Sashe 9
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta kallisu hajiya rukayya tace tabbas meenat kawata tace kamar yadda tafada muku
Sauran bayani zata muku
Tawuce abinta cikin part dinta
Daga Laila har hajiya rukayya baki sukabita dashi
Cikin kuka meenat tace kunganiko dakunganiko nafada muku kawatace
Wallahi dakun barni naje naci ubanta
Laila tace rabu da ita dole musam abinyi tunda abin yakai haka
Hakeem nafitowa daga massalaci yaga motar Ahmed
Yakarasa gurin motar
Ahmad tafito yace kaganni kenan Hakeem yayi murmushi yace ai inafitowa naga motarka
Yace mukarasa ciki mana Ahmad yace a a mushiga mota kawai muyi maganar
Nan suka shiga Hakeem yaba wa Ahmad labarin komai zuwan meenat
Ahmad yasauke numfashi yace kasan mena fahimta a wannan labarin
Hakeem yace saika fada
Ahmad yace Husnah tasan meenat zai iya yuwuwa kawartace kaman yadda meenat tace
Akwai dai dalilin dayasa husnah taki nuna tasan meenat
Yakamata ka lallabata tafada maka komai
Hakeem yace hakane nima naso nafahimce hakan
amma maizaisa meeanat ta dage ita saina saki matata
Akan husnah zansaba mata wallahi daga ita har uwarta dansu suke Dada bata min yarinya
Ahmad yace a dama aibazaka rabuda matarka saboda
Wannan daliliba
amma inaso kasani fa akwai takaici kawarka ta auri mahaifinka
Dole meenat zataji ba dadi
Hakeem yace kuma husnah bata taba sanin nineahaifin meenat ba sai ranar dataga ta a hoto
amma naga tayi murmushi Dana tambayeta murmushin metake tace min bakomai
Ahmad yace ganiba tabbas akwai wani Abu
Hakeem yace kwarai kuwa amma nasan yadda zanyi zangano koma menene
Nan sukayi sallama da Ahmad
Shikuma Hakeem yatsaya a massalaci don sallar isha
Husnah tashirya cikin wasu arnar kayan bacci masu matukar kyau tafeshe jiki ta da turare
Takoina yadau kamshi ta hada gashinta guri daya da ribbon
Kafin tabude fridge din kitchen dinta tadau fruit salad din data hadawa mijinta tadauki dogon hijabinta tasaka
Tadauki abinda zata dauka tayi waje tayi sama abinta cikin farin ciki
Hakeem yadawo daga massallaci yabi wajensu mummy
Mummy tace Dan Allah kaba wa husnah hakurin abinda tagani yau
Mutanan basuda imani fa
Ni anya bazan fasa tafiyan nan bakuwa
Hakeem yace saboda mezakifasa mummy
Mummy hafsat tace sunban tsoro ne ai karama susata agaba
amana ce fa a hanunmu idan muka bari wani Abu yasameta Allah bazai barmu ba
Yarinyace karama
Hakeem yace karkidamu mummy
Insha Allah ba abinda zaifaru mummy
Mummy tace shikenan Allah yadada karewa yace ameen
Mummy tace tashi kaje gurin matarka kabarta itadai
Yama mummy saida
Yana Shiga falon baiga kowaba
Ya wuce saman shi
Yanashiga kamshin ta yadaki hancinsa
Tana zaune kafanta daya kan daya
Rigar mesharara ce sai yana da siririn hanu sannan kuma dai dai cinyarta yatsaya ba abinda ba gani a jikinta
Ga sambala balan cinyoyinta masu tsantsi da laushi
Da kuma daukar ido
Cikin yanga da Jan hankali ta taso tarungumshi
Hakeem sumane kawai baiba saboda gaskiya shigar ya kayatar dashi sosai
Nan da nan kwadayinshi yatashi akanta
Sosai ya matseta ajikinsa
Yana shin shinnanta yamata rada akunne tayi murmushi tace saikaci abincinka
Yace ai nakoshima Ganin wannan wanka ma ai wadatar dani sosai
Husnah takama hancinsa tace naki wayon ta matsa cikinshi tace ji cikinka bakomai kaman wani silipas
Shima dariya yayi yashafa cikin nata yace harkura zatace wa kare maye
Ji cikin kifa
