Sashe 8
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Husnah tanemi two sitter tazauna tana shan chocolate din ta gefenta kuma katuwar Teddy dinta saikuma wayarta a hanunta
Tana game
Suby ta kalli Laila tace dan dubeta saikace aljana
Laila tace ina marabarsu da aljanun ai babu
Suby tace daga yau dai duk wani iyayi yakare dan za asamu dai dai daita dan meenat ba daukar
raini zatayi
Laila ta buga tsaki zuciyarta FAM da da haushin kyau dataga Husnah tayi cikin kayan datasa koina yaji kuma yafito ajikinta
Husnah kokulasu batayi ba kuma tasan da ita sukeyi
Wayarta yayi kara tadauka cikin shagwaba tace
Ya bakudawo ba sweet kasan muna da bakuwa ko
Yace sorry baby Kinsan da asuba su mummy zasu tashi shine nake musu booking din komai
Husnah tace amma yanzu a ina kake
Yace ina mota zandawo gida insha Allah
Tace allah yadawo mindakai lafiya barinje najiraka a sama yace yauwa my baby
Love you ya mata kiss kamar tana ganinshi takashe wayar
Ko kallon inda suke batayi ba
Ta haurasa da Teddy dinta da wayar sauran chocolate din ne tabari a falon
Ta haura sama tasake feshe dakin dakin da turare mai kamshi
Kafin tazauna tana kallon tashar wato zee aflan
Ana wani film ne na soyayya yanayin soyayyyar jaruman saiyake mata kaman nasu itada sweet dinta sosai film din yamata dadi
Can taji ihu daga kasa na murna
Tana tunanin su meenat sun iso kenan
Meenat sosai ta rungume mummynta tana murna tace wallahi mummy nayi missing dinku Laila tace nima haka my daughter kinrame
Meenat tayi murmushi tasake uwar ta rungume anty suby suna murnar ganin juna
Hajiya rukayya tace wato kunga 'yarku bakwa tani ko tana dariya
Laila ta ce ya hakuri hajiya Kinsan meenat da surutu sannunku da zuwa
Nan meenat ina ita hakeemar take
Suby tace yanzu tagama mana karuwanci anan ta haura sama
Kafin meenat tayi magana Hakeem yashigo cikin falon yana ganin meenat yasaki fuska itama da murnarta tatashi taje gabanshi takama hanunshi tace sannu da zuwa daddy nayi murnar ganinka
Yace nima haka kakata ya magidan naki tace kowa lafiya yaja hanunta sukayi sama
Laila dadi yakasheta ganin yadda Hakeem ya nuna murna daga yarshi guda daya
Suna shiga falon kamshi hade da sanyin AC ya doki hancinsu
a falon suka zauna meenat tazauna kusa da daddynta yana tambayarta rayuwa
Husnah tana daga bedroom
Hakeem yadauki wayarshi yakira husnah yace baby kina ina kifito ga 'yarki ta isofa muna falo tare
Husnah tace ganin zuwa nima inan ina bedroom ne
Ta kashe wayar ta
Meenat kuwa takaici yakamata ganin yadda ubanta yake kashe wa wata banza murya wai harda kiranta baby
Husnah tafito cikin yanayin tafiyarta medaukar hankali tana murmushi tace Ashe ma sun iso Hakeem yajuyo jin kamshinta murmushi yazuba mata
Ita kuwa meenat jin muryar kaman tasan inda tasan muryar nan tayi saurin juyowa itama aikuwa sukakyi eyes to eyes da juna cikin tsananin rudewa meenat tace nashiga uku
Asmau meyakawoki gidan mu
Husnah tayi murmushi kawai tace sannu da zuwa ya hanyar tazo tazauna daf da Hakeem
Meenat cikin tashin hankali ta buga wa husnah tsawa tace meya kawoki gidan nan
Tajuya gurin daddynta tace tadurkusa tadafa gwiwowinsa tace dan Allah Daddy karkace min asmau ce matarka dan Allah kace min ba ita bace
Yace kina Haukane Amina wani irin magana kikefa matata ce fa
