Sashe 5
Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel · about 8 min read
Jakar kayan ta ta bud'e ta Ciro brush da MacLean ta d'auki butar ta ta fita bata lura da kowa a tsakar gidan ba ta tafi chan inda suke wanke wanke tayi brush d'in ta sai da ta gama ne d'ago kai suka had'a ido da Hafsa , aiko me Hafsa za tayi in ba dariya ba , Ummi kuwa murtuk'e fuska tayi Mama ta gansu amma sai tayi kamar bata ma gansu ba .
Jiki a sanyaye Ummi ta k'araso ta zauna kusa da Hafsa , cikin jin kunya ta gaida Mama , ta amsa cikin sakin fuska Dan Mama tana son Ummi sosai
Hafsa ce ta ce"Aunty Ummi ya jiki"
Ummi da mamaki ta ce "yau kuma Hafsa nice Auntyn Ki?"
"Eh mana AI tunda kin auri yaya Abdallah kin zama Aunty"
Wata hara ra Ummi ta zuba mata ta gefen ido
"Ummi tashi Ki je Ki karya kinji Ki k'yale wannan "
"To Mama"
Ai sai Ummi ta d'auki kofin shayin Hafsa tana fad'in "Mama AI wannan ma ya ishe mu ni da k'awa ta"
"Malama bani shayi na naki na d'akin ku" cewar Hafsat tana zumb'uro baki
Mama dai bata tanka musu ba
Ummi ta ce cikin k'asa-k'asa da murya "K'awa ta je Ki d'auko min nawa tea d'in , zan aje miki naki,"
"Tab AI ko ba zan je b....." Bata gama fad'i ba Ummi ta make mata baki
Mama kuwa murmushi kawai tayi
"Ke hafsa nan matsalar Ki ba wayau je Ki d'auko min Ki zo musha fira"
"Eh sannu uwar wayau..." Ummi ta k'ara make mata baki
"Wallah Aunty Ummi kika sake duka na sai na...
." ta sake gwabje bakin ,
Hafsa ta mik'e "Mama kina kallon ta ko ?"
Mama ta ce 'ai ni na gode gwanda ta min maganin Ki , wuce ki je Ki d'auko mata"
Cikin zumb'ura baki ta tafi
[12/17/2017, 8:56 AM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*Wannan page d'in na sadaukar dashi ne ga masoya novel d'in BAWAN ALLAH aduk inda kuke Wanda na sani da Wanda bansani na gode Allah ya bar zumunci, ❤*
*BAWAN ALLAH fans wallahi ina matuk'ar jin dad'in comments d'in ku ku sani dani da ku muna mak'ale da juna🤞🤙*
*K'awwali ta da Ameenert gaisuwar ku da bance 💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
Page 8⃣-----🔟
Sai da tayi sallama sau biyu ba'a amsa mata ba , ana ukun ne ya amsa had'e da cewa,
"Mene ne?"
"Aunty Ummi ce tace na zo na d'auko mata shayin ta da magani"
Chan dai yayi shiru kamar ba zai bada amsa ba sai kuma yace "kije Ki ce mata tazo ta d'auka da kanta"
Har ta juya zata koma sai kuma yace "zo nan"
Ahankali ta d'aga labulen d'akin ta shiga ,
"Kwashe gasunan inda kika ajiye su"
Ba musu ta d'auka sannan ta fita jikin ta duk kyarma yake ,
Tana zuwa ta dangwarar da kayan a gaban Ummi " gashinan burinki ya cika kin tura ni wurin wancan zalimun mijin naki"
"Oho ko ma dai mene ne buk'ata ta tabiya tunda kin min abin da nake so" cewar Ummi tana murgud'a baki ,
"Idan kun gama wasan kwai-kwayon sai ku mayar mai da kayan shayin " Mama ta fad'i yayin da ta d'au buta tayi hanyar bayi
"To"dukan su suka ce ,
Mama na tafiya musu ya kaure tsanin Ummi da Hafsa akan Wanda zai mai da kayan shayi
Ummi na cewa "ke kika d'auko ke zaki mai da "
"Hafsa na cewa ke kuma ba mijin Ki bane ni ba runa wallah ba zan mayar ba"
Dai dai nan Abdallah ya fito ya , duk yaji me suke cewa , amma sai yayi kamar ma bai San suna wajen ba , Ya fara brush kenan Mama ta fito daga bayi , anan suka k'ara gaisawa alwala tayi ta shige d'aki shima alwalar yayi ya shige d'aki , duk da yana wurin musu tsakanin Ummi da Hafsa be k'are ba sai dai wannan karan a hankali suke yi , yana shiga ya tada sallar mai rabo (salatul duha),
Ummi ta gama tsumul- mulan shan shayin ta Dan Hafsat tuni ta gudu ta barta,
Hakanan tayi shahada ta d'auki kayan shayin ta nufi d'aki da shi sallama tayi sannan ta shi , ta same shi akan dadduma yana addu'a , kawai sai ta tsaya tana kallon shi da taga ya gama addu'ar sai tayi sauri zata fita kamar daga sama taji yace "ina zaki je?"