Tace aini hallittace duk abinci da zanci cikina bazai tashi amma kaifa idan kaci abinci sosai katoto cikin ka yakema
Hakeem yayi murmushi yadauketa cak dining dakanta tayi feeding dinshi
Shima yabata kafin suka tashi zuwa bedroom wanka suka fara
Indai suna tare komai tare sukeyinsa
Shiyasa wani shakuwa metsanani yashiga tsakanin su takama idan baranar kwananta bane
Hakeem cikin kunci da kewa yake
Sosai yasamu abinda yakeso agurinta tacire mishi duk wani damuwar dasu meenat da uwarta suka sashi
Sai da komai yakammala sannan Hakeem yadawo hankalinshi
Cikin tsananin son matarshi yarungumeta
Shikanshi yasan tana kokari dashi sosai bata taba hanashi kantaba
Duk da yasantana wahala sosai danshi din yasan Jan gwarzo ne
Yana rumgume da ita ya kalli beautiful face dinta ya manna mata kiss abaki
Nan yashiga tunanin abinda yasa husnah taki amincewa tasan meenat
Yasan tabbas akwai wani Abu haka kawai husnah bazata nuna mata haka
Kuma yana da tabbacin husnah ce da gaskiya
Dan yasan halin 'yarshi sarai
Agogo yaduba yaga time shabiyu darabi nadare
Badama yakira ya shamsu yanzu amma zaibari zuwa gobe yakirashi yamishi tambaya
Yarungemeta sosai ajikinta sosai ahaka bacci yayi awungaba dasu
Dasafe bayan husnah da Hakeem su shirya cikin shigata alfarma
Cikin wani rantsatstsan less
Maroon colour yayi matukar kyau tasaka farin mayafi da farin takalmi
Shima Hakeem cikin dark maroon shadda
Yayi balain karbarshi
Husnah kuwa ta maka wata dambareriyar sarka tasaka na zinari
Tare suka fito zuwa kasa
Meenat suka hada ido husnah tasakar mata harara
Itakuma husnah tasakar mata murmushi
Meenat tace ina kwana daddy
Yace lafiya qalau
Suby ma tagaisheshi ya amsa yace wa meenat bataga antynta bane bazata gaisheta ba meenat tayi shiru
Husnah tayi sauri tace Dan Allah sweet kabarta bakomai wallahi watarana zata gane
Hakeem yafita abinshi
Husnah takalli Laila tace mama zamuje kai mummy air port sai mundawo kafin suyi magana tafita
Laila kuwa inbanda kallon takaici ba abinda take bin su dashi
Shiyasa ma Hakeem yayi banza da ita sukayi waje zuwa part din mummy
Mummy tace ina suke subazasuzo muyi sallama ba
Hakeem yace muje kawai mummy Daddy yace a a ke 'yata kiramin matata muyi sallama
Husnah tayi murmushi tace to daddy
Tasan meenat yake nufi kenan
Tawuce zuwa falonsu tace amina Hakeem daddy na kiranki kafin amina tace wani Abu husnah tajuya abinta
Meenat tace wallahi mummy idan nabar yarinyar nan nacutu
Laila tace kedai kwantar da hankalinki kije kiji medadin zaimiki kidawo
ai nata yazo karshe agidan nan
Meenat tana zuwa falon daddyn Hakeem yace haba amaryata shine bazakizo nagankiba muyi sallama
Meenat ta kakalo murmushi tace yahakuri grand wallahi kaina yake ciwo yace asha kinsha magani kuwa meenat tace nasha yace to Allah yakara sauki ko
Wannan in Allah ya dawo damu lafiya
Zanzo hargidan ki kinji ko 'yar albarka
Meenat tace to grand Allah yadawo daku lafiya yaciro cheque yayi signed yabata na zunzurutun kudi jar 1 million
Sosai meenat tayi godiya tafita
Dan bata San Ganin husnah da ubanta
*****
Da yamma Hakeem nazaune shikadai a falonshi yakira ya shamsu a waya suka gaisa
Hakeem yace Dan Allah ya shamsu wata yar tambaya zanmaka
Koka kasan wata kawar husnah mesuna amina wacce sukayi makaranta tare
Ya shamsu yace kwarai inajin sunan sosai agurinta sai dai bamu taba haduwa daitaba
Hakeem yace nagode kwarai
