Sashe 2
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Husnah tace mummy kigafarceni amma banzan taba zama inga kina shiga kitchen
Yakamata kema kihuta Dan Allah
Tunda na taso agidan mu Nina ke abinci umma ta na hutar da ita saboda haka Dan Allah mummy kibari na ringa miki abinci kihuta kema kisan kinada yarinya a yanzu
Cike da mamakin kalaman husnah mummy tace lalle husnah kin haifu Allah ya wa iyayenki albarka dasuka miki tarbiya maikyau
Nagode da kika daukeni matsayin uwa
Allah yabaku zaman lafiya keda mijinki yazaunar daku lafiya kinjiko
Husnah kai akasa tayi shiru
Mummy tace na'amince zaki rinkawa mummy abinci amma fa mummy ma tayi alkawarin satayi sati kina cin abincin mummy kinjiko
Saboda haka kibar mummy tacika alkawarin ta
Husnah tayi murmushi kawai kafin tayi magana
Hakeem yayi gyaran murya mummy da husnah suka kalleshi
Mummy tace wato labe kake mana ko
Hakeem yayi murmushi yakaraso cikin kitchen din
Yakama hanun mummy yace haba mummy please kibar yarinki tasamu ladarki
Allah ne ya amsa adduarki yakawo mana husnah cikin rayuwar mu
Kinji mummyna
Mummy hafsat tayi murmushi tace shikenan tunda kunmin yawa Allah yayi albarka
amma bayanzu za adaura abinciba sai yamma idan anyi la'asar
Yanzu muje kawai muyi hirar mu
Mummy taja hanun husnah wacce tunda Hakeem yashigo takasa magana
Ranar dai a sashin mummy husnah ta wuni sai da ka kira isha tabar dakin mummy ganin Hakeem da daddy sunfita sallah
Mummy tace yau husnah Allah yatashemu ki huta gajiya ko
Ita mummy a tunaninta husnah zata je tashirya ne kafin mijinta yasameta
Husnah kuwa tashiga falon taga Laila da suby a zaune
Ta wuce abinta batareda ta kalli kowa ba
aikuwa suby tace ke zonan
Kojuyowa husnah batayi bare ma tasan da ita sukeyi
Ke 'yar talakwa bakiji menace bane husnah tayi banza dasu kafin suby ta karaso husnah tashige ta banko kofarta tasaka key
Direct wanka tafara kafin tayi sallah tayi karatun ta data saba
Suby tace anty anya kuwa ba wannan aljanar yarinyar bane kishiyarki kuwa
aikuwa jitayi Laila ta zabga mata mari
Suby tace mena miki anty Laila
Cikin tashin hankali Laila tace damme zaki min wannan mugun fatan
Taya za ayi yaje ya auro 'yar cikinsa
Bama hakaba idan yakasance wannan yarinyar ce ai yayi abinkuya
Nikuma nashiga uku taya zafara kishi da wannan yarinyar
Suby tace aiko dai koki kokiso itace
Dan agabanki tasa mukulli ta bude sashinta kuma dazu Dana kai mata abincin ma ita nagani kawai raina mana hankali take
Laila ta daura hanu akai tace nashiga uku ni Laila wannan ai inaganin ko meenat ma ai tagir meta
Lalle Hakeem yacuceni
Yanzu sakayya da zaimin kenan ya auro 'yar cikina inyi kishi da aita ina Sam bazaiyuba wallahi
Suby tace wallahi idan kika bari aljanar yarinyar tazauna agidan nan
Zikidawo jaka wallahi Dan abinda kike samu bazaki samu ba
Yarinya kaman ita tayi kanta Dan kyau tahada komai da d'anamiji yake bukata
Laila tace ya isa haka suby zakisa zuciyata tafashe kibarni naji da Abu daya Dan Allah
Hakeem yashigo falon da sallama Laila ta taso sannu da zuwa baban meenat
Hakeem yace yauwa yashige bedroom dinshi Dan karya taba kofar husnah yaji akulle agabasu su fahimci wani Abu
Laila tabishi har yafito Daga wanka yana yashirya ya kwanta