Jin abinda daddynta yace yasa tafa sa wata uwar kara tafadi kasa sumammiya
Husnah tayi kanta tana jijjagata
Jinkara daga sama yasa su Laila dasu hajiya rukayya suka hauro a gigihusnahSuna shigowa sukaga meenat kwance a kasa kanta a hanun husnah
Tana yayyafa mata ruwa
Suby ta bangaje husnah tace matsa dallah dangin mayu
Daga zuwanta ankama mana ita
Laila kuwa batayi watata ba badauki hanu ta tsinke Husnah da mari dai dai fitowar Hakeem daga kitchen dinsama dan dauko ruwa mesanyi a kwara ma meenat
aikuwa yasaki robar ruwar akasa baiyi watata ba ya damko Laila yazabga mata mari har sau uku hajiya rukayya da suby suka saka salati
Hajiya rukayya tacewa wa suby yimaza kije kikira hajiyarsa tazo
Suby tatafi bangaren mummyn Hakeem dan kiranta
Hakeem kuwa da sauri yasa hanu yadago husnah yana rarrashinta Husnah tafashe da kuka tace
To mena mata zata mareni
Yace kiyi hakuri baki ga na dau hukunci ba
Ya kwantar da Husnah ya akirjinshi yana rarrashinta
Laila kuwa hanu tasa akai tace yanzu saboda wannan yarinyar kamanta da rayuwar 'yarka
Kamareni saboda namata abinda yadace
Meenat dake kuka sosai a hanun hajiya rukayya tace
Asmau kincuceni kincuceni kirasa Wanda zaki aura sai baba na
Wallahi sai kinbar gidan nan inba haka ba zankasheki wallahi ta tashi daga kwanciyar datake
Hakeem yace Ashe rashinkuyarki yakai haka
Zaki dubi tsabar idona kice zaki kashe matata
tobari kiji akan matata dagake har uwarki dama Wanda yake da hanu wajen daga mata hankali zan Baku mamaki wallahi
Yaja hanun husnah sukayi bedroom
Ya rufo ko
Hakeem yadago fuskakarta yace kiyi hakuri kinji ko bamai sake mai maita abinda ta tayi akanki ina fatan kinji ko
Husnah tadaga kai yace yauwa my sweet
amma daman meenat kawarki ce
Husnah tace nifa bansanta ba ma a school sosai sai lokacin da akabata prefect
Hakeem yadaga kai yace OK
Nasan aikin kakan kane zata zugata zanyi maganinsu
Mummy tashigo falon tace wai meyake faruwa ne agidan haka
Meenat tanaganin mummy ta taso da gudu ta rungume mummy tace Granny Dan Allah kisa daddy yasaketa
Wallahi zuciyata zataiya fashewa
Mummy tace wai mekefaruwa ne
Laila tace bata labarin komai
Mummy tace ina suke
Laila tace yajata zuwa dakin yabata hakuri
Mummy takira wayar Hakeem yadauka tace kufito falo dukanku ina da magana daku
Hakeem yakamo hanun husnah zuwa falon
Mummy ta kalli husnah tace 'yata dama kunsan junane da meenat
Husnah ta girgiza kai tace a a mummy
Ina dai ganinta a school dinmu
amma gaskiya bawani sani na mata ba
Amina tace karya kikeyi kifada musu gaskiya
Granny wallahi babbar kawatace a school nasanta tasanni cin amana ne kawai ta auri babana na
Dan Allah daddy karabu da ita wallahi kawatace komai namu tare mukeyi
A school
Taya zatayi tazama kishiyar uwata
Hakeem yace kewai bakida kunya ko oya get out of here stupid girl
Dasauri meenat takama husnah
Tace wallahi kifada musu gaskiya
Dan wallahi bazan taba barinki kizauna agidan a amatsayin kina auren baba na ba
Husnah ta kalli mummy
Mummy tace was husnah kiyi hakuri kinji husnah
Koma dakinki kizauna kawai
Husnah tace to mummy
Tajuya zata fita amina ta fincikota ina zakishiga gidan ubanki ne
Ko anfada miki nan ma scholarship akeci kamar yadda kikasamu har kika yi makaranta mekyau
Kafin husnah tayi magana taji wasu gigitaccen mari da duka tako ta ina
