← Book details Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 19 OF 19

Sashe 19

Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Meenat tadago dasauri ta kalleta kubra ta ce hakkina nane nabaki abinci yau my kanwa meyasa kika shiga kitchen batareda da la'akari dake amarya bace

Meenat murmushi kawai tayi tace bakomai anty aikomai namiki banfadi ba

Kafin kubra tayi magana umma tafito suka gaisheta ta amsa sosai tace inashi shamsun kubra tace
Yana zuwa yanzu nakirashi umma tace kuci abinci mana kinyi shiru

Kubra tayi murmushi tace to umma aike muke jira

Umma tayi murmushi tace o ni kam zanga ranar dazaku girma keda shamsu wai kuce saida umma kwaci abinci
Takarasa maganar tana murmushi

Kubra tace umma ai munriga munsaba ne
Ya shamsu yashigo da sallamarsa umma yagaisar kafin yace umma Abba yafitane tace yafita yanzu yanagama karyawa

Ya shamsu yace amma yayi sammako dayawa
Umma tace ai suna dataron dattawan unguwane yau

Shamsu yace OK hakane natuna yaja kujera yazauna

Ya kalli kubra yayi murmushi yace kekuma bagaisuwa

Kubra tace bayan Wanda nama dazu
Kafin yayi magana meenat tace yashamsu ina kwana

Ya amsa batareda ya kalleta ba abin yaba umma kunya danta Lura ko kallon ta baiba

Ya shamsu kam azuciyarshi hamdala yayi daya bashi mata kaman nashi Dan harga Allah sunmishi kyau dukansu

****
Da daddare bayan sungama dinner meenat ta tafara tashi tayi musu saida safe umma tace amina har kingudu kenan

Meenat tayi murmushi tace umma ai ina bacci da wurine shiyasa

Umma tace shikenan jeki kwanta abinki Allah yamaku albarka yabaku masu yimuku abinda kuke mana

Ya shamsu yabita da kallo ta wutsiyar ido

Umma na kallonshi murmushi kawai tayi anty kubra ma tayi musu saida safe

Sai wayajen goma ya shamsu yayi yatafi bedroom dinshi bayan yagama shirin baccin shi daga shi sai gajeran wando

Yadauko aikinshi yafarayi a laptop
Can dai yaji wani kasala yasaukar mashi

Shifa baisaba rabuwada matarshi ba itakuma wannan yarinyar baiga alama zata zo ba

Waya yadauka ya Dial number meenat akaro nafarko dayafara kiranta
a waya kenan

Meenat cikin bacci taji kiran wayarta
Ta lalluba tadauka kawai akunne tasa batareda taga sunanba

Mur yar ya shamsu taji aikuwa ta wartsake sosai

Yace kihado min coffee kikawo min dakina

Tace to cikin sanyin jiki

Hijabi kawai ta nema yasa akan sleeping dress dinta

Tayi hanyar kitchen cikin minti biyar tahada mishi tayi hanyar data ke tunanin nan ne dakinshi

Da sallama tashiga ya amsa yanacigaba da abinda yakeyi ta ajiye mishi tayi hanyar fita yace inazaki
Tace zanje nakwanta ya ajiye computer yace haka yakamata kikawo wamijinki Abu amina

Meenat taduba dakyau inda tayi kuskure bataganiba amma saikawai tace kayi hakuri bazan sakeba

Ya shamsu yatashi ya isa gabanta yace hakurin mekike bani

Meenat tace nalaifin dagace nayi
Yace banyi ba saikin gyara

Meenat tace fada min saina gyara yace good girl
To kulle mana kofar gaban amina yafadi dam

Ta kalleshi taga yayi hanyar bathroom bata dazabi ta kulle

Ya Shamsu yafito daga
Bathroom yakalleta yace jekiyi alwala

Meenat dai duk abinda yace mata shitake yi

Tafito daga bathroom tasamu ya shimfida musu sallaya

Yaja musu sallah sukayi

Humm su ya shamsu ansha amarci meenat kuwa tasan tazo hanun namiji Dan bakaramin wahala tasha

Ya Shamusu yarungumota akirjinshi yana gode mata yana mata rada akunne haka kawai meenat tasamu kanta cikin nashadi