amma har suka bar school suna tare kuwa
Ya shamsu gaskiya a a saboda natambayeta akan dalilin dayasa suka rabu taki sanar dani
amma lafiya kuwa yallabai kake wannan tambayar
Hakeem yace lafiya qalau karkadamu nagode sai anjima sukayi sallama
Shigowar Laila kenan yanagama wayar
Ta kalleshi sannu da hutawa daddyn meenat Hakeem yace yauwa
Yau itace da oga shiyasa take ta rawar kai itaga memiji
Hakeem yacigaba da aikin dayakeyi a computer
Laila tace na hado ma coffee ne yace no karkidamu
Barshi kawai
Ya tashi zuwa bedroom yana waya
Bashir sirikinsa yake kira
Yadauka cikin girmamawa yagaida Hakeem
Sannan yamishi yajiki Hakeem yace jiki kuma ni
Saikuma kawai ya wayance
Yace idan bazaka damuba inason ganinka yau din nan
Bashir yace bakomai insha Allah zanzo Allah yakara maka lafiya
Hakeem yace ameen ameen nagode sosai yakashe wayar harcikin ran Hakeem yanason bashir sosai saboda baya rainashi kokadan baya duba bawani shima ba wani girman shi yayi
Dan zai girmi bashir da shekaru irin biyar zuwa shida
Laila tashigo cikin dakin tace baban meenat kai dawaye haka kace kanason ganinshi yau
Hakeem yace idan yazo zakiganshi
Wajen karfe biyar na yamma YOUNG PROF yasauko cikin jallabiyarsa yagansu gaba dayansu a falon yau harda hajiya suwaiba da hajiya rukayya duk sunzo
Meenat ce bata falon yace sannunku da zuwa hajiya
Nan suka washe baki ganin yasake musu
Zama yayi cikin daya cikin kujerun falon ya kalli suby yace ke kiramin amina
Suby ta tashi taje takira amina
Meenat tazo cikin doguwar rigar abayanta tazauna gaban daddynta tace gani daddy
Ya kalleta yace kinci abinci kuwa tayi shiru
Suby tace takicin komai tunsafe
Hakeem yace jeki debo min abincinta
Suby taje takawo yakarba yace wa meenat zakici nasa arike minke namiki dure ko yakarasa yana murmushi
Wanda hakan yasanyaya ran amina da uwarta dama duk Wanda kefalon
Amina takarba abinci taci agabanta daddyn ta yabude ruwa maisanyi dakanshi yazuba mata tasha
Sallama suka ji Hakeem ya amsa yace karaso ciki malam bashir jin sunan daya ambata cikin meenat yabada wani kulululu
Bashir yashigo yagaida mutan falon sannan yazauna yana fuskantar prof
Hakeem yadauki phone dinshi yayi dialing number husnah dake cikin dakinta yace
Baby fito falo kugaisa da bako ko tace OK sweet Ganin zuwa
Fitowar husnah daga part dinta yayi dai dai da dagowar
Bashir daga sankuyon dayayi dakai
aikuwa a razane yatashi yana nuna ta da hanu
Next page
Your comments is needed fan's
Love all 😘😘😘😘😘😘😘
📝📝📝📝📖📖📖📝📝📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU FATIMA SUNUSI SANAYA ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up page saboda kina kara min kwarin gwiwa sosai😘😘😘😘😘😘🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 141 to 142🎗
HAKEEM yakai kallonshi ga Husnah data nuna kaman bata sanshi
Bashir yace mene ke gani asmau
Mekikeyi anan
Husnah tayi murmushi takaraso tazauna a hanun kujerar da Hakeem yake zaune tace uncle bash
Anzo lafiya ya hanyar
Bashir kawai yasake baki yana kallonta yadda kasan ba komai a tsakaninsu
Hakeem yace kasanta ne bashir yadaga kai da sauri yace sosai ma dalibatace itada meenat da ita zan aura
Laila da suby suka dau salati suna kallon kallo
Hajiya rukayya kuwa zufa yajikata sharkaf
Saboda rashin gaskiya
Hakeem yayi murmushi gefen baki
Ya kalli husnah yace baby kinsanshi daman tace a copper ne a school dinmu
