Sashe 11
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sosai take kissing dinshi Dan tasan abinda yake bukata kenan
Batayi aune aune ba taganta yakwantar da ita duk yadda taso yakyaleta yaki
Sai daya samu nutsuwa kafin yabarta
Cak yadauketa tare sukayi wanka suka shirya
Dakanshi yahada mata kayansawarta kala biyu cikin wani Dan karamin jaka mai kyau da sha'awa
~~~~~~~~~~
Husnah kwance falon ummanta kanta akan cinyar umma suna hirarsu
Anty kubra ta shigo falon tace kinsan Allah husnah kikiyayeni fa zaki karyamana cinyar umma ne katuwa dake
Husnah tayi murmushi tace to kwana nawa bangantaba banga ya shamsu ba
ai dole na damu nayi kewarsu saura ya shamsu zaizo shima yasameni yamin alkawarin zai dinga zuwa sosai yana ganina Amman bai cika ba
Husnah tace wallahi danwake zanci da dambu da kuma tuwan alkama
Kubra ta rike baki duk acikin ki kekadai tace sosai makuwa
amma dai yanzu tuwon nake bukata tukun
Anty kubra tace OK bani minti na muna da miya daman tuwon kawai zanmiki
Husnah tace yauwa matan yaya daga ke bawata
Husnah taci tuwo sosai umma da kubra sunyi mamakin
Umma dai murmushi tayi itakadai tasan dalilin murmushinta
Duk abinda takeso shi ake mata agidan su
Yaya shamsu kafin yadawo sai yatambayeta abinda take sha'wa ya taho mata dashi
Ranar da zata tafi tun azahar YOUNG PROFESSOR ABDUL HAKEEM ABUBAKAR
Ya isa kano gidansu husnah yazarce direct danshi jinshi yake kaman bashi da lafiya Dan kwana biyun datayi bata nan
Saida yaci abinci agidan shida ya shamsu kafin suka wa ummu sallama suka fito suka dau hanya
Hakeem yakasa boye zalamrsa akanta saida. Yayi parking a gefen titi
Komeyasa oho
Suna isa Hakeem yayi parking yazago yabude wa husnah kofa duk abinda kefaruwa a idon meenat da suby Dan suna lambun gidan suna hutawa
Takaici Yakama meenat tace wallahi anty suby danasan husnah zata auri daddy Dana wallahi da banbar hajiya taje gurin maganin ba
Yanzu gashi nibada bash itakuma da auren ubana har bayaganin kowa sai ita
Suby tace ai wallahi zamu koya mata hankali basu rufe bakiba Hakeem yadauko bag din husnah da Yakama hanunta suka shiga ciki
Suna zama husnah ta ce wayyo Prince zansha nun tsamiya zansha kuma nagaji dayawa beside ni idan nayi ma balle nashaba
Cikin sauri yazauna kusada da ita yace kobakida lafiya ne Dan naga kincan minfa sosai
Hanu takai ta lakuce hancinshi tace nidai ba abinda yake damuna
Kawai kasamomin kunun tsamiya
Waya yadaga yakira Ahmed yace kana gidane yace a
Hakeem yace kasa Aisha ta min kunun tsamiya zanzo na dauka
Kafin Ahmad yayi magana Hakeem yakashe wayarshi Dan yasan sai yamishi tsiya
Hakeem yajuya yaga hartafara bacci a mota gabadaya ma baccin tayi
Tashi yayi yamatsa kusa da yakura mata ido sosai
Can zuciyarshi tace anya yarinyar lafoyarta kalau kuwa
Yadauki waya yakira family doctor dinsu macen yace tazo da kayan aikinta
Yafada mata abinda yake zargi tace OK tagane gatanan zuwa
Hakeem cikin tsananin farin ciki yayi sujjadar Allah yatabbatar mishi da abinda yake zargi
Next page
Your comments is needed fans
Love all
📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Aisha Ibrahim ina matukar jin dadin comment din ki wallahi keep it up ina alfahari dake over my sister 😘😘😘😘😘😘🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 143 to 145🎗