Laila taga bashida niyar kulata yasata ce baban meenat har yanzu fa bansan kanwartawaba
Sai kanwarta muke ta gani tana shige da fice
Hakeem yayi murmushi Dan ta tabo inda yake mishi kaikayi
Yace kanwa kuma ai bata da kanwa itadai wacce kikagani din itace amaryata
aikuwa Laila ta tashi tace amma wallahi kaji kunya Hakeem yanzu da girman ka da darajarka zaka auro 'yar cikinka wannan ma ai zubda mutuncin Kaine da zubar wa 'yarka da mutunci
Prof baki kawai yasake kallon ta
Yayi murmushi yace kinyi sake maman meenat da kika auri mijin asmau saboda yanzu nasan nima namijine kuma na auri dai dai Dani kije aduba miki nidake bamu taba dacewa ba kuma bazamu daceba
Meenat da Allah yabani na karba kuma inason 'yata
Idan tazo ruwantane taso matata ruwantane takita
amma zanfada miki wannan Kalmar mummy da daddyne kawai bazan iya rabuwa dasu ba saboda husnah
Amma bayansu zan sabama kowa akan matata so get out of my room
Cikin tashin hankali Laila tafito Daga bedroom din Hakeem
Kuka sosai taci suby nabata hankuri
****
Bayan sati uku Hakeem ya Dade da komawa aikinsa gashi aikin yamishi yawa ga kullum tunanin husnah ne da sha'warta acikin ranshi
Ba inda yake samun ganinta sai a part din umma Dan Anna take wuninta
Tana fita sallar isha zata gudu
Hakeem zaune kan kujerar office dinsa Ahmad kuma yana cike wani file's
Ahmad yace yauwa kagani ko yana nuna wa Hakeem abinda yacike
amma hankalinsa baya taredashi
Ahmad yace wai meke faruwane Prof
Hakeem yayi murmushi wallahi baby ce take bani ciwonkai
Taki bari na rabeta Sam wallahi
Bana ganinta idan ba a gurin mummy ba
Ahmad yace zanbaka shawara idankabi yau din nan kadaina damuwa
Hakeem yabada hankalinsa sosai
Ahmad yace bakace agurin mummy take wuniba prof yace a
Ahmad yace sallar ishar dazakaje yau kabari kawai kamuku jam'i
Kana shiga kacewa mummya da daddy da ciwon kai kadawo
Idan kaga zata tashi saikace jirani mutafi tare agaban mummy nasan bazatayi musu ba
Hakeem yace kuma wallahi sai dai kuma yau laila ce da kwana
Ahmad yace saikayi hakuri yau da gobe ai duk dayane yayi dariya
Hakeem yace a a baduk dayabane wallahi kai bakasan halin danake cikibane shiyasa
Ahmad yace kai haba mai mata biyu fa amma kana fadin haka ai saika kabani tsoro nakasa kara tabiyu
Hakeem ya harareshi
Husnah falonta suna waya da ummanta da ya shamsu da anty kubra
Bayan sunagama wayarne ta dauko mayafinta zata koma banngaren mummy
Sai taji Laila tana waya amma bata San dawa take ba
Laila tace dadin abinma fa yarinyar baso shi take kullum a dakinta take kwana
amma wannan aikin bokane yace bazai taba bari harya kusanceta ba
Yanzu fa kusan sati uku kenan amma suna wasan buya bata ma bari yaganta
Shikuma na mamajo kina gani shi kisan yana cikin damuwa
Can ta matse mishi kinga haka malam zaicire mishi sonta aranshi kwatata
Dan nima yace karnabari ya kusanceni har sai yarinyar tabar gidan
Kinga kuwa ai yana cikin matsala dannima bana zuwa bedroom dinsa harsai ranar da wannan aljanar yarinyar tabar gidan
Nan dai sukayi sallama da kawartata
Ta kalli suby tace insha Allah saura kiris yarinyar nan tabar gidan nan
Daga nan kuma sai mufara shirin yadda zamuyi mukasheshi idanba haka ba wallahi wata zaisake hangowa
Suby tace wallahi da dai yafikam
