Sashe 23
Azaad Junaid Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Karata gargadin naka kunne ke ji saboda haka ina saurarenka.
Saida Azaad ya share 60 seconds kafin ya ce.
"Sabon suna da naji ka kirani dashi Ida ka sake kirana dashi za mu kwashe za mu hau sama mu faɗo saboda haka ka kiyaye....
Kafin ya k'arasa magana Hakeem ya kwashe da dariyar mugunta har da su dafe ciki, Azaad ya tsare shi da idanuwa yana mamaki abin da yakewa dariya. Sai da Hakeem yaci dariya iya son ranshi sannan ya kalli Azaad da raguwar murmushi akan fuskarshi ya ce.
"Ai yanzu Aj bakada suna da wuce mijin kwaila ko mijin mai nonuwa tsaye Kaɗai ka yi k'ok'ari ka kafa ka tsare ka bada himma nan da wata tara mu sami second Aj...
Yadda Azaad ya zazzare idanuwa za ka yi tsanmani wani mugun abu Hakeem ya faɗa, gaba daya ya kasa koda kwakkwaran motsi wani irin tsoron Allah ya lullu6eshi.
"Kai miye haka ka wani tsareni da jarababbun idanuwanka Miyya ce ba ta isa daukar ciki ba ko kaine kwanka ya daina fidda tsiro?"
"Mtsss.....!!
Azaad ya ja dogon tsaki kana ya ɗage girar ido yana yiwa Hakeem kallon kama rena ni.
"Gaskiya Hakeem bata ta6a sani da k'asurgumin mahaukaci nake zaune ba sai yau. Har ni Azaad Junaid kake kwatatawa da haɗa shinfid'a da yarinya k'arama sa'ar 'yar cikina? Tsakani da Allah Hakeem ka cuceni and I'll never forgive you....
"D'an dakata mana abokina haramun ne don ka kwanta da sa'ar 'yar cikinka naga dai matarka ce ta sunnah mun shaida ka biya sadakinta, wallahi tun wuri kada ka sa girman kai ka cuce kanka ka ba kasan cewa masu k'anana shekaru nan sun fi juriya da jajircewa ba.
D'aure fuska Azaad ya yi saboda ya fahimci damarshi da Hakeem yake gani ne yasa yake kawo mishi wannan zance banzan.
"Hakeem please mu rufe wannan zance mu yi abin da yake gabanmu domin kana daff da k'ure min maleji"
"To shikenan amma ina tabbatar maka muna nan dakai wata rana za ka canza shek'a ka yi wadak'arka ba tare da ka tuna da k'aranci shekarunta ba.
"Aikin banza da wofi an gayamaka ni tsuntsu ne da zan canza shek'a dallah malam ka bani files ɗin na duba ko na bar ka da kayanka.
Da sauri Hakeem ya mik'a masa documents ɗin hannunshi ya fizge da kar6i yana dubawa yana zabga tsaki, saboda ba k'aramin haushi Hakeem ya bashi ba.
Yayin da Hakeem sai dariya yake yi k'asa-kasa.
***** **** ****
A cikin kwanaki biyu Azaad ya nemawa Miyya gur6i karatu a school ɗin su Aneesah, saboda tsabar murna da Aneesah da Airah saida suka haɗa kwarya-kwayan party a d'akin Aneesah har da su saka music suka sha rawa abin da ba su ta6a yi ba tsawon rayuwarsu.
Ranar da Miyya ta za ta fara zuwa school tsabar zumudi tun kiran asuba na farko ta falka duk da zumudi da take yi sai da ta shiga kitchen taya Nanny Lacey suka haɗa breakfast.
Karfe 7:20am direba ya ajiye su lokaci da Miyya ta shiga aji ta kasa sakin jikinta irin dai bakunta nan da new students ke yi.
Sai misali karfe uku suka dawo gida a gajiye ko wane su ya wuce d'akinshi, kawai Miyya tayi ta fito neman Ahlam wacce taci kukan nemanta tana ganinta tafara zillo hannuwanta da sauri Miyya ta sunkuceta ta ɗagata sama tana mata Wasa ita kuma sai wangale baki take yi.