Daddynta yace Ashe bakida kunya matata kikefadawa haka Ashe zaki iya fadawa uwarki kenan
Laila tace kadaina hadani da wannan jinin mayun
Mummy tace wai maiyasa hakane
Towaima menene dalilin dazaku dage
Saiya saki matarshi
Ke meenat idan kawarkice shiya haifeta
To bari nafada muku bawanda ya isa yatakurawa yarinyar nan agidan
Idan kinsan rigima zakiyi da matar mahaifinki kiwuce kikoma gidanki
Hakeem yace mummy rabudasu dasu duk zanyi maganinsu koma jeki huta abinki
Mummy tawuce zuwa part dinta
Amina tasauka kasa dagudu tana kuma mecinrai sosai
Hajiya rukayya tace gaskiya gidan nan ba adallaci
Laila tace bakomai Allah zaimana sakayya Dan yana ji kuma yanagani
Hakeem yajuya yamaka mata wani uwar harara yace idan kikasake ambatar Allah sainabuge bakin ki wallahi kinsan Allah zaki dinga abinda kukeyi
Ya juya yashiga bedroom dinshi yaga husnah kwance tana kuka
Yasunya dai dai kunanta yamata rada
amma taki shiru cak yadauketa zuwa bathroom
Tare sukayi wanka saida ya tabbatar ta huce sannan suka fito daga bathroom din dakanshi yashiryata zai mayar mata dakayan data cire tarike hanunshi tace zanje nasa wasu
Yace wadannan bayanzu kikasaba tace ai idan nayi wanka bana son maida Wanda cire kobaiyi datti
Yace duk yadda kikeso haka za ayi amma saikin gama shirya ni kinsan zanfita magriba tadaga mai gira tace angama sweet
Tsaf tashiryashi cikin wani farin jallabiya kowa yaganshi yasan yanada kwanciyar hankali
Zaifita tace bakajiba yatsaya yana kallonta ta tako tazo har inda yake
Tayi tsalle manna mashi kiss tace I LOVE YOU
Murmushi Hakeem yayi yakamota yace I love you too
Ya rungumeta tsam a kirjinsa
Yadago kanta ya hade bakinsu guri daya yashiga kissing din sosai sun Dade a haka
Hakeem sai dayaga hankalinshi na shirin barinjikinshi yasaketa da kyar
Dan yaji anakiran sallah yace mune kikaini nasake auwala
Murmishi husnah tayi taja hanunshi zuwa bathroom Dan taga rigima yakeji
Sai daya sake alwala kafin nan ya manna mata kiss
Yayi waje
Murmushi tayi tabishida kallo
Meenat kuwa tana can falo tana kuka
Laila tace kifada min gaskiya meenat a ina kika San wannan yarinyar yanayin kukanki yaban tsoro fa
Kaman akwai wani Abu akasa
Cikin kuka meenat tace mummy wallahi kawatace nasanta tasanni
Kuma wallahi nayi alkawarin bazata kwana agidan nan ba
Yayi dai dai da saukowar husnah daga sama daga ita sai karamin tawul zata je part dinta tasa kaya ne
Duk suka bita da kallo
Next page
Your comments is needed fans
Love you all
📖📖📖📝📝📝
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU ABDUL AZEEZ (KHALEEL) & HAJARA (YUSRAH)
INA ALFAHARI DAKU 'YA'YANA NAKAINA ALLAH YA RAMINKU DA IMANI
😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 138 to 140🎗
HUSNAH takallesu tayi murmushi tace sannunku da hutawa
Meenat tazabura zata biyota
Hajiya rukayya takamota tace rufamana asiri
Mezaki mata
Meenat tace kibarni naje na nuna mata ita karamar Mara kunyace hajiya
Laila tace karuwai ba inba karuwa ba mezaisa tasauko daga ita sai karamin towel
Husnah tayi murmushi tace
Dadin abin aduk inda kiga karuwa saikunga abokin tambadewarta
Kaman yadda kuka ganshi yasauko yayi masallaci yanzu
So kuringa sanin abinda zakufada Dan bakusan abinda za'amayar maku ba
Kekuma daughter meenat
Mekike tunanin zakimin duka na zakiyi ko