Bayan gwaje gwaje da likita tawa Husnah ta tabbatar mishi husnah tana dauke da cikinshi
Cikin tsanin farin ciki hakeem yace alhamdulillah Allah nagode maka da cika min burina cikin gaggawa
Allah kasauketa lafiya likita tayi murmushi tace gaskiya wannan babyn zaiga gata prof irin wannan doki da murna haka
Yayi murmushi tare da rungume husnah ajikinshi tunda likitar tafada cewan ciki ne da ita
Ta rufe Idan kaman me bacci
Ita kanta takasa sanin meyasata jin kunyar
Hakeem yace wa likita kizuba ido kiyi kallo aranar da Queen dina ta haifamin baby a ranar zan yi abinda za bakowa mamaki
Kuma kema fa baza abarki ba zaki ga goron albishir a account din ki
Likita tayi murmushi tace kai amma nagode Allah yafito mana da wannan babyn lafiya
amma Yakama ka kawota hospital gobe Dan mumata scanning a tabbatar cikin wata nawa ne Dan kasan lokacin da zakafara tsammanin babayn ka
Hakeem yace ai bazan bari sai gobe ba yanzu zamu biki muje Nagani da idona
Doctor tayi murmushi tace ina jiranku to
Hakeem cak yadauki Husnah zuwa bedroom yasamata kataton hijabinta
Sannan kuma ya sunkuya wai ta hau baya
Husnah taga dagaske yakeyi fa
Taware tace a a Dan Allah Prince kabarni maka ganin bamu kadai bane
Hakeem yace ai ni mutane da maganarsu bai cika damuna ba ko agaban mummy zan iya goyanki ballantana 'yata
Husnah tace naji inkai bazaka ji kunya ba aini zanji
Ta kwasa dagudu tabar dakin
Yafito hankalinshi a tashe yace Dan Allah baby kidaina gudu karki samin baby yagaji
Husnah tatsaya cak taki juyowa
Ya tako ya iso har gurinta yajanyota jikinshi yace oya mutafi ko kinga doctor tana jiranmu a waje
Cikin shagwaba husnah tace tun ba aje ko ina ba kafara nuna min iyakata ko
Shine zaka ce wai kar babyn ka yagaji
Wato ma bani bace damuwarka babyn ne ko
Cikin murmushi Hakeem yajuyo da ita suna fusakanta juna yace Haba baby kema kinsan you are my one and only
Taya za ayi nace bandamu damu da lafiyarkiba
ai dake da abinda yake cikin ki
Inkincire mummy da daddy to kune rayuwata kune komai nawa
Husnah tace nidai banyarda ba
aikuwa sai ganin prof tayi gwiwa biyu agabanta
Cikin sauri itama tayi kasan takama hanunshi tace la nifa wasa nakema
Yayi murmushi yaja hancinta yace kinji tsoro kenan tace sosaima wace dasa zuciyata kneeling a kasa ai dole tsoro yakamani yayi murmushi yatashi yadagota cak
Dakyar tabashi hakuri yabarta ta tayi tafiya da kanta
Bayan scanning da akayi wa husnah aka ta babbatar musu da tana dauke da cikin sati bakwai wato getting to two months kenan
A gurin Hakeem yadauki wayarshi yakira mummy da daddy yasanar dasu
Mummy kaman tayi tsuntsuwa tazo taga 'yarta husnah haka take ji
Tayi murna sosai haka ma daddy
Dan mummy hafsat kam ma cewa tayi tundaga can zata fara sayayyar kayan jarirai
Daga hospital sai gidan su Aisha da Ahmad Hakeem yayi dasu
Suna zuwa kuwa Aisha takawo mai kunun tsamiyar dakan yazauna kan carpet ya hada mata sosai tasha kuwa duk sunyi mamaki
Ahmad yace amma natayaka murna abokina Allah yaraba lafiya
Aisha da itama haihuwar ko yau ko gobe