Da dare da Azaad ya fito ya yi dinner Nanny Lacey ta shiga har d'akin Miyya ta taso ta ta zo tai mishi serving wanda zuwa yanzu har ya bi jikin Miyya a natse za ta zuba mishi abinci tai tafiyarta abinta sau dama Nanny Lacey tana mata faɗa akan tafiyar da take yi ta barshi, ta kasa sabawar kanta da zaunawa idan yana ci abinci gani take yi kamar zai iya embarrassed ɗinta.
Lokaci da Nanny Lacey ta faɗa mata tana kwance sanye da silky material gown mai armless, tasaki gashin kanta ita kanta Nanny da ta kalleta sai da taji ta burgeta matuk'a balle ga d'an namiji mai cikakkiyar lafiya.
Turo baki tayi saboda sam bataso abin da zai kusanta ta dashi, ita Kaɗai tasan yanayi da take tsintar kanta a duk lokaci da ta ke6e daga ita sai shi. Mita tashi ga yi wa Nanny.
"Nanny please ki barni na huta mana yau fa ne first day ɗina a school dole akwai gajiya a jikina, ga kuma assignment ɗin da aka bani yanzu nakeso nayi kika shigo.
"Pretty yaushe kika zama stubborn girl huh?"
"Ba haka bane Nanny naga da can kafin zuwana ke ce mai kula da abincinshi, yanzu ma tun da ina da uziri ba sai ki fanshe ni ba?"
"Ba zan fashe ki ba kuma dole ki tashi ki ba mijinki abinci wannan ai sakarci ne da rashin sani ciwon kai tashi mana ina magana ki na zaune.
Nanny ta k'arashe magana cikin tsawa babu shiri Miyya ta mik'e tsaye tare da daukar k'aramin mayafinta da ke aje a gefen gado{Lol..dama kusan mutuniyar taku da d'an banza tsoro kamar farar kura} jikinta har rawa yake yi saboda ta zaci bayan tsawa za ta ji saukar yatsun Nanny Lacey akan kumatunta.
Cikin rashin kuzari ta isa dining room gaba ɗaya k'amshinsa ya cika dining ɗin, tayi sallama cikin siririyar murya kana ta d'an runsuna ta gaida shi ya amsa mata kamar yadda ya saba amsawa, ta zuba abinci a plate ta kai gabanshi, duk abin da take yi yana satar kallonta yayin da har yanzu jikinta bai daina rawa ba ta nufi fridge ta dauko ruwa da drinks, ta je ajiyewa ta take masa k'afa batare da ta lura da k'afar tashi ba. Sosai ta firgita cikin tsananin tsoro ta zabura, sai kawai k'afarta ta bugi kujerar da ke kusa da ita, tayi baya za ta faɗi cikin zafin nama ya rik'o hannunta.
Daga zaune da yake bai tashi ba gashi yanayi da ya cafko hannunta taji zafi, ta runtse idanuwanta ga jikinta sai rawa yake yi kamar mai jin sanyi.
"Ki dinga duba idan kike tafiya garin wannan rawar kan naki za ki illata kanki a wofi.
Cike da k'asaita ya yi magana bai kuma
kalleta ba. Miyya ta buɗe tsoratattacin idanuwanta ta sauke su akanshi mamaki ne ya kamata haɗi da kwankwato anyya kuwa shine ya yi magana?" Shine mana Miyya ba gashi nan rik'e da hannunki ba Kuma ai kin waye muryarshi ko a cikin magagin barci za ki iya sheidata. Ta ja gwaron numfashi tare da saukewa a sanyayye ta ja hannunta dake cikin nashi gani haka yasa ya sake ta. Sai lokaci ya ɗago mayatattun idanuwanshi ya kalleta dasu....
_Not Edited!!!_
*AZAAD JUNAID*
_{The young Billionaire}_
Na
Jeeddah Aliyu
Top Ten Takun Haske Batch:A
*Wannan littafi na kud'i ne yana daya daga cikin top ten takun haske don Allah kada ki karanta ba tare da kin biya ba domin mallakar littafan mu guda bakwai sai a tuntu6e wannan number* +447894142004
20...
