Sashe 16
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saikuma tace muka saya mana kanwata fa meenat kagafa tunyanzu yakamata ka kafara kwatanta adallcin fa
Ya shamsu yace yasalam kubra rigima wai ba anwuce wannan shafin bane
Kubra tayi murmushi tace yanzu aka bude shafin kuwa kasan fa jibi zasu koma gida yakamata kagabatar da kanka agurin meenat
Ya shamsu yace Ashe kuwa saidai afasa kenifa barin fada miki wallahi bayadda na iya ne yasa na amince muku keda su Abba
amma wallahi duk abinda yafaru dake zanyi kuka
Kubra tayi murmushi tace ba abinda zaifaruma sai alkairi
Yanzu dai mu uku zan zaba mana ko
Ya shamsu yakwanta yace yadda kikace
Murmushi kawai anty kubra tayi tace shikenan
Tace nazaba mana nida husnah katashi kazabawa meenat nata
Duk kubarshi amfasa indai nizan zaba mata
anty kubra ta kunshe dariya acikin bakinta Dan yadda yayi maganar yabata dariya
Husnah da meenat suna kwance sunyi shirin bacci
Husnah tacewa meenat duk da kinfada min Wanda kikeso yanzu idan Allah yacika miki burinki kika aureshi Wanda kikeso yazakiyi wani irin tanadi kika mishi wurin faranta mishi
Meenat ta tashi tazauna tayi murmushi tace hmm wannan sirri nane tsakanina da mahaliccina
Dan Allah yaga niya ta akan shi idan Allah yacikamin burina Wanda banma taba mafarkin cikansaba
amma wallahi Allah yasani inason shi sona hakika so mai tsabta
Husnah tayi murmushi tace Allah yacika miki burinki
Zaki auri Wanda kikeso meenat
Cikin tsananin mamaki meenat tace taya akayi kikasan Wanda nakeso bayan nasan banfada mikiba
Husnah tace labarin zuciya a tambayi fuska kawata kuma nima antyna a yanzu
amarya agurin anty kubra mace daya tamkar yadubu
Mata agurin masoyinki ya shamsu
Meenat da mamaki take kallon husnah tace ya akayi kika fahimci asirin zuciyata
Husnah tayi murmushi tace karkidamu Allah dai yanuna mana lokacin
Ni husnah nafi kowa gata da samun matan yaya guda biyu masu sona Allah yabaku zaman lafiya
Bana son tambaya bacci zanyi idan kika dameni zanfada wa dad dinki
Kin hanani bacci ta kwanta abinta tana cike da farincike
Meenat tarasa abinyi murna zatayi kokuma akasin haka
To kodai shima ya shamsun yanasonta ne kai a a akwai dai wani Abu
Kuma mai bata amsar taki fito da daita daga duhu
Tashi tayi tashiga bathroom alwala tayi tana Neman zabin Allah
Washagari da safe meenat takasa fita falo tayi takasa hada ido kowa inba husnah ba
Umma ana cin abincin rana
Anty kubra ta kalli husnah tace wallahi baki kyauta ba yanzu gashi kinsa tunsafe takasa fitowa cikin mutane
Husnah tayi murmushi tace
ai dole takasa fitowa tunda bata da gaskiya takarasa maganar tana dariya
Umma tace tashi wa husnah kitashi kije kikiramin ita
Husnah tace to ta tashi ya shamsu yayi kaman yayi magana sai yabasar kawai
Next page
Yau kunga typing din kadan watspp ne yakebani matsala
Please marasa comments ina ganinku fa kara nake muku
Masu comment ina alfahari daku Allah yasaka da alkairi
Love you all
😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
[06/05, 11:21 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
STORY & WRITTEN
BY
THE SPECIAL AUTHOR /WRITER
UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹F.C.T.W.A.🌹
🌹HOME OF QUALITY AND TRUSTED WRITERS OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SISTER SHAFA'ATU (UMMU KHALEEL)