Tayi murmushi tace Allah sarki 'yar kanwata Allah yasaukemu lafiya ko
Husnah tace anty nifa bani da komai
Wasa fa yaya yake muku
Aisha da dariya yaso barke mata tace sosai Nagani kuwa
Wannan tulun kunun da kika shanye ai kowa yasan bake kadai bace
Husnah tayi murmushi tace ai saboda ina sone shiyasa
Hakeem yace sannu da kokari madam kema kina fama da kanki mun hada kida aiki
Tace bakomai wallahi bana ma son zaman
Nan Ahmad da Hakeem sukafita
~~~~~
Bayan sati biyu duk wannan abinda kefaruwa na maganar cikin nan baizo kunnen su Laila ba
Husnah zaune a falonta mai kamshi da sanyun Ac
Kaman daga sama taji murya kaman na anty kubra
Da sauri ta tashi taduba anty kubra ce kuwa tasha kyau cikin wani tsaddan less Dan shima ya ashamsu yanzu kudi yazauna mishi sosai shiyake juya dukiyar husnah Wanda tabashi ragamar komai a hanunshi
Kuma shiyazama manager a company Hakeem
Husnah tayi tsalle ta rungume anty kubra tace wayyo anty na wallahi naji dadin ganin
Anty kubra tace kai Husnah bakida hankaline wayafa miki meciki tana tsalle haka husnah tarufe ido tace anty nifa banida komai
Kubra tace ai Allah zata sake magana husnah taja sukayi part dinta
Laila dake zaune jin abinda anty kubra tace
Ya mugun daga mata hankali sosai
Tace kai ina karya ne wallahi ba zaki taba haihuwa gidan nan ba matsuyaciya
Meenat ce tafito daga part dinsu
Dauke da glass cup a hanunta na drink
Sai mummynta na hawaye
Sai Takaraso a tace meyafaru kuma mummy
Suby tace wannan 'yar talakawar ce wai cike ne da ita
Meenat batasan sanda tasaki cup din hanunta ba
Tace karya takeyi wallahi bata isa ta haifi wannan Dan iskan cikin nata agidan nan ba
Tayi hanyar dakin husnah suby tayi saurin tarota tace inazaki
Meenat kibarni naje anty suby wallahi sai namata dukan dazaisa cikin yazube inga tafadi
Suby tace idan kikayi haka daddynki zai dauki babbar mataki akanki
Kibari mubiyo musu tabayan gida
Ina tabbatar muku husnah bazata haifi cikin nan ba
Nan dai suby taringa basu shawarwari
Husnah takawo wa anty kubra gashashshan namar kaza da drink saikuma fruit
Ta zauna kusada anty kubra
Anty kubra tace anya wannan husnah ummace kuwa
Kinganki kuwa kinyi fresh dake kaman ba mai cikiba
Husnah tayi murmushi kafin tayi magana wayarta yayi kara tana dubawa taga Prince ne cikin shagwaba ta amsa sallamar
Anty husnah baki kawai tasake tana kallon husnah yadda tazage tana soyayya da mijinta ba alamar kunya cikin kawarewa da iya wa Hakeem yace to ya antyn mu
Husnah tace LA ya akayi kasan tazo yayi murmushi yace karkidamu ki isar min da gaisuwa na kafin mukaraso yanzu
Husnah tace kukaraso kaida wa kuma
Yace naki fada yayi murmushi yace bani baby na muyi hira naji abinda take bukata
Murmushi husnah tayi tace anty nan
Yace kibani baby muyi hira
Taga dagaske yake
Tayi murmushi ta kashe wayar
Sai da tagama taga anty kubra tazuba mata ido
Kubra tace anya wannan Husnar ummace kuwa towai Husnah ina kunyar ne wannan soyayya haka
ai sai kisa yakasa aikin
Husnah tayi murmushi tace anty kenan wallahi tun inajin kunyar ya Hakeem wallahi har na daina
Dan shi baruwanshi ko agaban waye baya kunyan nuna min soyayya
Anty kubra tayi murmushi tace to ai gwamma dai da kika nuna mishi kema kwararriya ce fanni kula miji kar kiyarda kece zaki kunyar wasu