Dukkan jikin Miyya ya d'auki rawa komai yana neman kwance mata, ta rasa wane irin sirri ne a cikin idanuwanshi da duk lokaci da ta kalleshi noti kanta ke kwancewa.
A hankali ta juya cikin sanyi jiki bata wuce tako biyu zuwa uku ba ta ji sautin muryarshi.
"Ki faɗawa Nanny ta kai min hot coffee falona.
Da k'arfi ta waiga ta kalleshi yana ci abincinshi hankali kwance, tasaki ajiyar zuciya kana ta k'arasa ficewa kaitsaye d'akin Nanny Lacey ta shiga ta sanarda ita sak'onshi.
Har ta juya Nanny ta tsayar da ita.
"Ai kin iya haɗa coffee ki je ki haɗa ki kai mishi a falonshi dake sama"
"Ni Kuma Nanny ke fa yace ki kai mishi ba ni ba?"
Murmushi Nanny Lacey tayi ta mik'e tsaye ta dafa kafad'ar Miyya, ta ce.
"Daga yau ke ce za ki dinga kai mishi kuma banaso gardama ki je kawai ki yi abin da nasaki.
"Nanny please ki daina sakani hurumin da ba nawa ba kina gani ko yanzu sai da ya yi min gori ya kirani da mai rawar kai"
Ta k'arashe magana kamar za ta fashe da kuka. Nanny ta d'aure fuska tamau alamar babu wasa a tare da ita.
"Pretty wai miyasa kike da taurin kai ne?"
"Ba haka bane Nanny wallahi mutumin nan ko gaida shi nayi da kyar yake amsawa"
"Koma menene wannan ba zai zama hujjar da za ki dogara da ita ki kasa kyautata mishi, a matsayinsa na mijinki. Pretty na fi ki shekaru dole na fi ki sani abin da ya dace da wanda bai dace ba dan haka ki shafawa kanki lafiya ki bi umarni da na ba ki.
Saida Azaad ya share 60 seconds kafin ya ce.
"Sabon suna da naji ka kirani dashi Ida ka sake kirana dashi za mu kwashe za mu hau sama mu faɗo saboda haka ka kiyaye....
Kafin ya k'arasa magana Hakeem ya kwashe da dariyar mugunta har da su dafe ciki, Azaad ya tsare shi da idanuwa yana mamaki abin da yakewa dariya. Sai da Hakeem yaci dariya iya son ranshi sannan ya kalli Azaad da raguwar murmushi akan fuskarshi ya ce.
"Ai yanzu Aj bakada suna da wuce mijin kwaila ko mijin mai nonuwa tsaye Kaɗai ka yi k'ok'ari ka kafa ka tsare ka bada himma nan da wata tara mu sami second Aj...
Yadda Azaad ya zazzare idanuwa za ka yi tsanmani wani mugun abu Hakeem ya faɗa, gaba daya ya kasa koda kwakkwaran motsi wani irin tsoron Allah ya lullu6eshi.
"Kai miye haka ka wani tsareni da jarababbun idanuwanka Miyya ce ba ta isa daukar ciki ba ko kaine kwanka ya daina fidda tsiro?"
"Mtsss.....!!
Azaad ya ja dogon tsaki kana ya ɗage girar ido yana yiwa Hakeem kallon kama rena ni.
"Gaskiya Hakeem bata ta6a sani da k'asurgumin mahaukaci nake zaune ba sai yau. Har ni Azaad Junaid kake kwatatawa da haɗa shinfid'a da yarinya k'arama sa'ar 'yar cikina? Tsakani da Allah Hakeem ka cuceni and I'll never forgive you....
"D'an dakata mana abokina haramun ne don ka kwanta da sa'ar 'yar cikinka naga dai matarka ce ta sunnah mun shaida ka biya sadakinta, wallahi tun wuri kada ka sa girman kai ka cuce kanka ka ba kasan cewa masu k'anana shekaru nan sun fi juriya da jajircewa ba.