Yace daga bawani Abu takalli bash ta kalli meenat da jikinta yake bari
Sauran bayani zata muku
Tawuce abinta cikin part dinta
Daga Laila har hajiya rukayya baki sukabita dashi
Cikin kuka meenat tace kunganiko dakunganiko nafada muku kawatace
Wallahi dakun barni naje naci ubanta
Laila tace rabu da ita dole musam abinyi tunda abin yakai haka
Hakeem nafitowa daga massalaci yaga motar Ahmed
Yakarasa gurin motar
Ahmad tafito yace kaganni kenan Hakeem yayi murmushi yace ai inafitowa naga motarka
Yace mukarasa ciki mana Ahmad yace a a mushiga mota kawai muyi maganar
Nan suka shiga Hakeem yaba wa Ahmad labarin komai zuwan meenat
Ahmad yasauke numfashi yace kasan mena fahimta a wannan labarin
Hakeem yace saika fada
Ahmad yace Husnah tasan meenat zai iya yuwuwa kawartace kaman yadda meenat tace
Akwai dai dalilin dayasa husnah taki nuna tasan meenat
Yakamata ka lallabata tafada maka komai
Hakeem yace hakane nima naso nafahimce hakan
amma maizaisa meeanat ta dage ita saina saki matata
Akan husnah zansaba mata wallahi daga ita har uwarta dansu suke Dada bata min yarinya
Ahmad yace a dama aibazaka rabuda matarka saboda
Wannan daliliba
amma inaso kasani fa akwai takaici kawarka ta auri mahaifinka
Dole meenat zataji ba dadi
Hakeem yace kuma husnah bata taba sanin nineahaifin meenat ba sai ranar dataga ta a hoto
amma naga tayi murmushi Dana tambayeta murmushin metake tace min bakomai
Ahmad yace ganiba tabbas akwai wani Abu
Hakeem yace kwarai kuwa amma nasan yadda zanyi zangano koma menene
Nan sukayi sallama da Ahmad
Shikuma Hakeem yatsaya a massalaci don sallar isha
Husnah tashirya cikin wasu arnar kayan bacci masu matukar kyau tafeshe jiki ta da turare
Takoina yadau kamshi ta hada gashinta guri daya da ribbon
Kafin tabude fridge din kitchen dinta tadau fruit salad din data hadawa mijinta tadauki dogon hijabinta tasaka
Tadauki abinda zata dauka tayi waje tayi sama abinta cikin farin ciki
Hakeem yadawo daga massallaci yabi wajensu mummy
Mummy tace Dan Allah kaba wa husnah hakurin abinda tagani yau
Mutanan basuda imani fa
Ni anya bazan fasa tafiyan nan bakuwa
Hakeem yace saboda mezakifasa mummy
Mummy hafsat tace sunban tsoro ne ai karama susata agaba
amana ce fa a hanunmu idan muka bari wani Abu yasameta Allah bazai barmu ba
Yarinyace karama
Hakeem yace karkidamu mummy
Insha Allah ba abinda zaifaru mummy
Mummy tace shikenan Allah yadada karewa yace ameen
Mummy tace tashi kaje gurin matarka kabarta itadai
Yama mummy saida
Yana Shiga falon baiga kowaba
Ya wuce saman shi
Yanashiga kamshin ta yadaki hancinsa
Tana zaune kafanta daya kan daya
Rigar mesharara ce sai yana da siririn hanu sannan kuma dai dai cinyarta yatsaya ba abinda ba gani a jikinta
Ga sambala balan cinyoyinta masu tsantsi da laushi
Da kuma daukar ido
Cikin yanga da Jan hankali ta taso tarungumshi
Hakeem sumane kawai baiba saboda gaskiya shigar ya kayatar dashi sosai
Nan da nan kwadayinshi yatashi akanta
Sosai ya matseta ajikinsa
Yana shin shinnanta yamata rada akunne tayi murmushi tace saikaci abincinka
Yace ai nakoshima Ganin wannan wanka ma ai wadatar dani sosai
Husnah takama hancinsa tace naki wayon ta matsa cikinshi tace ji cikinka bakomai kaman wani silipas
Shima dariya yayi yashafa cikin nata yace harkura zatace wa kare maye
Ji cikin kifa
Tace aini hallittace duk abinci da zanci cikina bazai tashi amma kaifa idan kaci abinci sosai katoto cikin ka yakema