Ina alfahari da comment dinki over kina kokari sosai wajen suburbudo comment Allah yabar zumunci🎗🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗 PAGE 156 to 157🎗
HUSNAH tashiga dakinsu da sallama tasamu meenat kwance dawa a hanunta
Tana chart husnah tace anty meenat umma nakiranki
Meenat tadafa kirji tace nashiga ukuna
Wallahi ina matukar jin kunyar 'yan gidan nan
Husnah ta ballawa meenat harara tace saikizaba
Ko zuwa kiran umma ko jinkunyar
Meenat tayi saurin saka hijabin dogo har kasa
Tace muje amma Dan Allah ya shamsu yana falon wallahi banason hada ido dashi kunyarshi nakeyi wallahi
Sosai dariya yakama husnah tace yaukuma kece da kunya meenat
Meenat tazunburo baki tace bake kika fada ba kuma alhalin niban fada miki da bakina ba
Husnah tayi murmushi tace to ai labarin zuciya atambayi fuska
Husnah taja hanunta suka fito alokacin ya shamsu yadauki cup din tea dinshi
Yayi gefen kujera yazauna yana shan abinshi
Meenat suka fito da taga baya falon tayi hamdala azuciyarta
Ta durkusa harkasa tazauna gaban umma tace umma ina kwana
Umma tayi murmushi tace haba amina kinbuya adaki kinki fitowa kisha iska
Meenat tayi murmushi tace ba komai umma tace umma azumi nakeyi
Kafin umma tayi magana anty kubra tafito daga part dinta tace yauwa kokefa meenat amma kinki fitowa kisha iska
Meenat kanta akasa tace anty ina kwana anty kubra tace lafiya qalau antashi lpy
Umma tace wani irin azumi yau lahadi
Husnah tace au umma har kinyarda ma azumin takeyi
Wayace tayi ringing kan dining din dasuke husnah tace ya shamsu ankiran wayarka
azabure meenat ta kalli bayan ta kan kujera aikuwa caraf suka hada ido
Tayi saurin saukar da fuskarta kasa tana
Shima ya shamsu baisan lokacin da yakalleta ba yakau da kansa
Husnah ta kallesu tayi murmushi kawai
Umma talura da yadda meenat tarikice tace tashi mana kici abinci
Meenat tace to umma amma kasa yafi min dadin cin abinci
Anty kubra tadauki wayar ya shamsun takai mai
Yakarba yace tazauna anan
Tayi murmushi tace ina karyawa nefa honey
Ya tashi yadauki wayarsa da yace biyoni
Anty kubra tabi bayansa sukatafi part dinsu meenat ganin sunbar falon yasa tadan sake kadan
Prof da Ahmad ne sukawa kano diran bazata
Ya shamsu sosai yakarbesu a falonshi prof yakira wayar husnah yace baby kufito mutafi ko
Husnah tace badai kunzo kanoba
Murmushi prof yayi yace naki wasane ke atunaninki zan iya barinki har kwana hudu ukun ma dakyar nayi
Yashamsu yashigo falon yaga Hakeem nawaya
Ahmad yace kaga wannan romeo din barnar kati baya mishi wahala
Wai kuna gida dayama amma kana kashe murya a waya
Ya shamsu yayi murmushi kawai yana jin dadin yadda Abdul Hakeem yake ba wa kanwarsa kulawa ko agaban wayekuwa
Kodan wannan zai auri meenat zai riketa tsakaninshi da Allah
Meenat da husnah suka fito cikin rakiyar anty kubra da umma
Sosai umma tahadawa meenat tsarabar su humra ne da dai sauransu anty kubra ma tabasu nata
Sosai sukayi kewa meenat dai Allah Allah take sutafi Dan ta takura sosai wallahi
********
Bayan sati biyu da komawarsu Abban su husnah da wani abokinshi sukatafi Kaduna
Dama daddyn Hakeem yasan dazuwansu
Shida daddyn Ahmad suka karbesu
Bayan anci ansha Abba yakawo musu bukatarsu
Daddyn Hakeem yanisa yakalli daddyn Ahmad yace lalle wannan yarinya amina Allah yanasonta
Mutum kamili mai nutsuwa kaman shamsu yanemi auranta bayan duk Abu abuwan datayi abaya
Abba yace duk wannan yawuce alhaji muyi maganar yanzu kawai
