← Book details Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 16 OF 19

Sashe 16

Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Saikuma tace muka saya mana kanwata fa meenat kagafa tunyanzu yakamata ka kafara kwatanta adallcin fa

Ya shamsu yace yasalam kubra rigima wai ba anwuce wannan shafin bane

Kubra tayi murmushi tace yanzu aka bude shafin kuwa kasan fa jibi zasu koma gida yakamata kagabatar da kanka agurin meenat

Ya shamsu yace Ashe kuwa saidai afasa kenifa barin fada miki wallahi bayadda na iya ne yasa na amince muku keda su Abba

amma wallahi duk abinda yafaru dake zanyi kuka

Kubra tayi murmushi tace ba abinda zaifaruma sai alkairi

Yanzu dai mu uku zan zaba mana ko
Ya shamsu yakwanta yace yadda kikace

Murmushi kawai anty kubra tayi tace shikenan

Tace nazaba mana nida husnah katashi kazabawa meenat nata

Duk kubarshi amfasa indai nizan zaba mata

anty kubra ta kunshe dariya acikin bakinta Dan yadda yayi maganar yabata dariya

Husnah da meenat suna kwance sunyi shirin bacci

Husnah tacewa meenat duk da kinfada min Wanda kikeso yanzu idan Allah yacika miki burinki kika aureshi Wanda kikeso yazakiyi wani irin tanadi kika mishi wurin faranta mishi

Meenat ta tashi tazauna tayi murmushi tace hmm wannan sirri nane tsakanina da mahaliccina

Dan Allah yaga niya ta akan shi idan Allah yacikamin burina Wanda banma taba mafarkin cikansaba

amma wallahi Allah yasani inason shi sona hakika so mai tsabta

Husnah tayi murmushi tace Allah yacika miki burinki
Zaki auri Wanda kikeso meenat

Cikin tsananin mamaki meenat tace taya akayi kikasan Wanda nakeso bayan nasan banfada mikiba

Husnah tace labarin zuciya a tambayi fuska kawata kuma nima antyna a yanzu

amarya agurin anty kubra mace daya tamkar yadubu
Mata agurin masoyinki ya shamsu

Meenat da mamaki take kallon husnah tace ya akayi kika fahimci asirin zuciyata

Husnah tayi murmushi tace karkidamu Allah dai yanuna mana lokacin

Ni husnah nafi kowa gata da samun matan yaya guda biyu masu sona Allah yabaku zaman lafiya

Bana son tambaya bacci zanyi idan kika dameni zanfada wa dad dinki
Kin hanani bacci ta kwanta abinta tana cike da farincike

Meenat tarasa abinyi murna zatayi kokuma akasin haka
To kodai shima ya shamsun yanasonta ne kai a a akwai dai wani Abu

Kuma mai bata amsar taki fito da daita daga duhu

Tashi tayi tashiga bathroom alwala tayi tana Neman zabin Allah

Washagari da safe meenat takasa fita falo tayi takasa hada ido kowa inba husnah ba

Umma ana cin abincin rana
Anty kubra ta kalli husnah tace wallahi baki kyauta ba yanzu gashi kinsa tunsafe takasa fitowa cikin mutane

Husnah tayi murmushi tace
ai dole takasa fitowa tunda bata da gaskiya takarasa maganar tana dariya

Umma tace tashi wa husnah kitashi kije kikiramin ita

Husnah tace to ta tashi ya shamsu yayi kaman yayi magana sai yabasar kawai

Next page

Yau kunga typing din kadan watspp ne yakebani matsala

Please marasa comments ina ganinku fa kara nake muku

Masu comment ina alfahari daku Allah yasaka da alkairi

Love you all

😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
[06/05, 11:21 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗🎗
🎗

BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

STORY & WRITTEN
BY
THE SPECIAL AUTHOR /WRITER

UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊

🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹

🌹F.C.T.W.A.🌹

🌹HOME OF QUALITY AND TRUSTED WRITERS OF THE NATION🌹

🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SISTER SHAFA'ATU (UMMU KHALEEL)
Ina alfahari da comment dinki over kina kokari sosai wajen suburbudo comment Allah yabar zumunci🎗🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🎗AKWAI LOKACI 🎗