Batayi aune aune ba taganta yakwantar da ita duk yadda taso yakyaleta yaki
Sai daya samu nutsuwa kafin yabarta
Cak yadauketa tare sukayi wanka suka shirya
Dakanshi yahada mata kayansawarta kala biyu cikin wani Dan karamin jaka mai kyau da sha'awa
~~~~~~~~~~
Husnah kwance falon ummanta kanta akan cinyar umma suna hirarsu
Anty kubra ta shigo falon tace kinsan Allah husnah kikiyayeni fa zaki karyamana cinyar umma ne katuwa dake
Husnah tayi murmushi tace to kwana nawa bangantaba banga ya shamsu ba
ai dole na damu nayi kewarsu saura ya shamsu zaizo shima yasameni yamin alkawarin zai dinga zuwa sosai yana ganina Amman bai cika ba
Husnah tace wallahi danwake zanci da dambu da kuma tuwan alkama
Kubra ta rike baki duk acikin ki kekadai tace sosai makuwa
amma dai yanzu tuwon nake bukata tukun
Anty kubra tace OK bani minti na muna da miya daman tuwon kawai zanmiki
Husnah tace yauwa matan yaya daga ke bawata
Husnah taci tuwo sosai umma da kubra sunyi mamakin
Umma dai murmushi tayi itakadai tasan dalilin murmushinta
Duk abinda takeso shi ake mata agidan su
Yaya shamsu kafin yadawo sai yatambayeta abinda take sha'wa ya taho mata dashi
Ranar da zata tafi tun azahar YOUNG PROFESSOR ABDUL HAKEEM ABUBAKAR
Ya isa kano gidansu husnah yazarce direct danshi jinshi yake kaman bashi da lafiya Dan kwana biyun datayi bata nan
Saida yaci abinci agidan shida ya shamsu kafin suka wa ummu sallama suka fito suka dau hanya
Hakeem yakasa boye zalamrsa akanta saida. Yayi parking a gefen titi
Komeyasa oho
Suna isa Hakeem yayi parking yazago yabude wa husnah kofa duk abinda kefaruwa a idon meenat da suby Dan suna lambun gidan suna hutawa
Takaici Yakama meenat tace wallahi anty suby danasan husnah zata auri daddy Dana wallahi da banbar hajiya taje gurin maganin ba
Yanzu gashi nibada bash itakuma da auren ubana har bayaganin kowa sai ita
Suby tace ai wallahi zamu koya mata hankali basu rufe bakiba Hakeem yadauko bag din husnah da Yakama hanunta suka shiga ciki
Suna zama husnah ta ce wayyo Prince zansha nun tsamiya zansha kuma nagaji dayawa beside ni idan nayi ma balle nashaba
Cikin sauri yazauna kusada da ita yace kobakida lafiya ne Dan naga kincan minfa sosai
Hanu takai ta lakuce hancinshi tace nidai ba abinda yake damuna
Kawai kasamomin kunun tsamiya
Waya yadaga yakira Ahmed yace kana gidane yace a
Hakeem yace kasa Aisha ta min kunun tsamiya zanzo na dauka
Kafin Ahmad yayi magana Hakeem yakashe wayarshi Dan yasan sai yamishi tsiya
Hakeem yajuya yaga hartafara bacci a mota gabadaya ma baccin tayi
Tashi yayi yamatsa kusa da yakura mata ido sosai
Can zuciyarshi tace anya yarinyar lafoyarta kalau kuwa
Yadauki waya yakira family doctor dinsu macen yace tazo da kayan aikinta
Yafada mata abinda yake zargi tace OK tagane gatanan zuwa
Hakeem cikin tsananin farin ciki yayi sujjadar Allah yatabbatar mishi da abinda yake zargi
Next page
Your comments is needed fans
Love all
📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Aisha Ibrahim ina matukar jin dadin comment din ki wallahi keep it up ina alfahari dake over my sister 😘😘😘😘😘😘🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 143 to 145🎗
