cikin kirne fuska yace " ina mai tabbatar miki kika juye ruwan nan duk zafin shi sai kin shanye shi"
Yadda yayi maganar ya bata tsoro shiyasa ta aje tukunyar , aje bokin yayi yace" zubamin" ta d'auki tukunyar ta zuba ruwan rabi , ahasale yace " wai ke kinraina nine ko to duka zaki juye "
Sai alokacin tayi magana " to kokon fa?"
"Ki dafa wani ruwan dallah ni juyemin "
Ahaka tana k'unk'unai ta juye ruwan ba don ranta yaso ba .
Wani bokitin ya d'auka ya raba ruwan zafin biyu duka ya tafi rijiya ya surka su sannan ya aje bokiti d'aya a k'ofar d'aki ya tafi da d'aya bayi .
Hafsa ko baki ta saki kamar wawiya azuciyar ta tace "idan baka mutu ba baka gama ganin abun mamaki ba " hakanan ta sake d'aura wani ruwan kokon.
Ummi kuwa tunda ya fita ba dad'e wa ta farka kunya ce ta hanata motsi Sam tana zaune har Abdallah ya fito wanka tana jin motsinshi tayi sauri taja bargon tafe har fuskarta da sallama ya shigo tana ji bata amsa ba
A hankali ya fara magana " Ummi kije ga ruwa can a k'ofar d'aki kiyi wanka 8 ta kusa "
Zumb'ura baki tayi ta yaye bargon ko kallon inda yake bata yiba, yadda ta d'aga labulen ta lek'a ba k'aramar dariya ta bashi ba aciki yake dariyar .
Tunda ta lek'a ta hango ba Mama a tsakar gidan sai Hafsa da ke shara yasa ta fita ta d'au bokitin , me Hafsa zatayi inba dariya ba .
Lokacin da tagama wankan Mama ta fito tsakar gidan Ummi tana tsaye a bayan k'ofar bayin ta na lek'e ita ala dole sai Mama ta Shiga d'aki zata fito .
Kamar ance Mama ta kalli k'ofar bayin ta hango Ummi a tsaye ta d'aura hannu akai , murmushi Mama tayi ta mik'e ta Shiga d'aki Ummi na ganin haka ko tsayawa d'aukan bokitin batayi ba fella d'akin Hafsa .Hafsa ko sai shak'ar dariya take abinta .
Ummi na Shiga ta chanja kaya ta tada kabarar sallah.
Abdallah kuwa tunda ya jira Ummi bata shigo ba nan ya mik'e ya fito ba kowa a tsakar gidan hakan yasa kai tsaye d'akin Mama ya nufa ya sameta tana ta gyaran 'yar tsohuwar drower kayanta cike da tausayin mahaifiyar tashi ya gaisheta ta amsa mai fuska a sake , d'akin ya d'anyi shiru sai Mama ta katse shirun da cewa " abincin Ku nanan a k'ofar kitchen " to kawai yace ya mik'e dan gaskiya yana jin yunwa , yana bud'e kwanon yayi arba da d'umamen tuwon masara miyar busashen kub'ewa " oh my GOD" abinda ya fad'i kenan ya rufe kwanon ya fita machine ya hau yaje wani restaurant yaci abinci sannan ya kira number Umar ya tambayeshi yana ina , Umar yace" yana gida yanzun zai wuce kasuwa"
"Kajira ni ganinan zuwa " ya kashe wayar
Ko da yakoma gida yayi karo da motar Saifullah a k'ofar gidan su k'arasawa yayi ya gaida Malam da keta fama da almajirai , sannan ya bar gurin ya Shiga gida still bai ga Saifullah ba , nan ya kira wayarshi ringing biyu ya d'aga bayan sallama Abdallah yace
"Aboki ya naga motarka ban ganka ba?"
Dariya Saifullah yayi yace " gatanan aro na baka kafin kasiya taka amma ka sani idan ka tashi mayar min sabuwa zaka siyan mun"
Abdallah ma dariya yayi sannan yace " to waya gaya maka ina San kwancen wasu "
Haka dai sukayi ta barkwanci daga k'arshe Saifullah ya ce mai "key d'in motar yana bayan k'ofa a sagale a zaure "
Da haka sukayi sallama irin tasu ta abokai.