Daddy yace duk da bani ubanta jikatace to amma da ubanta da itadin duk mallakinane wallahi naba wa shamsu ita halak malak
Nan sukayi hamdala da godiya
Abba yace idan bazaka damuba tunda ba auran farko bane daga ita harshi shamsun zanso a yanka mana sadaki mubiya
Daddy yace hakane amma naji wannan alamari sosai
Daddyn Ahmad yace tunda hakane ga sadakin nan nabiya wa Dana shamsu
Abba yace a a haba alhaji karmuyi haka daku mana wallahi da komai mukazo
Daddyn Hakeem yace haba ba komai karka daga hankalinka dan yabiyawa danshi sadaki kuma ma ai shamsu Dan mune kana nufin da wani guri yaje Neman auren aimune masu biyamasa sadaki bawai Dan bashidashi ba sai Dan can cantarsa
Hakadai sukata raha abinsu har suka tsaida lokacin aure nan da wata biyu masu zuwa
Abban ya shamsu ya fito da kudi yace tunda anbada nasadaki to ga kudin Nagani inaso
Dakyar daddyn Ahmad yakarba
Da daddare daddy da Hakeem sun gama cin abinci
Daddy yace akwai maganar danakeson nayi daku kaida mummynka
Mummy hafsat tayi murmushi tace to tasamu kenan tunda naji meeting
Daddy yayi murmushi yace sosai kuwa
Nan daddy ya sanar dasu komai
Hakeem yace daddy kar ayi haka wallahi matar shamsu yarinyar kirkice
Aje amina taje tabata musu zaman dasukeyi mai cike da kwanciyar hankali
Daddy yace duk namusu bayanin wannan sai suka nuna min matar ma bata da matsala itama tabada goyan baya kuma tayi alkawarin zama da meenat tsakani da Allah
Hakeem yace aidama itabata da matsala su laila ne damuwata kunsan halinsu
Suje suyita abin kunya mummy tace Gaskiya kam
Kuma gaskiya yarinyar nan kubra bata can canci kishiya ba
Muna zumuncinmi gwanin sha'awa da mutane azo ana raba mana abin kunya
Daddy yace to duk naji baya ninku
Nan yadauki waya yafada wa abbansu husnah komai abban su husnah yace bani Abdul Hakeem din
Abdul Hakeem ya yakarba da ladabi kaman yana gaban abban sun dade suna magana kafin sukayi sallama
Abdul Hakeem yace Allah yasa dai karsu dinga jamana abin kunya a inda ake ganin mutuncinmu
Dadddy yafito da sadakin da kudin Nagani inason yakuma fada musu ranar da suka tsayar
Mummy tace har cikin raina naji dadin wannan Abu sai dai ita aminar akira ajamata kunne sosai tazauna lpy dasu
Hakeem yakira wayar meenat tazo tazauna akasan carpet
Ke yaushe kuka fara soyayya da shamsu
Mummy hafsat ce ta wurgo mata wannan tambayar duk ta gigice tayi shiru kawai
Daddy yayi murmushi yace yanzu dai mamana kinason asake minkafa kenan ko akaro na biyu
Mummy tayi murmushi tace ai gwamma da aka maka kafar taje can nima na huta da zaman kishi da ita
Daddy yace kai mummyn Hakeem badai kishiba
To nikuma ba inda za aje min da mata inasonta
Meenat dai yau duk surutunta bakin ya mutu
Hakeem yace amina Dan Allah karkisake biye ma su laila kizo kibamu kunya
Kinga dai gidan mutunci ne ko
Meenat tadaga kai sama tace to daddy
Hakeem yawa mummy da daddy saidafe yawuce part dinshi
Daddy da mummy suka cigaba dawa meenat nasiha harshima daddyn yaje byakwanta
Hakeem nashiga part dinsu yaga husnah kwance tayi bacci cikin wasu fitunannun sleeping dress
Ya karasa kusa da ita yakwantar da kashi a kirjinta husnah dai bacci yayi nisa
Yaga dai bazata tashiba Dan tunda tasamu cikin intafara bacci kaman ta mutu
Yashiga yayi wanka kafin yafito yayi shirin kwanciyar sa