🎗 PAGE 156 to 157🎗

HUSNAH tashiga dakinsu da sallama tasamu meenat kwance dawa a hanunta

Tana chart husnah tace anty meenat umma nakiranki

Meenat tadafa kirji tace nashiga ukuna
Wallahi ina matukar jin kunyar 'yan gidan nan

Husnah ta ballawa meenat harara tace saikizaba

Ko zuwa kiran umma ko jinkunyar

Meenat tayi saurin saka hijabin dogo har kasa

Tace muje amma Dan Allah ya shamsu yana falon wallahi banason hada ido dashi kunyarshi nakeyi wallahi

Sosai dariya yakama husnah tace yaukuma kece da kunya meenat

Meenat tazunburo baki tace bake kika fada ba kuma alhalin niban fada miki da bakina ba

Husnah tayi murmushi tace to ai labarin zuciya atambayi fuska

Husnah taja hanunta suka fito alokacin ya shamsu yadauki cup din tea dinshi

Yayi gefen kujera yazauna yana shan abinshi

Meenat suka fito da taga baya falon tayi hamdala azuciyarta

Ta durkusa harkasa tazauna gaban umma tace umma ina kwana

Umma tayi murmushi tace haba amina kinbuya adaki kinki fitowa kisha iska

Meenat tayi murmushi tace ba komai umma tace umma azumi nakeyi

Kafin umma tayi magana anty kubra tafito daga part dinta tace yauwa kokefa meenat amma kinki fitowa kisha iska

Meenat kanta akasa tace anty ina kwana anty kubra tace lafiya qalau antashi lpy

Umma tace wani irin azumi yau lahadi

Husnah tace au umma har kinyarda ma azumin takeyi

Wayace tayi ringing kan dining din dasuke husnah tace ya shamsu ankiran wayarka

azabure meenat ta kalli bayan ta kan kujera aikuwa caraf suka hada ido
Tayi saurin saukar da fuskarta kasa tana

Shima ya shamsu baisan lokacin da yakalleta ba yakau da kansa

Husnah ta kallesu tayi murmushi kawai

Umma talura da yadda meenat tarikice tace tashi mana kici abinci

Meenat tace to umma amma kasa yafi min dadin cin abinci

Anty kubra tadauki wayar ya shamsun takai mai

Yakarba yace tazauna anan
Tayi murmushi tace ina karyawa nefa honey

Ya tashi yadauki wayarsa da yace biyoni

Anty kubra tabi bayansa sukatafi part dinsu meenat ganin sunbar falon yasa tadan sake kadan

Prof da Ahmad ne sukawa kano diran bazata

Ya shamsu sosai yakarbesu a falonshi prof yakira wayar husnah yace baby kufito mutafi ko

Husnah tace badai kunzo kanoba

Murmushi prof yayi yace naki wasane ke atunaninki zan iya barinki har kwana hudu ukun ma dakyar nayi

Yashamsu yashigo falon yaga Hakeem nawaya

Ahmad yace kaga wannan romeo din barnar kati baya mishi wahala

Wai kuna gida dayama amma kana kashe murya a waya

Ya shamsu yayi murmushi kawai yana jin dadin yadda Abdul Hakeem yake ba wa kanwarsa kulawa ko agaban wayekuwa

Kodan wannan zai auri meenat zai riketa tsakaninshi da Allah

Meenat da husnah suka fito cikin rakiyar anty kubra da umma

Sosai umma tahadawa meenat tsarabar su humra ne da dai sauransu anty kubra ma tabasu nata

Sosai sukayi kewa meenat dai Allah Allah take sutafi Dan ta takura sosai wallahi

********
Bayan sati biyu da komawarsu Abban su husnah da wani abokinshi sukatafi Kaduna

Dama daddyn Hakeem yasan dazuwansu

Shida daddyn Ahmad suka karbesu

Bayan anci ansha Abba yakawo musu bukatarsu

Daddyn Hakeem yanisa yakalli daddyn Ahmad yace lalle wannan yarinya amina Allah yanasonta

Mutum kamili mai nutsuwa kaman shamsu yanemi auranta bayan duk Abu abuwan datayi abaya

Abba yace duk wannan yawuce alhaji muyi maganar yanzu kawai

Daddy yace duk da bani ubanta jikatace to amma da ubanta da itadin duk mallakinane wallahi naba wa shamsu ita halak malak