Bayan gwaje gwaje da likita tawa Husnah ta tabbatar mishi husnah tana dauke da cikinshi
Cikin tsanin farin ciki hakeem yace alhamdulillah Allah nagode maka da cika min burina cikin gaggawa
Allah kasauketa lafiya likita tayi murmushi tace gaskiya wannan babyn zaiga gata prof irin wannan doki da murna haka
Yayi murmushi tare da rungume husnah ajikinshi tunda likitar tafada cewan ciki ne da ita
Ta rufe Idan kaman me bacci
Ita kanta takasa sanin meyasata jin kunyar
Hakeem yace wa likita kizuba ido kiyi kallo aranar da Queen dina ta haifamin baby a ranar zan yi abinda za bakowa mamaki
Kuma kema fa baza abarki ba zaki ga goron albishir a account din ki
Likita tayi murmushi tace kai amma nagode Allah yafito mana da wannan babyn lafiya
amma Yakama ka kawota hospital gobe Dan mumata scanning a tabbatar cikin wata nawa ne Dan kasan lokacin da zakafara tsammanin babayn ka
Hakeem yace ai bazan bari sai gobe ba yanzu zamu biki muje Nagani da idona
Doctor tayi murmushi tace ina jiranku to
Hakeem cak yadauki Husnah zuwa bedroom yasamata kataton hijabinta
Sannan kuma ya sunkuya wai ta hau baya
Husnah taga dagaske yakeyi fa
Taware tace a a Dan Allah Prince kabarni maka ganin bamu kadai bane
Hakeem yace ai ni mutane da maganarsu bai cika damuna ba ko agaban mummy zan iya goyanki ballantana 'yata
Husnah tace naji inkai bazaka ji kunya ba aini zanji
Ta kwasa dagudu tabar dakin
Yafito hankalinshi a tashe yace Dan Allah baby kidaina gudu karki samin baby yagaji
Husnah tatsaya cak taki juyowa
Ya tako ya iso har gurinta yajanyota jikinshi yace oya mutafi ko kinga doctor tana jiranmu a waje
Cikin shagwaba husnah tace tun ba aje ko ina ba kafara nuna min iyakata ko
Shine zaka ce wai kar babyn ka yagaji
Wato ma bani bace damuwarka babyn ne ko
Cikin murmushi Hakeem yajuyo da ita suna fusakanta juna yace Haba baby kema kinsan you are my one and only
Taya za ayi nace bandamu damu da lafiyarkiba
ai dake da abinda yake cikin ki
Inkincire mummy da daddy to kune rayuwata kune komai nawa
Husnah tace nidai banyarda ba
aikuwa sai ganin prof tayi gwiwa biyu agabanta
Cikin sauri itama tayi kasan takama hanunshi tace la nifa wasa nakema
Yayi murmushi yaja hancinta yace kinji tsoro kenan tace sosaima wace dasa zuciyata kneeling a kasa ai dole tsoro yakamani yayi murmushi yatashi yadagota cak
Dakyar tabashi hakuri yabarta ta tayi tafiya da kanta
Bayan scanning da akayi wa husnah aka ta babbatar musu da tana dauke da cikin sati bakwai wato getting to two months kenan
A gurin Hakeem yadauki wayarshi yakira mummy da daddy yasanar dasu
Mummy kaman tayi tsuntsuwa tazo taga 'yarta husnah haka take ji
Tayi murna sosai haka ma daddy
Dan mummy hafsat kam ma cewa tayi tundaga can zata fara sayayyar kayan jarirai
Daga hospital sai gidan su Aisha da Ahmad Hakeem yayi dasu
Suna zuwa kuwa Aisha takawo mai kunun tsamiyar dakan yazauna kan carpet ya hada mata sosai tasha kuwa duk sunyi mamaki
Ahmad yace amma natayaka murna abokina Allah yaraba lafiya
Aisha da itama haihuwar ko yau ko gobe
Tayi murmushi tace Allah sarki 'yar kanwata Allah yasaukemu lafiya ko
Husnah tace anty nifa bani da komai