Wanda batajishi lokaci da suketare da bash ba

Yau ni meenat nice kwance kirjin ya shamsu Allah na godemaka daka cika min burina

Washagari anty kubra ta tashi dawuri tayi abincin karyawa Dan taga shigar meenat dakin ya shamsu

Tagama komai tajera musu

Itama ta tashi taje tayi wanka

Duk sunhadu a dining suna break umma tace wa anty kubra yanzu idan shamsu zai boye min aike baikamata kiboye minba

Abinda muka Dade muna fatan Allah yakawo amma dagake har shamsun kunyi shiru waiku kunya aishi ciki Dan dumane zaifito mugani

Daga kubra har ya shamsu suka kalli umma yashamsu yace umma bangane mekikefada ba wacece mecikin

Umma ta kalli kubra tace au mijin nakima baisaniba

Kubra tasaukar da fuska kasa tana murmushi tashi tayi tagudu daki

Umma tayi murmushi tace kai khadijah bantaba ganin matar aljanna irin kiba duk wasu suffa da ake suffantawa tahadasu tashi kaje tafada maka da bakinta

Ya Shamus dasauri yabi bayan kubra
Yashiga dakinta yace honey meye gaskiyar wanann Abu
Kubra tayi murmushi tace to ni ai mamakin ma yadda akayi umma tagane inadaciki nakeyi saboda nayi kokarin ganin ba Wanda yafahimci hakan harsaibayan auranka kuma gashi Allah yacika min burina

Ya shamsu yadurkusa yace neyasa bakifada minba kafin nayi aure

Kubra tafada mishi dalilinta nayin hakan

Ya shamsu yace tabbas umma batayi kuskuren kiran ki da yar aljannaba saboda duk kina da abinda akasufaffanta

Adduar duniyar nan dai kubra tashashi harsaida tarufe mishi baki tace ya isahaka mana mijina fatana kawai Allah yasaukeni lafiya yanzu

Meenat ma tanuna jindadinta sosai hartace wa kubra anty Dan Allah kibar komai zandinga yi harsaikin haihu da kubra taki ganin aikin zaiwa meenat yawa amma ya shamsu yasabaki

Suna raba kwana daddayane tsakaninsu komai meenat zatayi Koran kwananta koba nataba

Gashi sun hada kai sosai da anty kubra komai sunayi ne dashawarar juna

Gashi ya shamsu yana matukar sansu yana shagwabasu

***

Bayan wasu watanni Husnah ce zaune kafanta sun kukkunbura sosai Dan tunda cikin yashiga watan HAIHUWA yake wahalar daita

Mummy hafsat ce zaune kusada da ita a filin jirgi na Dan asaudiya zasu kai ta ta haihu acan

PROFESSOR ABDUL HAKEEM yakaraso inda su mummy suke yace mummy ankira Ku mummy tace inaji
Kainakejira kasan baiya tafiya zatayi ba

Sai antaimaka maka mata
Hakeem yace wallahi banji dadin da bansamu visa ba wai sai gobe kuma yanzu idan kunsauka yazakiyi daita mummy

Husnah tayi murmushi tace la zaniyafa mummy bari kigani tasaka takaminta ta tashi dakyar

Hakeem yakai hanu zai riketa mummy tace barta aihakan datayi yana iya taimaka mata

Dakyar Husnah take tafiya har ta isa gurin jirgin hawan nezai gagareta Hakeem yadauketa cak yayi sama daita

Yana mata magana

Yace takula dakanta shima insha Allah gobe zai dira a saudiyar

Tace insha Allah yakula mata dakanshi

Ya manna mata kiss kafin yafito suka hadu da mummy tana kokarin hawa yace mummy Allah yakaiku lafiya

Mummy tace yauwa son sai ka iso din
Nan dai sukayi sallama

*
Hakeem yagama had a kayanshi kenanda Dan gobe shima zaibi bayansu

Wayar shi ce tafara ringing yana dauka yaga mummy dasauri yayi received

Mummy tace albishirinka yace goro mummy tace Asmau dai ta haihu yanzu kofito dasu ma ba'ayiba wani hamdala da hakeema yayi tareda adduoi