Dan wallahi nima inason naga munfara fantamawa fa anty
Laila tace kidai yishirunki kawai saura kiris
Husnah toshe baki tayi sai kuma wani jiri data ji yana dibanta dakyar tasamu takai kanta kan kujerarta
Tace innalillahi qainnairraihirraju'un nashiga uku meya musu suke son kasheshi
Gaskiya bazantabari kuyi nasara da yardar Allah
Kuma mijina zaisamu abinda yakeso insha Allah
Allah yakaimu gobe nashiga ukuna ni husnah wani irin zunubi na daukarwa kaina
Tabbas yaya Hakeem bai can canci wannan sakaiyar daga garaniba kayafemin Dan Allah duk da banasonka nayi alkawarin faranta maka kamar yadda kake faranta mana nida iyayena
Duk wannan maganar da husnah take yi tanayinsane itakadai
Hmmmmmmmm
Next page
Your comment is needed fan's. Love u all
Duk wacce bantaba bata page ba
Tayi comments mezafi next page natane 😘😘
📝📝📝📖📖📖
[05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MAMAN ISQAH Allah yabar zumunci gaskiya ina alfahari dake wajen comments keep it up d🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 106 to 110🎗
Husnah ce a kitchen din mummy tana ta aikin abinci Dan yau abincin ma special ne
Sakwara takeyi da spinach soup Wanda yasha ganda
Kamshi ya kauraye koina
Sai data gama komai tasaka a flasks dama ta hada
Hadaddan zobonta meshegen dadi da kamshin kayan hadi
Ta jera komai a dining din mummy hafsat yayin da me aikin mummy take gyaran kitchen da wanke wanke
Husnah ta duba agogo taga karfe biyar dai dai ta haura sama gurin mummy
Direct dakin mummy ta wuce tasameta itama tagama shirin ta tana ma shirin saukowa kasane
Mummy hafsat ta kalleta tace
Sannu da aiki 'yar albarka ina ta sauri nasauko naga me ake girka mana gida duk ya dau kamshi
Husnah tayi murmushi tace abinda kikace min dadi yafiso shinayi yau mummy
Mummy hafsat tace sakwara kenan fa Husnah tadaga kai
Mummy tayi murmushi tace ai masu son suna dayawa harda son iyayen ci
Yau zakiga santi husnah tayi murmushi
Tace mummy ina son zanje nayi Dan gyare gyare ne
Mummy tace bakomai 'yar albarka ai kina kokari Allah yayi albarka
Husnah tace amin mummy
Husnah harzata Fita mummy hafsat tace kiwuce muku da naku can kawai tunda nasan kinyi aiki kingaji ba lalle kisamu daman dawowaba
Husnah dama abinda takeson mummy tace kenan
Tayi murmushi tace to mummy sai da safe
Mummy tace Allah yabamu alkairi
Husnah tafito tawuce part dinsu tana shiga falon taga su hajiya rukayya harda hajiya suwaiba yauma sunzo
Dan kusan kullum suna gidan
Husnah tace ina wuninku hajiya
Kosusan Allah yayi ruwan tsiranta
Ita kuwa husnah ganin ba Wanda ya amsa mata yasa ta tashi tayi ciki abinta
Direct kitchen dinta tashiga tafito da sabbin food flask masu kyau da tsada tayi part din mummy tazuba musu abinci
Tadauki jug din flask din tazubo musu zobo maisanyi Wanda dama tasaka a fridge
Harda fruit salad din data hada duk ta deba tayi part dinsu
Ganinta da flask duk suka bita da kallo tayi dakinta dasu tajerasu a dining table dinta
Kafin ta fito tasawa kofar ta key nan ma su Laila suka bita da kallo abin mamaki gani sukayi ta haura saman Abdul Hakeem
aikuwa Laila da suby suka kalli juna sukabita da kallo
Tana shiga tasa hanu ta murda aikuwa tayi sa a ba akulle bane