Sai ta hau kame kame,
"Yau ko gaisuwa ba zan samu ba kenan?" Yawani tsare gidan shi
Cikin sauri tace" yaya ina kwana?"
"Ah'ah Ki rik'e gaisuwar Ki indai sai na rok'a" ya sake murtuk'e fuska
Nan da nan ta tuna da nasihar Malam da ya ke cemata "ta guji b'acin ran mijin ta Dan zai iya kaita ga azabar Allah"
AI yana tuna wannan sai tayi sauri ta dawo kusa da shi ta zauna
Ta marai-raice murya "yaya Dan Allah kayi hak'uri , Malam yace idan kayi fushi dani zan iya shiga wuta"
Abin ya bashi dariya amma da yake bata so ya gane sai ya tsare gidan sa , azuciyar shi kuma cewa yayi "wato tanan kika b'ullo? Muje a haka game d'in zai fi dad'i"
Wani murmushi yayi sannan ya ce "idan kina so na daina fushi da ke kin had'a min shayi"
"Yo AI wannan mai sauk'i ne "cikin minti biyu ta had'a mai tea d'in ta bashi
Tana zaune a gurin ya gama karyawa sannan ya kalleta ya ce " ya jikin naki?"
"Alhamdulillah , naji sauki"
"To masha Allah , kinsha maganin Ki?"
Kai ta girgiza alamar bata sha ba
"Ummi Ki daina wasa da shan magani , tashi Ki d'auka Ki sha"
Ba musu kuwa ta mik'e ta d'auko maganin ta bud'e wata k'aramar randar ta ta d'ibi ruwa kamar abun arzik'i zata sha ,
Ga maganin ta Tara a gaban ta amma ta kasa sha ,
Shikuwa sai ya bita da na mujiya , wani abun mamaki bai wuce da ya tana zubar da k'walla ba , tana hawaye tana kallon maganin ,
"Lafiya? Ki sha maganin mana"
"Wallah yata magungunan ba dad'i "
"Ki daure Ki sha shi dama magani ba Dan dad'i ake shan shi ba"
Mik'e wa tayi tare da d'aukar ledar maganin zata fita ,
"Ina kuma zaki je Kuma?"
Cikin shagwab'a Ummi tace "zan je gurin Ummi name ita kad'ai zata iya bani nasha ba tare da nayi amai ba"
Shiru yayi na 'yan sakwanni sannan ya ce "zo na baki Ki sha"
"Ummi na fa lallab'ani take"
Wani murmushi yayi sannan yace" nima yayan Ki zan lallab'aki"
Jin hakan yasa Ummi kwasar ledar maganin tayi wurin shi ,
Zaman dirshan tayi a gaban shi sannan ta mik'a mai maganin , ya karb'a yace
"Ya Ummi take baki?"