Yace dama haihuwar ba walane mummy
Mummy tace itadai Allah bainufaba ba muna isowa asibitin harsunbamu masauki itakuma husnah tafara nakuda

Hakeem yace mummy me akasamu mummy tace namiji ne amma nima fa har yanzu bangansu

Tsayawa fadar irin dukiyar da ubann yaron da kakaninsa ma bata lokacine

amma yaro yaci sunan daddyn Hakeem wato abubakar sadiq
Amishi lakani da daddy

Bayan wasu watanni anty kubra ma ta haihu da namiji yacisunan Abba suna kiranshi da ameer

Ya shamsu dukiya yazauna Dan a yanzu shima yana hannunjari a company dayawa

Dukiya Husnah sunan a hanunshi sunata habaka

Ubangayya kuwa ai arziki yaci uban na da wato professor ABDUL HAKEEM

HUSNAH kuwa duk wanda yaganta yasan Hutu yazauna mata sosai da danta daddy kyakkwar gaske bashida maraba da ubansa

Yaro sakace Dan India Dan mummy cewa tayi anya yaron nan bazaifi ubansa kyau ba kuwa

Dayake kullum daddy a hanunta yake wuni bata gajiya da yaron

meenat kuwa tahaifi itama danta namiji abindai gwanin shaawa

TO MASOYA UMMU AFAN

YAU ALLAH YANUFA NAKAWO KARSHEN WANNAN NOVEL NAWA DA ADDUARKU ALLAH YAKAWO NI WANNAN LOKACIN DA NAGAMA

Dan inason wacce ma bata tabayin comment ba tayi a wannan page din
Danshi zaisa naji kwarin gwiwa sosai

ALLAH YA HADA MU DA A SABON NOVEL DINA MAISUNA AL'AMIN DAGASH

WANDA ZA AFARA POSTING BAYAN SALLAH

KAMAR YADDA ZAMUSHIGA RAMADAN LAFIYA ALLAH YASA MUGA KARSHENSA LAFIYA

BAZAN MANTA DAKUBA MASOYANA 👇🏻

My sweet twins sister UMMY KHALEEL GASKIYA INA ALFAHARI DA KAUNARKI AGARENI
FATANA ALLAH YABAR MANA ZUMUNCINMU 😘😘😘😘😘

KUNA RAINA MASOYANA

UMMU FARHAN

SIS HUSNAH

HAUWA'U JIDDA

MAMAN SEEYAMA

NERFEESERT A MUSA

UMMU HISHAM

ADDA KHADDY

FATIMA SUNUSI SANATA

MAMAN ISQAH

AISHA IBRAHIM

MAMAN IMAM

MAMAN AL'AMIN

NAFYY RISKUW

FATIMA UMAR

AMINA FATIKA

MAMN MUS'AB

MOM IMAM

M SULTAN

SIS SURAYYA AUWAL

SIS SAYYADA

SIS SURRY BABY

SIS SUA'DAT

SISTER ZAINAB

SISTER JIDDER BEE'S

UMMU KHALEEL SHAFA

HALIMA SAYE

SISTER HAULAT

SIS ABIGAIL

SIS AMINA G G U SS

SIS BALARABA

SIS MUGIRAT

SIS UMMU HANIP

SIS UMMI

SIS MEELASH

KHADIJA DEE

SIS KHADEEJAH BAIWAR ALLAH

SIS FATI

Umulkairi Mahmoud

SIS NASEEBA

SIS RABI S ALI

SIS UMMU XAR'IN

SIS NAIMA

SIS HAUWA'U MUSA

SIS ZENARIYA

SIS MARYAM BAIWAR
ALLAH

SIS MAMAN FARUQ

Hajiya shafaatu

Sis Islam

Ummu Abulkair

Saliha a iliyas

Sis Saadatu

Mumyn saiful

Sis Jidda

Sister maryam

Dan Allah duk Wanda basuji sunansu ba muhadu a sabo novel dina

Insha Allah zan sai yanoku

Ina godiya matuka akan comments dinku

Duk Wanda nabata wa rai ya yafemin Dan Allah za ashiga Ramadan

Dan Allah muyafi juna
😭😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲

Much love to you all

Zanso naga anmin sharhi sosai Dan Allah
😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
Chapter 19 · 0% Book details