Tashiga wani makeken falo ta gani har yaso yafi nakasa kyau sai dai duk yayi kura Dan dagani bayasamun kulawa
Yakamata kema kihuta Dan Allah
Tunda na taso agidan mu Nina ke abinci umma ta na hutar da ita saboda haka Dan Allah mummy kibari na ringa miki abinci kihuta kema kisan kinada yarinya a yanzu
Cike da mamakin kalaman husnah mummy tace lalle husnah kin haifu Allah ya wa iyayenki albarka dasuka miki tarbiya maikyau
Nagode da kika daukeni matsayin uwa
Allah yabaku zaman lafiya keda mijinki yazaunar daku lafiya kinjiko
Husnah kai akasa tayi shiru
Mummy tace na'amince zaki rinkawa mummy abinci amma fa mummy ma tayi alkawarin satayi sati kina cin abincin mummy kinjiko
Saboda haka kibar mummy tacika alkawarin ta
Husnah tayi murmushi kawai kafin tayi magana
Hakeem yayi gyaran murya mummy da husnah suka kalleshi
Mummy tace wato labe kake mana ko
Hakeem yayi murmushi yakaraso cikin kitchen din
Yakama hanun mummy yace haba mummy please kibar yarinki tasamu ladarki
Allah ne ya amsa adduarki yakawo mana husnah cikin rayuwar mu
Kinji mummyna
Mummy hafsat tayi murmushi tace shikenan tunda kunmin yawa Allah yayi albarka
amma bayanzu za adaura abinciba sai yamma idan anyi la'asar
Yanzu muje kawai muyi hirar mu
Mummy taja hanun husnah wacce tunda Hakeem yashigo takasa magana
Ranar dai a sashin mummy husnah ta wuni sai da ka kira isha tabar dakin mummy ganin Hakeem da daddy sunfita sallah
Mummy tace yau husnah Allah yatashemu ki huta gajiya ko
Ita mummy a tunaninta husnah zata je tashirya ne kafin mijinta yasameta
Husnah kuwa tashiga falon taga Laila da suby a zaune
Ta wuce abinta batareda ta kalli kowa ba
aikuwa suby tace ke zonan
Kojuyowa husnah batayi bare ma tasan da ita sukeyi
Ke 'yar talakwa bakiji menace bane husnah tayi banza dasu kafin suby ta karaso husnah tashige ta banko kofarta tasaka key
Direct wanka tafara kafin tayi sallah tayi karatun ta data saba
Suby tace anty anya kuwa ba wannan aljanar yarinyar bane kishiyarki kuwa
aikuwa jitayi Laila ta zabga mata mari
Suby tace mena miki anty Laila
Cikin tashin hankali Laila tace damme zaki min wannan mugun fatan
Taya za ayi yaje ya auro 'yar cikinsa
Bama hakaba idan yakasance wannan yarinyar ce ai yayi abinkuya
Nikuma nashiga uku taya zafara kishi da wannan yarinyar
Suby tace aiko dai koki kokiso itace
Dan agabanki tasa mukulli ta bude sashinta kuma dazu Dana kai mata abincin ma ita nagani kawai raina mana hankali take
Laila ta daura hanu akai tace nashiga uku ni Laila wannan ai inaganin ko meenat ma ai tagir meta
Lalle Hakeem yacuceni
Yanzu sakayya da zaimin kenan ya auro 'yar cikina inyi kishi da aita ina Sam bazaiyuba wallahi
Suby tace wallahi idan kika bari aljanar yarinyar tazauna agidan nan
Zikidawo jaka wallahi Dan abinda kike samu bazaki samu ba
Yarinya kaman ita tayi kanta Dan kyau tahada komai da d'anamiji yake bukata
Laila tace ya isa haka suby zakisa zuciyata tafashe kibarni naji da Abu daya Dan Allah
Hakeem yashigo falon da sallama Laila ta taso sannu da zuwa baban meenat
Hakeem yace yauwa yashige bedroom dinshi Dan karya taba kofar husnah yaji akulle agabasu su fahimci wani Abu
Laila tabishi har yafito Daga wanka yana yashirya ya kwanta
Laila taga bashida niyar kulata yasata ce baban meenat har yanzu fa bansan kanwartawaba