Ya kwanta tare da manno husnah ajikinshi Dan harsunsaba baya iya bacci saiyajita jikinshi haka itama idan tabude ido taga yana kusada ita tofa tana jikinshi
Ya shamsu yace yasalam kubra rigima wai ba anwuce wannan shafin bane
Kubra tayi murmushi tace yanzu aka bude shafin kuwa kasan fa jibi zasu koma gida yakamata kagabatar da kanka agurin meenat
Ya shamsu yace Ashe kuwa saidai afasa kenifa barin fada miki wallahi bayadda na iya ne yasa na amince muku keda su Abba
amma wallahi duk abinda yafaru dake zanyi kuka
Kubra tayi murmushi tace ba abinda zaifaruma sai alkairi
Yanzu dai mu uku zan zaba mana ko
Ya shamsu yakwanta yace yadda kikace
Murmushi kawai anty kubra tayi tace shikenan
Tace nazaba mana nida husnah katashi kazabawa meenat nata
Duk kubarshi amfasa indai nizan zaba mata
anty kubra ta kunshe dariya acikin bakinta Dan yadda yayi maganar yabata dariya
Husnah da meenat suna kwance sunyi shirin bacci
Husnah tacewa meenat duk da kinfada min Wanda kikeso yanzu idan Allah yacika miki burinki kika aureshi Wanda kikeso yazakiyi wani irin tanadi kika mishi wurin faranta mishi
Meenat ta tashi tazauna tayi murmushi tace hmm wannan sirri nane tsakanina da mahaliccina
Dan Allah yaga niya ta akan shi idan Allah yacikamin burina Wanda banma taba mafarkin cikansaba
amma wallahi Allah yasani inason shi sona hakika so mai tsabta
Husnah tayi murmushi tace Allah yacika miki burinki
Zaki auri Wanda kikeso meenat
Cikin tsananin mamaki meenat tace taya akayi kikasan Wanda nakeso bayan nasan banfada mikiba
Husnah tace labarin zuciya a tambayi fuska kawata kuma nima antyna a yanzu
amarya agurin anty kubra mace daya tamkar yadubu
Mata agurin masoyinki ya shamsu
Meenat da mamaki take kallon husnah tace ya akayi kika fahimci asirin zuciyata
Husnah tayi murmushi tace karkidamu Allah dai yanuna mana lokacin
Ni husnah nafi kowa gata da samun matan yaya guda biyu masu sona Allah yabaku zaman lafiya
Bana son tambaya bacci zanyi idan kika dameni zanfada wa dad dinki
Kin hanani bacci ta kwanta abinta tana cike da farincike
Meenat tarasa abinyi murna zatayi kokuma akasin haka
To kodai shima ya shamsun yanasonta ne kai a a akwai dai wani Abu
Kuma mai bata amsar taki fito da daita daga duhu
Tashi tayi tashiga bathroom alwala tayi tana Neman zabin Allah
Washagari da safe meenat takasa fita falo tayi takasa hada ido kowa inba husnah ba
Umma ana cin abincin rana
Anty kubra ta kalli husnah tace wallahi baki kyauta ba yanzu gashi kinsa tunsafe takasa fitowa cikin mutane
Husnah tayi murmushi tace
ai dole takasa fitowa tunda bata da gaskiya takarasa maganar tana dariya
Umma tace tashi wa husnah kitashi kije kikiramin ita
Husnah tace to ta tashi ya shamsu yayi kaman yayi magana sai yabasar kawai
Next page
Yau kunga typing din kadan watspp ne yakebani matsala
Please marasa comments ina ganinku fa kara nake muku
Masu comment ina alfahari daku Allah yasaka da alkairi
Love you all
😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
[06/05, 11:21 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
STORY & WRITTEN
BY
THE SPECIAL AUTHOR /WRITER
UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹F.C.T.W.A.🌹
🌹HOME OF QUALITY AND TRUSTED WRITERS OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SISTER SHAFA'ATU (UMMU KHALEEL)
Ina alfahari da comment dinki over kina kokari sosai wajen suburbudo comment Allah yabar zumunci🎗🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗 PAGE 156 to 157🎗