D'aure fuska Azaad ya yi saboda ya fahimci damarshi da Hakeem yake gani ne yasa yake kawo mishi wannan zance banzan.
"Hakeem please mu rufe wannan zance mu yi abin da yake gabanmu domin kana daff da k'ure min maleji"
"To shikenan amma ina tabbatar maka muna nan dakai wata rana za ka canza shek'a ka yi wadak'arka ba tare da ka tuna da k'aranci shekarunta ba.
"Aikin banza da wofi an gayamaka ni tsuntsu ne da zan canza shek'a dallah malam ka bani files ɗin na duba ko na bar ka da kayanka.
Da sauri Hakeem ya mik'a masa documents ɗin hannunshi ya fizge da kar6i yana dubawa yana zabga tsaki, saboda ba k'aramin haushi Hakeem ya bashi ba.
Yayin da Hakeem sai dariya yake yi k'asa-kasa.
***** **** ****
A cikin kwanaki biyu Azaad ya nemawa Miyya gur6i karatu a school ɗin su Aneesah, saboda tsabar murna da Aneesah da Airah saida suka haɗa kwarya-kwayan party a d'akin Aneesah har da su saka music suka sha rawa abin da ba su ta6a yi ba tsawon rayuwarsu.
Ranar da Miyya ta za ta fara zuwa school tsabar zumudi tun kiran asuba na farko ta falka duk da zumudi da take yi sai da ta shiga kitchen taya Nanny Lacey suka haɗa breakfast.
Karfe 7:20am direba ya ajiye su lokaci da Miyya ta shiga aji ta kasa sakin jikinta irin dai bakunta nan da new students ke yi.
Sai misali karfe uku suka dawo gida a gajiye ko wane su ya wuce d'akinshi, kawai Miyya tayi ta fito neman Ahlam wacce taci kukan nemanta tana ganinta tafara zillo hannuwanta da sauri Miyya ta sunkuceta ta ɗagata sama tana mata Wasa ita kuma sai wangale baki take yi.
Da dare da Azaad ya fito ya yi dinner Nanny Lacey ta shiga har d'akin Miyya ta taso ta ta zo tai mishi serving wanda zuwa yanzu har ya bi jikin Miyya a natse za ta zuba mishi abinci tai tafiyarta abinta sau dama Nanny Lacey tana mata faɗa akan tafiyar da take yi ta barshi, ta kasa sabawar kanta da zaunawa idan yana ci abinci gani take yi kamar zai iya embarrassed ɗinta.
Lokaci da Nanny Lacey ta faɗa mata tana kwance sanye da silky material gown mai armless, tasaki gashin kanta ita kanta Nanny da ta kalleta sai da taji ta burgeta matuk'a balle ga d'an namiji mai cikakkiyar lafiya.
Turo baki tayi saboda sam bataso abin da zai kusanta ta dashi, ita Kaɗai tasan yanayi da take tsintar kanta a duk lokaci da ta ke6e daga ita sai shi. Mita tashi ga yi wa Nanny.
"Nanny please ki barni na huta mana yau fa ne first day ɗina a school dole akwai gajiya a jikina, ga kuma assignment ɗin da aka bani yanzu nakeso nayi kika shigo.
"Pretty yaushe kika zama stubborn girl huh?"
"Ba haka bane Nanny naga da can kafin zuwana ke ce mai kula da abincinshi, yanzu ma tun da ina da uziri ba sai ki fanshe ni ba?"
"Ba zan fashe ki ba kuma dole ki tashi ki ba mijinki abinci wannan ai sakarci ne da rashin sani ciwon kai tashi mana ina magana ki na zaune.
Nanny ta k'arashe magana cikin tsawa babu shiri Miyya ta mik'e tsaye tare da daukar k'aramin mayafinta da ke aje a gefen gado{Lol..dama kusan mutuniyar taku da d'an banza tsoro kamar farar kura} jikinta har rawa yake yi saboda ta zaci bayan tsawa za ta ji saukar yatsun Nanny Lacey akan kumatunta.