Hakeem yayi murmushi yadauketa cak dining dakanta tayi feeding dinshi
Shima yabata kafin suka tashi zuwa bedroom wanka suka fara
Indai suna tare komai tare sukeyinsa
Shiyasa wani shakuwa metsanani yashiga tsakanin su takama idan baranar kwananta bane
Hakeem cikin kunci da kewa yake
Sosai yasamu abinda yakeso agurinta tacire mishi duk wani damuwar dasu meenat da uwarta suka sashi
Sai da komai yakammala sannan Hakeem yadawo hankalinshi
Cikin tsananin son matarshi yarungumeta
Shikanshi yasan tana kokari dashi sosai bata taba hanashi kantaba
Duk da yasantana wahala sosai danshi din yasan Jan gwarzo ne
Yana rumgume da ita ya kalli beautiful face dinta ya manna mata kiss abaki
Nan yashiga tunanin abinda yasa husnah taki amincewa tasan meenat
Yasan tabbas akwai wani Abu haka kawai husnah bazata nuna mata haka
Kuma yana da tabbacin husnah ce da gaskiya
Dan yasan halin 'yarshi sarai
Agogo yaduba yaga time shabiyu darabi nadare
Badama yakira ya shamsu yanzu amma zaibari zuwa gobe yakirashi yamishi tambaya
Yarungemeta sosai ajikinta sosai ahaka bacci yayi awungaba dasu
Dasafe bayan husnah da Hakeem su shirya cikin shigata alfarma
Cikin wani rantsatstsan less
Maroon colour yayi matukar kyau tasaka farin mayafi da farin takalmi
Shima Hakeem cikin dark maroon shadda
Yayi balain karbarshi
Husnah kuwa ta maka wata dambareriyar sarka tasaka na zinari
Tare suka fito zuwa kasa
Meenat suka hada ido husnah tasakar mata harara
Itakuma husnah tasakar mata murmushi
Meenat tace ina kwana daddy
Yace lafiya qalau
Suby ma tagaisheshi ya amsa yace wa meenat bataga antynta bane bazata gaisheta ba meenat tayi shiru
Husnah tayi sauri tace Dan Allah sweet kabarta bakomai wallahi watarana zata gane
Hakeem yafita abinshi
Husnah takalli Laila tace mama zamuje kai mummy air port sai mundawo kafin suyi magana tafita
Laila kuwa inbanda kallon takaici ba abinda take bin su dashi
Shiyasa ma Hakeem yayi banza da ita sukayi waje zuwa part din mummy
Mummy tace ina suke subazasuzo muyi sallama ba
Hakeem yace muje kawai mummy Daddy yace a a ke 'yata kiramin matata muyi sallama
Husnah tayi murmushi tace to daddy
Tasan meenat yake nufi kenan
Tawuce zuwa falonsu tace amina Hakeem daddy na kiranki kafin amina tace wani Abu husnah tajuya abinta
Meenat tace wallahi mummy idan nabar yarinyar nan nacutu
Laila tace kedai kwantar da hankalinki kije kiji medadin zaimiki kidawo
ai nata yazo karshe agidan nan
Meenat tana zuwa falon daddyn Hakeem yace haba amaryata shine bazakizo nagankiba muyi sallama
Meenat ta kakalo murmushi tace yahakuri grand wallahi kaina yake ciwo yace asha kinsha magani kuwa meenat tace nasha yace to Allah yakara sauki ko
Wannan in Allah ya dawo damu lafiya
Zanzo hargidan ki kinji ko 'yar albarka
Meenat tace to grand Allah yadawo daku lafiya yaciro cheque yayi signed yabata na zunzurutun kudi jar 1 million
Sosai meenat tayi godiya tafita
Dan bata San Ganin husnah da ubanta
*****
Da yamma Hakeem nazaune shikadai a falonshi yakira ya shamsu a waya suka gaisa
Hakeem yace Dan Allah ya shamsu wata yar tambaya zanmaka
Koka kasan wata kawar husnah mesuna amina wacce sukayi makaranta tare
Ya shamsu yace kwarai inajin sunan sosai agurinta sai dai bamu taba haduwa daitaba
Hakeem yace nagode kwarai
amma har suka bar school suna tare kuwa