Sai kanwarta muke ta gani tana shige da fice
Hakeem yayi murmushi Dan ta tabo inda yake mishi kaikayi
Yace kanwa kuma ai bata da kanwa itadai wacce kikagani din itace amaryata
aikuwa Laila ta tashi tace amma wallahi kaji kunya Hakeem yanzu da girman ka da darajarka zaka auro 'yar cikinka wannan ma ai zubda mutuncin Kaine da zubar wa 'yarka da mutunci
Prof baki kawai yasake kallon ta
Yayi murmushi yace kinyi sake maman meenat da kika auri mijin asmau saboda yanzu nasan nima namijine kuma na auri dai dai Dani kije aduba miki nidake bamu taba dacewa ba kuma bazamu daceba
Meenat da Allah yabani na karba kuma inason 'yata
Idan tazo ruwantane taso matata ruwantane takita
amma zanfada miki wannan Kalmar mummy da daddyne kawai bazan iya rabuwa dasu ba saboda husnah
Amma bayansu zan sabama kowa akan matata so get out of my room
Cikin tashin hankali Laila tafito Daga bedroom din Hakeem
Kuka sosai taci suby nabata hankuri
****
Bayan sati uku Hakeem ya Dade da komawa aikinsa gashi aikin yamishi yawa ga kullum tunanin husnah ne da sha'warta acikin ranshi
Ba inda yake samun ganinta sai a part din umma Dan Anna take wuninta
Tana fita sallar isha zata gudu
Hakeem zaune kan kujerar office dinsa Ahmad kuma yana cike wani file's
Ahmad yace yauwa kagani ko yana nuna wa Hakeem abinda yacike
amma hankalinsa baya taredashi
Ahmad yace wai meke faruwane Prof
Hakeem yayi murmushi wallahi baby ce take bani ciwonkai
Taki bari na rabeta Sam wallahi
Bana ganinta idan ba a gurin mummy ba
Ahmad yace zanbaka shawara idankabi yau din nan kadaina damuwa
Hakeem yabada hankalinsa sosai
Ahmad yace bakace agurin mummy take wuniba prof yace a
Ahmad yace sallar ishar dazakaje yau kabari kawai kamuku jam'i
Kana shiga kacewa mummya da daddy da ciwon kai kadawo
Idan kaga zata tashi saikace jirani mutafi tare agaban mummy nasan bazatayi musu ba
Hakeem yace kuma wallahi sai dai kuma yau laila ce da kwana
Ahmad yace saikayi hakuri yau da gobe ai duk dayane yayi dariya
Hakeem yace a a baduk dayabane wallahi kai bakasan halin danake cikibane shiyasa
Ahmad yace kai haba mai mata biyu fa amma kana fadin haka ai saika kabani tsoro nakasa kara tabiyu
Hakeem ya harareshi
Husnah falonta suna waya da ummanta da ya shamsu da anty kubra
Bayan sunagama wayarne ta dauko mayafinta zata koma banngaren mummy
Sai taji Laila tana waya amma bata San dawa take ba
Laila tace dadin abinma fa yarinyar baso shi take kullum a dakinta take kwana
amma wannan aikin bokane yace bazai taba bari harya kusanceta ba
Yanzu fa kusan sati uku kenan amma suna wasan buya bata ma bari yaganta
Shikuma na mamajo kina gani shi kisan yana cikin damuwa
Can ta matse mishi kinga haka malam zaicire mishi sonta aranshi kwatata
Dan nima yace karnabari ya kusanceni har sai yarinyar tabar gidan
Kinga kuwa ai yana cikin matsala dannima bana zuwa bedroom dinsa harsai ranar da wannan aljanar yarinyar tabar gidan
Nan dai sukayi sallama da kawartata
Ta kalli suby tace insha Allah saura kiris yarinyar nan tabar gidan nan
Daga nan kuma sai mufara shirin yadda zamuyi mukasheshi idanba haka ba wallahi wata zaisake hangowa
Suby tace wallahi da dai yafikam
Dan wallahi nima inason naga munfara fantamawa fa anty