Sai alokacin itama Ummi ta faki idon shi ta saki wani shu'umin murmushi azuciyar ta tace "anzo gurin ya ustaz"
"Ina magana kinyi shiru saifa kinsha maganin nan yau" yana magana yana d'aure fuska
"Dama sai ta gutsura maganin gida biyu sannan ta ta saka min d'aya a baki da ruwa , tana Shafa baya. Na har sai ta gama bani kuma tana yi tana fad'in , kiyi hak'uri Ummi na kisha , haka take ta fad'i"
😂😂😂😂😂
Bawan Allah sai da ya zaro ido sannan yace "to naji matso"
[12/18/2017, 1:47 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
Page
1⃣1⃣++++1⃣2⃣
Matso wa tayi daf da shi sannan ya bud'e ledar ya Ciro magungunan ya b'ab'b'alla su , ya ce "bismillah " D'an k'aramin bakin ta ta bud'e ya saka mata tare da bata suwa tana jira taji ya shafa bayan ta sai taga yayi mursisi , ai ba shiri ta fara kakarin aman k'arya fita waje tayi da gudu ta tofar da maganin , ta shigo tana fuskar tausayi, tace
"Yaya ka gani ko ba zaka iya bani ba kamar yadda Ummi na take bani"
"Me yarinyar nan ta mai da nine amma zan nuna mata nafi Ummin iyawa"wannan duk azuciyar shi yake fad'i
Azahiri kuma cewa yayi " ayya sannu na manta ne zo asake wani"
Ta sake zuwa ta zauna sai cewa yayi "cire wannan hijab d'in ko shima ya shak'e maganin yak'i wuce wa"
"Me ka ce yaya"ta zaro ido
Ya k'ara k'asa da murya dai-dai kunnan ta yace "nace Ki cire hijab d'in"
"Yaya ai ba zai hana ni sha ba"
B'ata rai yayi ya tura mata maganin ta , "shikenan tunda ba zaki cire ba, ni ba zan baki kije kiyi amai ba"
"Ayya yaya da gaske bana son Fushin ka bari na ciri"
Yaye hijab d'in tayi dai-dai wuyan ta sannan ta ce "na cire "
Hannu ya sa ya yaye hijab d'in , wata vest ce ajikin ta mai santsi da leshi agaban ta ta kwanta tayi luf ajikin ta , kayan arzik'i ne ya tsaya kallo har yana had'iye wani yawu mak'wat gaba d'aya imanin shi ya tafi awajen k'irjinta , ga dai su ba masu girma bane amma akwai d'aukan hankali,
Sai da Ummi ta kira Abdallah sau uku be jita ta ba , sam ita bata lura da inda yake kallo ba,
Tab'ashi tayi tana fad'in "yaya ina ta magana shiru"
Bece mata komai ba , ya sa mata maganin abaki dan gani yake ko magana yayi za'a gane halin da yake ciki
Ruwa ya sanya mata a baki sannan ya k'ara janyo ta jikin shi , tana jin ya tab'a ta tayi sauri taja baya , madadin ya kyale ta sai ma k'ara janyo ta da yayi ta kwanta a k'irjin shi yana shafa bayan ta ahankali cikin wani irin salo yana fad'in
Yazo dai-dai saitin kunnan ta ya na rad'a mata"k'iyi hak'uri Ummi kishanye ko kya samu lafiya"
Jiki a sanyaye Ummi ta k'araso ta zauna kusa da Hafsa , cikin jin kunya ta gaida Mama , ta amsa cikin sakin fuska Dan Mama tana son Ummi sosai
Hafsa ce ta ce"Aunty Ummi ya jiki"
Ummi da mamaki ta ce "yau kuma Hafsa nice Auntyn Ki?"
"Eh mana AI tunda kin auri yaya Abdallah kin zama Aunty"
Wata hara ra Ummi ta zuba mata ta gefen ido
"Ummi tashi Ki je Ki karya kinji Ki k'yale wannan "
"To Mama"
Ai sai Ummi ta d'auki kofin shayin Hafsa tana fad'in "Mama AI wannan ma ya ishe mu ni da k'awa ta"
"Malama bani shayi na naki na d'akin ku" cewar Hafsat tana zumb'uro baki
Mama dai bata tanka musu ba
Ummi ta ce cikin k'asa-k'asa da murya "K'awa ta je Ki d'auko min nawa tea d'in , zan aje miki naki,"
"Tab AI ko ba zan je b....." Bata gama fad'i ba Ummi ta make mata baki
Mama kuwa murmushi kawai tayi
"Ke hafsa nan matsalar Ki ba wayau je Ki d'auko min Ki zo musha fira"
"Eh sannu uwar wayau..." Ummi ta k'ara make mata baki
"Wallah Aunty Ummi kika sake duka na sai na...
." ta sake gwabje bakin ,
Hafsa ta mik'e "Mama kina kallon ta ko ?"