Ya shamsu gaskiya a a saboda natambayeta akan dalilin dayasa suka rabu taki sanar dani
amma lafiya kuwa yallabai kake wannan tambayar
Hakeem yace lafiya qalau karkadamu nagode sai anjima sukayi sallama
Shigowar Laila kenan yanagama wayar
Ta kalleshi sannu da hutawa daddyn meenat Hakeem yace yauwa
Yau itace da oga shiyasa take ta rawar kai itaga memiji
Hakeem yacigaba da aikin dayakeyi a computer
Laila tace na hado ma coffee ne yace no karkidamu
Barshi kawai
Ya tashi zuwa bedroom yana waya
Bashir sirikinsa yake kira
Yadauka cikin girmamawa yagaida Hakeem
Sannan yamishi yajiki Hakeem yace jiki kuma ni
Saikuma kawai ya wayance
Yace idan bazaka damuba inason ganinka yau din nan
Bashir yace bakomai insha Allah zanzo Allah yakara maka lafiya
Hakeem yace ameen ameen nagode sosai yakashe wayar harcikin ran Hakeem yanason bashir sosai saboda baya rainashi kokadan baya duba bawani shima ba wani girman shi yayi
Dan zai girmi bashir da shekaru irin biyar zuwa shida
Laila tashigo cikin dakin tace baban meenat kai dawaye haka kace kanason ganinshi yau
Hakeem yace idan yazo zakiganshi
Wajen karfe biyar na yamma YOUNG PROF yasauko cikin jallabiyarsa yagansu gaba dayansu a falon yau harda hajiya suwaiba da hajiya rukayya duk sunzo
Meenat ce bata falon yace sannunku da zuwa hajiya
Nan suka washe baki ganin yasake musu
Zama yayi cikin daya cikin kujerun falon ya kalli suby yace ke kiramin amina
Suby ta tashi taje takira amina
Meenat tazo cikin doguwar rigar abayanta tazauna gaban daddynta tace gani daddy
Ya kalleta yace kinci abinci kuwa tayi shiru
Suby tace takicin komai tunsafe
Hakeem yace jeki debo min abincinta
Suby taje takawo yakarba yace wa meenat zakici nasa arike minke namiki dure ko yakarasa yana murmushi
Wanda hakan yasanyaya ran amina da uwarta dama duk Wanda kefalon
Amina takarba abinci taci agabanta daddyn ta yabude ruwa maisanyi dakanshi yazuba mata tasha
Sallama suka ji Hakeem ya amsa yace karaso ciki malam bashir jin sunan daya ambata cikin meenat yabada wani kulululu
Bashir yashigo yagaida mutan falon sannan yazauna yana fuskantar prof
Hakeem yadauki phone dinshi yayi dialing number husnah dake cikin dakinta yace
Baby fito falo kugaisa da bako ko tace OK sweet Ganin zuwa
Fitowar husnah daga part dinta yayi dai dai da dagowar
Bashir daga sankuyon dayayi dakai
aikuwa a razane yatashi yana nuna ta da hanu
Next page
Your comments is needed fan's
Love all 😘😘😘😘😘😘😘
📝📝📝📝📖📖📖📝📝📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU FATIMA SUNUSI SANAYA ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up page saboda kina kara min kwarin gwiwa sosai😘😘😘😘😘😘🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 141 to 142🎗
HAKEEM yakai kallonshi ga Husnah data nuna kaman bata sanshi
Bashir yace mene ke gani asmau
Mekikeyi anan
Husnah tayi murmushi takaraso tazauna a hanun kujerar da Hakeem yake zaune tace uncle bash
Anzo lafiya ya hanyar
Bashir kawai yasake baki yana kallonta yadda kasan ba komai a tsakaninsu
Hakeem yace kasanta ne bashir yadaga kai da sauri yace sosai ma dalibatace itada meenat da ita zan aura
Laila da suby suka dau salati suna kallon kallo
Hajiya rukayya kuwa zufa yajikata sharkaf
Saboda rashin gaskiya
Hakeem yayi murmushi gefen baki
Ya kalli husnah yace baby kinsanshi daman tace a copper ne a school dinmu
Yace daga bawani Abu takalli bash ta kalli meenat da jikinta yake bari