Lalle kuwa Ashe zaki iya dukan ubanki kenan
Mara kunya kawai
Kifito fili kifada musu abinda kike boyewa fa
Tana game
Suby ta kalli Laila tace dan dubeta saikace aljana
Laila tace ina marabarsu da aljanun ai babu
Suby tace daga yau dai duk wani iyayi yakare dan za asamu dai dai daita dan meenat ba daukar
raini zatayi
Laila ta buga tsaki zuciyarta FAM da da haushin kyau dataga Husnah tayi cikin kayan datasa koina yaji kuma yafito ajikinta
Husnah kokulasu batayi ba kuma tasan da ita sukeyi
Wayarta yayi kara tadauka cikin shagwaba tace
Ya bakudawo ba sweet kasan muna da bakuwa ko
Yace sorry baby Kinsan da asuba su mummy zasu tashi shine nake musu booking din komai
Husnah tace amma yanzu a ina kake
Yace ina mota zandawo gida insha Allah
Tace allah yadawo mindakai lafiya barinje najiraka a sama yace yauwa my baby
Love you ya mata kiss kamar tana ganinshi takashe wayar
Ko kallon inda suke batayi ba
Ta haurasa da Teddy dinta da wayar sauran chocolate din ne tabari a falon
Ta haura sama tasake feshe dakin dakin da turare mai kamshi
Kafin tazauna tana kallon tashar wato zee aflan
Ana wani film ne na soyayya yanayin soyayyyar jaruman saiyake mata kaman nasu itada sweet dinta sosai film din yamata dadi
Can taji ihu daga kasa na murna
Tana tunanin su meenat sun iso kenan
Meenat sosai ta rungume mummynta tana murna tace wallahi mummy nayi missing dinku Laila tace nima haka my daughter kinrame
Meenat tayi murmushi tasake uwar ta rungume anty suby suna murnar ganin juna
Hajiya rukayya tace wato kunga 'yarku bakwa tani ko tana dariya
Laila ta ce ya hakuri hajiya Kinsan meenat da surutu sannunku da zuwa
Nan meenat ina ita hakeemar take
Suby tace yanzu tagama mana karuwanci anan ta haura sama
Kafin meenat tayi magana Hakeem yashigo cikin falon yana ganin meenat yasaki fuska itama da murnarta tatashi taje gabanshi takama hanunshi tace sannu da zuwa daddy nayi murnar ganinka
Yace nima haka kakata ya magidan naki tace kowa lafiya yaja hanunta sukayi sama
Laila dadi yakasheta ganin yadda Hakeem ya nuna murna daga yarshi guda daya
Suna shiga falon kamshi hade da sanyin AC ya doki hancinsu
a falon suka zauna meenat tazauna kusa da daddynta yana tambayarta rayuwa
Husnah tana daga bedroom
Hakeem yadauki wayarshi yakira husnah yace baby kina ina kifito ga 'yarki ta isofa muna falo tare
Husnah tace ganin zuwa nima inan ina bedroom ne
Ta kashe wayar ta
Meenat kuwa takaici yakamata ganin yadda ubanta yake kashe wa wata banza murya wai harda kiranta baby
Husnah tafito cikin yanayin tafiyarta medaukar hankali tana murmushi tace Ashe ma sun iso Hakeem yajuyo jin kamshinta murmushi yazuba mata
Ita kuwa meenat jin muryar kaman tasan inda tasan muryar nan tayi saurin juyowa itama aikuwa sukakyi eyes to eyes da juna cikin tsananin rudewa meenat tace nashiga uku
Asmau meyakawoki gidan mu
Husnah tayi murmushi kawai tace sannu da zuwa ya hanyar tazo tazauna daf da Hakeem
Meenat cikin tashin hankali ta buga wa husnah tsawa tace meya kawoki gidan nan
Tajuya gurin daddynta tace tadurkusa tadafa gwiwowinsa tace dan Allah Daddy karkace min asmau ce matarka dan Allah kace min ba ita bace
Yace kina Haukane Amina wani irin magana kikefa matata ce fa
Jin abinda daddynta yace yasa tafa sa wata uwar kara tafadi kasa sumammiya
Husnah tayi kanta tana jijjagata