Mama ta ce 'ai ni na gode gwanda ta min maganin Ki , wuce ki je Ki d'auko mata"
Cikin zumb'ura baki ta tafi
[12/17/2017, 8:56 AM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*Wannan page d'in na sadaukar dashi ne ga masoya novel d'in BAWAN ALLAH aduk inda kuke Wanda na sani da Wanda bansani na gode Allah ya bar zumunci, ❤*
*BAWAN ALLAH fans wallahi ina matuk'ar jin dad'in comments d'in ku ku sani dani da ku muna mak'ale da juna🤞🤙*
*K'awwali ta da Ameenert gaisuwar ku da bance 💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
Page 8⃣-----🔟
Sai da tayi sallama sau biyu ba'a amsa mata ba , ana ukun ne ya amsa had'e da cewa,
"Mene ne?"
"Aunty Ummi ce tace na zo na d'auko mata shayin ta da magani"
Chan dai yayi shiru kamar ba zai bada amsa ba sai kuma yace "kije Ki ce mata tazo ta d'auka da kanta"
Har ta juya zata koma sai kuma yace "zo nan"
Ahankali ta d'aga labulen d'akin ta shiga ,
"Kwashe gasunan inda kika ajiye su"
Ba musu ta d'auka sannan ta fita jikin ta duk kyarma yake ,
Tana zuwa ta dangwarar da kayan a gaban Ummi " gashinan burinki ya cika kin tura ni wurin wancan zalimun mijin naki"
"Oho ko ma dai mene ne buk'ata ta tabiya tunda kin min abin da nake so" cewar Ummi tana murgud'a baki ,
"Idan kun gama wasan kwai-kwayon sai ku mayar mai da kayan shayin " Mama ta fad'i yayin da ta d'au buta tayi hanyar bayi
"To"dukan su suka ce ,
Mama na tafiya musu ya kaure tsanin Ummi da Hafsa akan Wanda zai mai da kayan shayi
Ummi na cewa "ke kika d'auko ke zaki mai da "
"Hafsa na cewa ke kuma ba mijin Ki bane ni ba runa wallah ba zan mayar ba"
Dai dai nan Abdallah ya fito ya , duk yaji me suke cewa , amma sai yayi kamar ma bai San suna wajen ba , Ya fara brush kenan Mama ta fito daga bayi , anan suka k'ara gaisawa alwala tayi ta shige d'aki shima alwalar yayi ya shige d'aki , duk da yana wurin musu tsakanin Ummi da Hafsa be k'are ba sai dai wannan karan a hankali suke yi , yana shiga ya tada sallar mai rabo (salatul duha),
Ummi ta gama tsumul- mulan shan shayin ta Dan Hafsat tuni ta gudu ta barta,
Hakanan tayi shahada ta d'auki kayan shayin ta nufi d'aki da shi sallama tayi sannan ta shi , ta same shi akan dadduma yana addu'a , kawai sai ta tsaya tana kallon shi da taga ya gama addu'ar sai tayi sauri zata fita kamar daga sama taji yace "ina zaki je?"
Sai ta hau kame kame,
"Yau ko gaisuwa ba zan samu ba kenan?" Yawani tsare gidan shi
Cikin sauri tace" yaya ina kwana?"
"Ah'ah Ki rik'e gaisuwar Ki indai sai na rok'a" ya sake murtuk'e fuska
Nan da nan ta tuna da nasihar Malam da ya ke cemata "ta guji b'acin ran mijin ta Dan zai iya kaita ga azabar Allah"
AI yana tuna wannan sai tayi sauri ta dawo kusa da shi ta zauna
Ta marai-raice murya "yaya Dan Allah kayi hak'uri , Malam yace idan kayi fushi dani zan iya shiga wuta"
Abin ya bashi dariya amma da yake bata so ya gane sai ya tsare gidan sa , azuciyar shi kuma cewa yayi "wato tanan kika b'ullo? Muje a haka game d'in zai fi dad'i"
Wani murmushi yayi sannan ya ce "idan kina so na daina fushi da ke kin had'a min shayi"
"Yo AI wannan mai sauk'i ne "cikin minti biyu ta had'a mai tea d'in ta bashi
Tana zaune a gurin ya gama karyawa sannan ya kalleta ya ce " ya jikin naki?"
"Alhamdulillah , naji sauki"
"To masha Allah , kinsha maganin Ki?"