Wasa fa yaya yake muku
Aisha da dariya yaso barke mata tace sosai Nagani kuwa
Wannan tulun kunun da kika shanye ai kowa yasan bake kadai bace
Husnah tayi murmushi tace ai saboda ina sone shiyasa
Hakeem yace sannu da kokari madam kema kina fama da kanki mun hada kida aiki
Tace bakomai wallahi bana ma son zaman
Nan Ahmad da Hakeem sukafita
~~~~~
Bayan sati biyu duk wannan abinda kefaruwa na maganar cikin nan baizo kunnen su Laila ba
Husnah zaune a falonta mai kamshi da sanyun Ac
Kaman daga sama taji murya kaman na anty kubra
Da sauri ta tashi taduba anty kubra ce kuwa tasha kyau cikin wani tsaddan less Dan shima ya ashamsu yanzu kudi yazauna mishi sosai shiyake juya dukiyar husnah Wanda tabashi ragamar komai a hanunshi
Kuma shiyazama manager a company Hakeem
Husnah tayi tsalle ta rungume anty kubra tace wayyo anty na wallahi naji dadin ganin
Anty kubra tace kai Husnah bakida hankaline wayafa miki meciki tana tsalle haka husnah tarufe ido tace anty nifa banida komai
Kubra tace ai Allah zata sake magana husnah taja sukayi part dinta
Laila dake zaune jin abinda anty kubra tace
Ya mugun daga mata hankali sosai
Tace kai ina karya ne wallahi ba zaki taba haihuwa gidan nan ba matsuyaciya
Meenat ce tafito daga part dinsu
Dauke da glass cup a hanunta na drink
Sai mummynta na hawaye
Sai Takaraso a tace meyafaru kuma mummy
Suby tace wannan 'yar talakawar ce wai cike ne da ita
Meenat batasan sanda tasaki cup din hanunta ba
Tace karya takeyi wallahi bata isa ta haifi wannan Dan iskan cikin nata agidan nan ba
Tayi hanyar dakin husnah suby tayi saurin tarota tace inazaki
Meenat kibarni naje anty suby wallahi sai namata dukan dazaisa cikin yazube inga tafadi
Suby tace idan kikayi haka daddynki zai dauki babbar mataki akanki
Kibari mubiyo musu tabayan gida
Ina tabbatar muku husnah bazata haifi cikin nan ba
Nan dai suby taringa basu shawarwari
Husnah takawo wa anty kubra gashashshan namar kaza da drink saikuma fruit
Ta zauna kusada anty kubra
Anty kubra tace anya wannan husnah ummace kuwa
Kinganki kuwa kinyi fresh dake kaman ba mai cikiba
Husnah tayi murmushi kafin tayi magana wayarta yayi kara tana dubawa taga Prince ne cikin shagwaba ta amsa sallamar
Anty husnah baki kawai tasake tana kallon husnah yadda tazage tana soyayya da mijinta ba alamar kunya cikin kawarewa da iya wa Hakeem yace to ya antyn mu
Husnah tace LA ya akayi kasan tazo yayi murmushi yace karkidamu ki isar min da gaisuwa na kafin mukaraso yanzu
Husnah tace kukaraso kaida wa kuma
Yace naki fada yayi murmushi yace bani baby na muyi hira naji abinda take bukata
Murmushi husnah tayi tace anty nan
Yace kibani baby muyi hira
Taga dagaske yake
Tayi murmushi ta kashe wayar
Sai da tagama taga anty kubra tazuba mata ido
Kubra tace anya wannan Husnar ummace kuwa towai Husnah ina kunyar ne wannan soyayya haka
ai sai kisa yakasa aikin
Husnah tayi murmushi tace anty kenan wallahi tun inajin kunyar ya Hakeem wallahi har na daina
Dan shi baruwanshi ko agaban waye baya kunyan nuna min soyayya
Anty kubra tayi murmushi tace to ai gwamma dai da kika nuna mishi kema kwararriya ce fanni kula miji kar kiyarda kece zaki kunyar wasu