Jinkara daga sama yasa su Laila dasu hajiya rukayya suka hauro a gigihusnahSuna shigowa sukaga meenat kwance a kasa kanta a hanun husnah
Tana yayyafa mata ruwa
Suby ta bangaje husnah tace matsa dallah dangin mayu
Daga zuwanta ankama mana ita
Laila kuwa batayi watata ba badauki hanu ta tsinke Husnah da mari dai dai fitowar Hakeem daga kitchen dinsama dan dauko ruwa mesanyi a kwara ma meenat
aikuwa yasaki robar ruwar akasa baiyi watata ba ya damko Laila yazabga mata mari har sau uku hajiya rukayya da suby suka saka salati
Hajiya rukayya tacewa wa suby yimaza kije kikira hajiyarsa tazo
Suby tatafi bangaren mummyn Hakeem dan kiranta
Hakeem kuwa da sauri yasa hanu yadago husnah yana rarrashinta Husnah tafashe da kuka tace
To mena mata zata mareni
Yace kiyi hakuri baki ga na dau hukunci ba
Ya kwantar da Husnah ya akirjinshi yana rarrashinta
Laila kuwa hanu tasa akai tace yanzu saboda wannan yarinyar kamanta da rayuwar 'yarka
Kamareni saboda namata abinda yadace
Meenat dake kuka sosai a hanun hajiya rukayya tace
Asmau kincuceni kincuceni kirasa Wanda zaki aura sai baba na
Wallahi sai kinbar gidan nan inba haka ba zankasheki wallahi ta tashi daga kwanciyar datake
Hakeem yace Ashe rashinkuyarki yakai haka
Zaki dubi tsabar idona kice zaki kashe matata
tobari kiji akan matata dagake har uwarki dama Wanda yake da hanu wajen daga mata hankali zan Baku mamaki wallahi
Yaja hanun husnah sukayi bedroom
Ya rufo ko
Hakeem yadago fuskakarta yace kiyi hakuri kinji ko bamai sake mai maita abinda ta tayi akanki ina fatan kinji ko
Husnah tadaga kai yace yauwa my sweet
amma daman meenat kawarki ce
Husnah tace nifa bansanta ba ma a school sosai sai lokacin da akabata prefect
Hakeem yadaga kai yace OK
Nasan aikin kakan kane zata zugata zanyi maganinsu
Mummy tashigo falon tace wai meyake faruwa ne agidan haka
Meenat tanaganin mummy ta taso da gudu ta rungume mummy tace Granny Dan Allah kisa daddy yasaketa
Wallahi zuciyata zataiya fashewa
Mummy tace wai mekefaruwa ne
Laila tace bata labarin komai
Mummy tace ina suke
Laila tace yajata zuwa dakin yabata hakuri
Mummy takira wayar Hakeem yadauka tace kufito falo dukanku ina da magana daku
Hakeem yakamo hanun husnah zuwa falon
Mummy ta kalli husnah tace 'yata dama kunsan junane da meenat
Husnah ta girgiza kai tace a a mummy
Ina dai ganinta a school dinmu
amma gaskiya bawani sani na mata ba
Amina tace karya kikeyi kifada musu gaskiya
Granny wallahi babbar kawatace a school nasanta tasanni cin amana ne kawai ta auri babana na
Dan Allah daddy karabu da ita wallahi kawatace komai namu tare mukeyi
A school
Taya zatayi tazama kishiyar uwata
Hakeem yace kewai bakida kunya ko oya get out of here stupid girl
Dasauri meenat takama husnah
Tace wallahi kifada musu gaskiya
Dan wallahi bazan taba barinki kizauna agidan a amatsayin kina auren baba na ba
Husnah ta kalli mummy
Mummy tace was husnah kiyi hakuri kinji husnah
Koma dakinki kizauna kawai
Husnah tace to mummy
Tajuya zata fita amina ta fincikota ina zakishiga gidan ubanki ne
Ko anfada miki nan ma scholarship akeci kamar yadda kikasamu har kika yi makaranta mekyau
Kafin husnah tayi magana taji wasu gigitaccen mari da duka tako ta ina
Daddynta yace Ashe bakida kunya matata kikefadawa haka Ashe zaki iya fadawa uwarki kenan