Kai ta girgiza alamar bata sha ba
"Ummi Ki daina wasa da shan magani , tashi Ki d'auka Ki sha"
Ba musu kuwa ta mik'e ta d'auko maganin ta bud'e wata k'aramar randar ta ta d'ibi ruwa kamar abun arzik'i zata sha ,
Ga maganin ta Tara a gaban ta amma ta kasa sha ,
Shikuwa sai ya bita da na mujiya , wani abun mamaki bai wuce da ya tana zubar da k'walla ba , tana hawaye tana kallon maganin ,
"Lafiya? Ki sha maganin mana"
"Wallah yata magungunan ba dad'i "
"Ki daure Ki sha shi dama magani ba Dan dad'i ake shan shi ba"
Mik'e wa tayi tare da d'aukar ledar maganin zata fita ,
"Ina kuma zaki je Kuma?"
Cikin shagwab'a Ummi tace "zan je gurin Ummi name ita kad'ai zata iya bani nasha ba tare da nayi amai ba"
Shiru yayi na 'yan sakwanni sannan ya ce "zo na baki Ki sha"
"Ummi na fa lallab'ani take"
Wani murmushi yayi sannan yace" nima yayan Ki zan lallab'aki"
Jin hakan yasa Ummi kwasar ledar maganin tayi wurin shi ,
Zaman dirshan tayi a gaban shi sannan ta mik'a mai maganin , ya karb'a yace
"Ya Ummi take baki?"
Sai alokacin itama Ummi ta faki idon shi ta saki wani shu'umin murmushi azuciyar ta tace "anzo gurin ya ustaz"
"Ina magana kinyi shiru saifa kinsha maganin nan yau" yana magana yana d'aure fuska
"Dama sai ta gutsura maganin gida biyu sannan ta ta saka min d'aya a baki da ruwa , tana Shafa baya. Na har sai ta gama bani kuma tana yi tana fad'in , kiyi hak'uri Ummi na kisha , haka take ta fad'i"
😂😂😂😂😂
Bawan Allah sai da ya zaro ido sannan yace "to naji matso"
[12/18/2017, 1:47 PM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# [email protected]
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
Page
1⃣1⃣++++1⃣2⃣
Matso wa tayi daf da shi sannan ya bud'e ledar ya Ciro magungunan ya b'ab'b'alla su , ya ce "bismillah " D'an k'aramin bakin ta ta bud'e ya saka mata tare da bata suwa tana jira taji ya shafa bayan ta sai taga yayi mursisi , ai ba shiri ta fara kakarin aman k'arya fita waje tayi da gudu ta tofar da maganin , ta shigo tana fuskar tausayi, tace
"Yaya ka gani ko ba zaka iya bani ba kamar yadda Ummi na take bani"
"Me yarinyar nan ta mai da nine amma zan nuna mata nafi Ummin iyawa"wannan duk azuciyar shi yake fad'i
Azahiri kuma cewa yayi " ayya sannu na manta ne zo asake wani"
Ta sake zuwa ta zauna sai cewa yayi "cire wannan hijab d'in ko shima ya shak'e maganin yak'i wuce wa"
"Me ka ce yaya"ta zaro ido
Ya k'ara k'asa da murya dai-dai kunnan ta yace "nace Ki cire hijab d'in"
"Yaya ai ba zai hana ni sha ba"
B'ata rai yayi ya tura mata maganin ta , "shikenan tunda ba zaki cire ba, ni ba zan baki kije kiyi amai ba"
"Ayya yaya da gaske bana son Fushin ka bari na ciri"
Yaye hijab d'in tayi dai-dai wuyan ta sannan ta ce "na cire "
Hannu ya sa ya yaye hijab d'in , wata vest ce ajikin ta mai santsi da leshi agaban ta ta kwanta tayi luf ajikin ta , kayan arzik'i ne ya tsaya kallo har yana had'iye wani yawu mak'wat gaba d'aya imanin shi ya tafi awajen k'irjinta , ga dai su ba masu girma bane amma akwai d'aukan hankali,
Sai da Ummi ta kira Abdallah sau uku be jita ta ba , sam ita bata lura da inda yake kallo ba,
Tab'ashi tayi tana fad'in "yaya ina ta magana shiru"
Bece mata komai ba , ya sa mata maganin abaki dan gani yake ko magana yayi za'a gane halin da yake ciki
Ruwa ya sanya mata a baki sannan ya k'ara janyo ta jikin shi , tana jin ya tab'a ta tayi sauri taja baya , madadin ya kyale ta sai ma k'ara janyo ta da yayi ta kwanta a k'irjin shi yana shafa bayan ta ahankali cikin wani irin salo yana fad'in
Yazo dai-dai saitin kunnan ta ya na rad'a mata"k'iyi hak'uri Ummi kishanye ko kya samu lafiya"