Laila tace kidai yishirunki kawai saura kiris
Husnah toshe baki tayi sai kuma wani jiri data ji yana dibanta dakyar tasamu takai kanta kan kujerarta
Tace innalillahi qainnairraihirraju'un nashiga uku meya musu suke son kasheshi
Gaskiya bazantabari kuyi nasara da yardar Allah
Kuma mijina zaisamu abinda yakeso insha Allah
Allah yakaimu gobe nashiga ukuna ni husnah wani irin zunubi na daukarwa kaina
Tabbas yaya Hakeem bai can canci wannan sakaiyar daga garaniba kayafemin Dan Allah duk da banasonka nayi alkawarin faranta maka kamar yadda kake faranta mana nida iyayena
Duk wannan maganar da husnah take yi tanayinsane itakadai
Hmmmmmmmm
Next page
Your comment is needed fan's. Love u all
Duk wacce bantaba bata page ba
Tayi comments mezafi next page natane 😘😘
📝📝📝📖📖📖
[05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MAMAN ISQAH Allah yabar zumunci gaskiya ina alfahari dake wajen comments keep it up d🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 106 to 110🎗
Husnah ce a kitchen din mummy tana ta aikin abinci Dan yau abincin ma special ne
Sakwara takeyi da spinach soup Wanda yasha ganda
Kamshi ya kauraye koina
Sai data gama komai tasaka a flasks dama ta hada
Hadaddan zobonta meshegen dadi da kamshin kayan hadi
Ta jera komai a dining din mummy hafsat yayin da me aikin mummy take gyaran kitchen da wanke wanke
Husnah ta duba agogo taga karfe biyar dai dai ta haura sama gurin mummy
Direct dakin mummy ta wuce tasameta itama tagama shirin ta tana ma shirin saukowa kasane
Mummy hafsat ta kalleta tace
Sannu da aiki 'yar albarka ina ta sauri nasauko naga me ake girka mana gida duk ya dau kamshi
Husnah tayi murmushi tace abinda kikace min dadi yafiso shinayi yau mummy
Mummy hafsat tace sakwara kenan fa Husnah tadaga kai
Mummy tayi murmushi tace ai masu son suna dayawa harda son iyayen ci
Yau zakiga santi husnah tayi murmushi
Tace mummy ina son zanje nayi Dan gyare gyare ne
Mummy tace bakomai 'yar albarka ai kina kokari Allah yayi albarka
Husnah tace amin mummy
Husnah harzata Fita mummy hafsat tace kiwuce muku da naku can kawai tunda nasan kinyi aiki kingaji ba lalle kisamu daman dawowaba
Husnah dama abinda takeson mummy tace kenan
Tayi murmushi tace to mummy sai da safe
Mummy tace Allah yabamu alkairi
Husnah tafito tawuce part dinsu tana shiga falon taga su hajiya rukayya harda hajiya suwaiba yauma sunzo
Dan kusan kullum suna gidan
Husnah tace ina wuninku hajiya
Kosusan Allah yayi ruwan tsiranta
Ita kuwa husnah ganin ba Wanda ya amsa mata yasa ta tashi tayi ciki abinta
Direct kitchen dinta tashiga tafito da sabbin food flask masu kyau da tsada tayi part din mummy tazuba musu abinci
Tadauki jug din flask din tazubo musu zobo maisanyi Wanda dama tasaka a fridge
Harda fruit salad din data hada duk ta deba tayi part dinsu
Ganinta da flask duk suka bita da kallo tayi dakinta dasu tajerasu a dining table dinta
Kafin ta fito tasawa kofar ta key nan ma su Laila suka bita da kallo abin mamaki gani sukayi ta haura saman Abdul Hakeem
aikuwa Laila da suby suka kalli juna sukabita da kallo
Tana shiga tasa hanu ta murda aikuwa tayi sa a ba akulle bane
Tashiga wani makeken falo ta gani har yaso yafi nakasa kyau sai dai duk yayi kura Dan dagani bayasamun kulawa