Nan sukayi hamdala da godiya

Abba yace idan bazaka damuba tunda ba auran farko bane daga ita harshi shamsun zanso a yanka mana sadaki mubiya

Daddy yace hakane amma naji wannan alamari sosai

Daddyn Ahmad yace tunda hakane ga sadakin nan nabiya wa Dana shamsu

Abba yace a a haba alhaji karmuyi haka daku mana wallahi da komai mukazo

Daddyn Hakeem yace haba ba komai karka daga hankalinka dan yabiyawa danshi sadaki kuma ma ai shamsu Dan mune kana nufin da wani guri yaje Neman auren aimune masu biyamasa sadaki bawai Dan bashidashi ba sai Dan can cantarsa

Hakadai sukata raha abinsu har suka tsaida lokacin aure nan da wata biyu masu zuwa

Abban ya shamsu ya fito da kudi yace tunda anbada nasadaki to ga kudin Nagani inaso

Dakyar daddyn Ahmad yakarba

Da daddare daddy da Hakeem sun gama cin abinci
Daddy yace akwai maganar danakeson nayi daku kaida mummynka

Mummy hafsat tayi murmushi tace to tasamu kenan tunda naji meeting

Daddy yayi murmushi yace sosai kuwa

Nan daddy ya sanar dasu komai

Hakeem yace daddy kar ayi haka wallahi matar shamsu yarinyar kirkice

Aje amina taje tabata musu zaman dasukeyi mai cike da kwanciyar hankali

Daddy yace duk namusu bayanin wannan sai suka nuna min matar ma bata da matsala itama tabada goyan baya kuma tayi alkawarin zama da meenat tsakani da Allah

Hakeem yace aidama itabata da matsala su laila ne damuwata kunsan halinsu

Suje suyita abin kunya mummy tace Gaskiya kam

Kuma gaskiya yarinyar nan kubra bata can canci kishiya ba

Muna zumuncinmi gwanin sha'awa da mutane azo ana raba mana abin kunya

Daddy yace to duk naji baya ninku

Nan yadauki waya yafada wa abbansu husnah komai abban su husnah yace bani Abdul Hakeem din

Abdul Hakeem ya yakarba da ladabi kaman yana gaban abban sun dade suna magana kafin sukayi sallama

Abdul Hakeem yace Allah yasa dai karsu dinga jamana abin kunya a inda ake ganin mutuncinmu

Dadddy yafito da sadakin da kudin Nagani inason yakuma fada musu ranar da suka tsayar

Mummy tace har cikin raina naji dadin wannan Abu sai dai ita aminar akira ajamata kunne sosai tazauna lpy dasu

Hakeem yakira wayar meenat tazo tazauna akasan carpet

Ke yaushe kuka fara soyayya da shamsu

Mummy hafsat ce ta wurgo mata wannan tambayar duk ta gigice tayi shiru kawai

Daddy yayi murmushi yace yanzu dai mamana kinason asake minkafa kenan ko akaro na biyu

Mummy tayi murmushi tace ai gwamma da aka maka kafar taje can nima na huta da zaman kishi da ita

Daddy yace kai mummyn Hakeem badai kishiba
To nikuma ba inda za aje min da mata inasonta

Meenat dai yau duk surutunta bakin ya mutu

Hakeem yace amina Dan Allah karkisake biye ma su laila kizo kibamu kunya

Kinga dai gidan mutunci ne ko
Meenat tadaga kai sama tace to daddy

Hakeem yawa mummy da daddy saidafe yawuce part dinshi
Daddy da mummy suka cigaba dawa meenat nasiha harshima daddyn yaje byakwanta

Hakeem nashiga part dinsu yaga husnah kwance tayi bacci cikin wasu fitunannun sleeping dress

Ya karasa kusa da ita yakwantar da kashi a kirjinta husnah dai bacci yayi nisa

Yaga dai bazata tashiba Dan tunda tasamu cikin intafara bacci kaman ta mutu

Yashiga yayi wanka kafin yafito yayi shirin kwanciyar sa

Ya kwanta tare da manno husnah ajikinshi Dan harsunsaba baya iya bacci saiyajita jikinshi haka itama idan tabude ido taga yana kusada ita tofa tana jikinshi
Chapter 16 · 0% Book details