Laila tace kadaina hadani da wannan jinin mayun
Mummy tace wai maiyasa hakane
Towaima menene dalilin dazaku dage
Saiya saki matarshi
Ke meenat idan kawarkice shiya haifeta
To bari nafada muku bawanda ya isa yatakurawa yarinyar nan agidan
Idan kinsan rigima zakiyi da matar mahaifinki kiwuce kikoma gidanki
Hakeem yace mummy rabudasu dasu duk zanyi maganinsu koma jeki huta abinki
Mummy tawuce zuwa part dinta
Amina tasauka kasa dagudu tana kuma mecinrai sosai
Hajiya rukayya tace gaskiya gidan nan ba adallaci
Laila tace bakomai Allah zaimana sakayya Dan yana ji kuma yanagani
Hakeem yajuya yamaka mata wani uwar harara yace idan kikasake ambatar Allah sainabuge bakin ki wallahi kinsan Allah zaki dinga abinda kukeyi
Ya juya yashiga bedroom dinshi yaga husnah kwance tana kuka
Yasunya dai dai kunanta yamata rada
amma taki shiru cak yadauketa zuwa bathroom
Tare sukayi wanka saida ya tabbatar ta huce sannan suka fito daga bathroom din dakanshi yashiryata zai mayar mata dakayan data cire tarike hanunshi tace zanje nasa wasu
Yace wadannan bayanzu kikasaba tace ai idan nayi wanka bana son maida Wanda cire kobaiyi datti
Yace duk yadda kikeso haka za ayi amma saikin gama shirya ni kinsan zanfita magriba tadaga mai gira tace angama sweet
Tsaf tashiryashi cikin wani farin jallabiya kowa yaganshi yasan yanada kwanciyar hankali
Zaifita tace bakajiba yatsaya yana kallonta ta tako tazo har inda yake
Tayi tsalle manna mashi kiss tace I LOVE YOU
Murmushi Hakeem yayi yakamota yace I love you too
Ya rungumeta tsam a kirjinsa
Yadago kanta ya hade bakinsu guri daya yashiga kissing din sosai sun Dade a haka
Hakeem sai dayaga hankalinshi na shirin barinjikinshi yasaketa da kyar
Dan yaji anakiran sallah yace mune kikaini nasake auwala
Murmishi husnah tayi taja hanunshi zuwa bathroom Dan taga rigima yakeji
Sai daya sake alwala kafin nan ya manna mata kiss
Yayi waje
Murmushi tayi tabishida kallo
Meenat kuwa tana can falo tana kuka
Laila tace kifada min gaskiya meenat a ina kika San wannan yarinyar yanayin kukanki yaban tsoro fa
Kaman akwai wani Abu akasa
Cikin kuka meenat tace mummy wallahi kawatace nasanta tasanni
Kuma wallahi nayi alkawarin bazata kwana agidan nan ba
Yayi dai dai da saukowar husnah daga sama daga ita sai karamin tawul zata je part dinta tasa kaya ne
Duk suka bita da kallo
Next page
Your comments is needed fans
Love you all
📖📖📖📝📝📝
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU ABDUL AZEEZ (KHALEEL) & HAJARA (YUSRAH)
INA ALFAHARI DAKU 'YA'YANA NAKAINA ALLAH YA RAMINKU DA IMANI
😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 138 to 140🎗
HUSNAH takallesu tayi murmushi tace sannunku da hutawa
Meenat tazabura zata biyota
Hajiya rukayya takamota tace rufamana asiri
Mezaki mata
Meenat tace kibarni naje na nuna mata ita karamar Mara kunyace hajiya
Laila tace karuwai ba inba karuwa ba mezaisa tasauko daga ita sai karamin towel
Husnah tayi murmushi tace
Dadin abin aduk inda kiga karuwa saikunga abokin tambadewarta
Kaman yadda kuka ganshi yasauko yayi masallaci yanzu
So kuringa sanin abinda zakufada Dan bakusan abinda za'amayar maku ba
Kekuma daughter meenat
Mekike tunanin zakimin duka na zakiyi ko
Lalle kuwa Ashe zaki iya dukan ubanki kenan
Mara kunya kawai
Kifito fili kifada musu abinda kike boyewa fa