HUSNAH tashiga dakinsu da sallama tasamu meenat kwance dawa a hanunta
Tana chart husnah tace anty meenat umma nakiranki
Meenat tadafa kirji tace nashiga ukuna
Wallahi ina matukar jin kunyar 'yan gidan nan
Husnah ta ballawa meenat harara tace saikizaba
Ko zuwa kiran umma ko jinkunyar
Meenat tayi saurin saka hijabin dogo har kasa
Tace muje amma Dan Allah ya shamsu yana falon wallahi banason hada ido dashi kunyarshi nakeyi wallahi
Sosai dariya yakama husnah tace yaukuma kece da kunya meenat
Meenat tazunburo baki tace bake kika fada ba kuma alhalin niban fada miki da bakina ba
Husnah tayi murmushi tace to ai labarin zuciya atambayi fuska
Husnah taja hanunta suka fito alokacin ya shamsu yadauki cup din tea dinshi
Yayi gefen kujera yazauna yana shan abinshi
Meenat suka fito da taga baya falon tayi hamdala azuciyarta
Ta durkusa harkasa tazauna gaban umma tace umma ina kwana
Umma tayi murmushi tace haba amina kinbuya adaki kinki fitowa kisha iska
Meenat tayi murmushi tace ba komai umma tace umma azumi nakeyi
Kafin umma tayi magana anty kubra tafito daga part dinta tace yauwa kokefa meenat amma kinki fitowa kisha iska
Meenat kanta akasa tace anty ina kwana anty kubra tace lafiya qalau antashi lpy
Umma tace wani irin azumi yau lahadi
Husnah tace au umma har kinyarda ma azumin takeyi
Wayace tayi ringing kan dining din dasuke husnah tace ya shamsu ankiran wayarka
azabure meenat ta kalli bayan ta kan kujera aikuwa caraf suka hada ido
Tayi saurin saukar da fuskarta kasa tana
Shima ya shamsu baisan lokacin da yakalleta ba yakau da kansa
Husnah ta kallesu tayi murmushi kawai
Umma talura da yadda meenat tarikice tace tashi mana kici abinci
Meenat tace to umma amma kasa yafi min dadin cin abinci
Anty kubra tadauki wayar ya shamsun takai mai
Yakarba yace tazauna anan
Tayi murmushi tace ina karyawa nefa honey
Ya tashi yadauki wayarsa da yace biyoni
Anty kubra tabi bayansa sukatafi part dinsu meenat ganin sunbar falon yasa tadan sake kadan
Prof da Ahmad ne sukawa kano diran bazata
Ya shamsu sosai yakarbesu a falonshi prof yakira wayar husnah yace baby kufito mutafi ko
Husnah tace badai kunzo kanoba
Murmushi prof yayi yace naki wasane ke atunaninki zan iya barinki har kwana hudu ukun ma dakyar nayi
Yashamsu yashigo falon yaga Hakeem nawaya
Ahmad yace kaga wannan romeo din barnar kati baya mishi wahala
Wai kuna gida dayama amma kana kashe murya a waya
Ya shamsu yayi murmushi kawai yana jin dadin yadda Abdul Hakeem yake ba wa kanwarsa kulawa ko agaban wayekuwa
Kodan wannan zai auri meenat zai riketa tsakaninshi da Allah
Meenat da husnah suka fito cikin rakiyar anty kubra da umma
Sosai umma tahadawa meenat tsarabar su humra ne da dai sauransu anty kubra ma tabasu nata
Sosai sukayi kewa meenat dai Allah Allah take sutafi Dan ta takura sosai wallahi
********
Bayan sati biyu da komawarsu Abban su husnah da wani abokinshi sukatafi Kaduna
Dama daddyn Hakeem yasan dazuwansu
Shida daddyn Ahmad suka karbesu
Bayan anci ansha Abba yakawo musu bukatarsu
Daddyn Hakeem yanisa yakalli daddyn Ahmad yace lalle wannan yarinya amina Allah yanasonta
Mutum kamili mai nutsuwa kaman shamsu yanemi auranta bayan duk Abu abuwan datayi abaya
Abba yace duk wannan yawuce alhaji muyi maganar yanzu kawai
Daddy yace duk da bani ubanta jikatace to amma da ubanta da itadin duk mallakinane wallahi naba wa shamsu ita halak malak