Cikin rashin kuzari ta isa dining room gaba ɗaya k'amshinsa ya cika dining ɗin, tayi sallama cikin siririyar murya kana ta d'an runsuna ta gaida shi ya amsa mata kamar yadda ya saba amsawa, ta zuba abinci a plate ta kai gabanshi, duk abin da take yi yana satar kallonta yayin da har yanzu jikinta bai daina rawa ba ta nufi fridge ta dauko ruwa da drinks, ta je ajiyewa ta take masa k'afa batare da ta lura da k'afar tashi ba. Sosai ta firgita cikin tsananin tsoro ta zabura, sai kawai k'afarta ta bugi kujerar da ke kusa da ita, tayi baya za ta faɗi cikin zafin nama ya rik'o hannunta.
Daga zaune da yake bai tashi ba gashi yanayi da ya cafko hannunta taji zafi, ta runtse idanuwanta ga jikinta sai rawa yake yi kamar mai jin sanyi.
"Ki dinga duba idan kike tafiya garin wannan rawar kan naki za ki illata kanki a wofi.
Cike da k'asaita ya yi magana bai kuma
kalleta ba. Miyya ta buɗe tsoratattacin idanuwanta ta sauke su akanshi mamaki ne ya kamata haɗi da kwankwato anyya kuwa shine ya yi magana?" Shine mana Miyya ba gashi nan rik'e da hannunki ba Kuma ai kin waye muryarshi ko a cikin magagin barci za ki iya sheidata. Ta ja gwaron numfashi tare da saukewa a sanyayye ta ja hannunta dake cikin nashi gani haka yasa ya sake ta. Sai lokaci ya ɗago mayatattun idanuwanshi ya kalleta dasu....
_Not Edited!!!_
*AZAAD JUNAID*
_{The young Billionaire}_
Na
Jeeddah Aliyu
Top Ten Takun Haske Batch:A
*Wannan littafi na kud'i ne yana daya daga cikin top ten takun haske don Allah kada ki karanta ba tare da kin biya ba domin mallakar littafan mu guda bakwai sai a tuntu6e wannan number* +447894142004
20...
Dukkan jikin Miyya ya d'auki rawa komai yana neman kwance mata, ta rasa wane irin sirri ne a cikin idanuwanshi da duk lokaci da ta kalleshi noti kanta ke kwancewa.
A hankali ta juya cikin sanyi jiki bata wuce tako biyu zuwa uku ba ta ji sautin muryarshi.
"Ki faɗawa Nanny ta kai min hot coffee falona.
Da k'arfi ta waiga ta kalleshi yana ci abincinshi hankali kwance, tasaki ajiyar zuciya kana ta k'arasa ficewa kaitsaye d'akin Nanny Lacey ta shiga ta sanarda ita sak'onshi.
Har ta juya Nanny ta tsayar da ita.
"Ai kin iya haɗa coffee ki je ki haɗa ki kai mishi a falonshi dake sama"
"Ni Kuma Nanny ke fa yace ki kai mishi ba ni ba?"
Murmushi Nanny Lacey tayi ta mik'e tsaye ta dafa kafad'ar Miyya, ta ce.
"Daga yau ke ce za ki dinga kai mishi kuma banaso gardama ki je kawai ki yi abin da nasaki.
"Nanny please ki daina sakani hurumin da ba nawa ba kina gani ko yanzu sai da ya yi min gori ya kirani da mai rawar kai"
Ta k'arashe magana kamar za ta fashe da kuka. Nanny ta d'aure fuska tamau alamar babu wasa a tare da ita.
"Pretty wai miyasa kike da taurin kai ne?"
"Ba haka bane Nanny wallahi mutumin nan ko gaida shi nayi da kyar yake amsawa"
"Koma menene wannan ba zai zama hujjar da za ki dogara da ita ki kasa kyautata mishi, a matsayinsa na mijinki. Pretty na fi ki shekaru dole na fi ki sani abin da ya dace da wanda bai dace ba dan haka ki shafawa kanki lafiya ki bi umarni da na ba ki.