Nan sukayi hamdala da godiya
Abba yace idan bazaka damuba tunda ba auran farko bane daga ita harshi shamsun zanso a yanka mana sadaki mubiya
Daddy yace hakane amma naji wannan alamari sosai
Daddyn Ahmad yace tunda hakane ga sadakin nan nabiya wa Dana shamsu
Abba yace a a haba alhaji karmuyi haka daku mana wallahi da komai mukazo
Daddyn Hakeem yace haba ba komai karka daga hankalinka dan yabiyawa danshi sadaki kuma ma ai shamsu Dan mune kana nufin da wani guri yaje Neman auren aimune masu biyamasa sadaki bawai Dan bashidashi ba sai Dan can cantarsa
Hakadai sukata raha abinsu har suka tsaida lokacin aure nan da wata biyu masu zuwa
Abban ya shamsu ya fito da kudi yace tunda anbada nasadaki to ga kudin Nagani inaso
Dakyar daddyn Ahmad yakarba
Da daddare daddy da Hakeem sun gama cin abinci
Daddy yace akwai maganar danakeson nayi daku kaida mummynka
Mummy hafsat tayi murmushi tace to tasamu kenan tunda naji meeting
Daddy yayi murmushi yace sosai kuwa
Nan daddy ya sanar dasu komai
Hakeem yace daddy kar ayi haka wallahi matar shamsu yarinyar kirkice
Aje amina taje tabata musu zaman dasukeyi mai cike da kwanciyar hankali
Daddy yace duk namusu bayanin wannan sai suka nuna min matar ma bata da matsala itama tabada goyan baya kuma tayi alkawarin zama da meenat tsakani da Allah
Hakeem yace aidama itabata da matsala su laila ne damuwata kunsan halinsu
Suje suyita abin kunya mummy tace Gaskiya kam
Kuma gaskiya yarinyar nan kubra bata can canci kishiya ba
Muna zumuncinmi gwanin sha'awa da mutane azo ana raba mana abin kunya
Daddy yace to duk naji baya ninku
Nan yadauki waya yafada wa abbansu husnah komai abban su husnah yace bani Abdul Hakeem din
Abdul Hakeem ya yakarba da ladabi kaman yana gaban abban sun dade suna magana kafin sukayi sallama
Abdul Hakeem yace Allah yasa dai karsu dinga jamana abin kunya a inda ake ganin mutuncinmu
Dadddy yafito da sadakin da kudin Nagani inason yakuma fada musu ranar da suka tsayar
Mummy tace har cikin raina naji dadin wannan Abu sai dai ita aminar akira ajamata kunne sosai tazauna lpy dasu
Hakeem yakira wayar meenat tazo tazauna akasan carpet
Ke yaushe kuka fara soyayya da shamsu
Mummy hafsat ce ta wurgo mata wannan tambayar duk ta gigice tayi shiru kawai
Daddy yayi murmushi yace yanzu dai mamana kinason asake minkafa kenan ko akaro na biyu
Mummy tayi murmushi tace ai gwamma da aka maka kafar taje can nima na huta da zaman kishi da ita
Daddy yace kai mummyn Hakeem badai kishiba
To nikuma ba inda za aje min da mata inasonta
Meenat dai yau duk surutunta bakin ya mutu
Hakeem yace amina Dan Allah karkisake biye ma su laila kizo kibamu kunya
Kinga dai gidan mutunci ne ko
Meenat tadaga kai sama tace to daddy
Hakeem yawa mummy da daddy saidafe yawuce part dinshi
Daddy da mummy suka cigaba dawa meenat nasiha harshima daddyn yaje byakwanta
Hakeem nashiga part dinsu yaga husnah kwance tayi bacci cikin wasu fitunannun sleeping dress
Ya karasa kusa da ita yakwantar da kashi a kirjinta husnah dai bacci yayi nisa
Yaga dai bazata tashiba Dan tunda tasamu cikin intafara bacci kaman ta mutu
Yashiga yayi wanka kafin yafito yayi shirin kwanciyar sa
Ya kwanta tare da manno husnah ajikinshi Dan harsunsaba baya iya bacci saiyajita jikinshi haka itama idan tabude ido taga yana kusada ita tofa tana jikinshi