← Book details Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 8 OF 19

Sashe 8

Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Husnah tanemi two sitter tazauna tana shan chocolate din ta gefenta kuma katuwar Teddy dinta saikuma wayarta a hanunta
Tana game

Suby ta kalli Laila tace dan dubeta saikace aljana
Laila tace ina marabarsu da aljanun ai babu

Suby tace daga yau dai duk wani iyayi yakare dan za asamu dai dai daita dan meenat ba daukar
raini zatayi

Laila ta buga tsaki zuciyarta FAM da da haushin kyau dataga Husnah tayi cikin kayan datasa koina yaji kuma yafito ajikinta

Husnah kokulasu batayi ba kuma tasan da ita sukeyi
Wayarta yayi kara tadauka cikin shagwaba tace
Ya bakudawo ba sweet kasan muna da bakuwa ko

Yace sorry baby Kinsan da asuba su mummy zasu tashi shine nake musu booking din komai

Husnah tace amma yanzu a ina kake
Yace ina mota zandawo gida insha Allah

Tace allah yadawo mindakai lafiya barinje najiraka a sama yace yauwa my baby
Love you ya mata kiss kamar tana ganinshi takashe wayar

Ko kallon inda suke batayi ba
Ta haurasa da Teddy dinta da wayar sauran chocolate din ne tabari a falon

Ta haura sama tasake feshe dakin dakin da turare mai kamshi

Kafin tazauna tana kallon tashar wato zee aflan
Ana wani film ne na soyayya yanayin soyayyyar jaruman saiyake mata kaman nasu itada sweet dinta sosai film din yamata dadi

Can taji ihu daga kasa na murna
Tana tunanin su meenat sun iso kenan

Meenat sosai ta rungume mummynta tana murna tace wallahi mummy nayi missing dinku Laila tace nima haka my daughter kinrame
Meenat tayi murmushi tasake uwar ta rungume anty suby suna murnar ganin juna

Hajiya rukayya tace wato kunga 'yarku bakwa tani ko tana dariya

Laila ta ce ya hakuri hajiya Kinsan meenat da surutu sannunku da zuwa
Nan meenat ina ita hakeemar take

Suby tace yanzu tagama mana karuwanci anan ta haura sama

Kafin meenat tayi magana Hakeem yashigo cikin falon yana ganin meenat yasaki fuska itama da murnarta tatashi taje gabanshi takama hanunshi tace sannu da zuwa daddy nayi murnar ganinka

Yace nima haka kakata ya magidan naki tace kowa lafiya yaja hanunta sukayi sama

Laila dadi yakasheta ganin yadda Hakeem ya nuna murna daga yarshi guda daya

Suna shiga falon kamshi hade da sanyin AC ya doki hancinsu

a falon suka zauna meenat tazauna kusa da daddynta yana tambayarta rayuwa

Husnah tana daga bedroom
Hakeem yadauki wayarshi yakira husnah yace baby kina ina kifito ga 'yarki ta isofa muna falo tare

Husnah tace ganin zuwa nima inan ina bedroom ne
Ta kashe wayar ta

Meenat kuwa takaici yakamata ganin yadda ubanta yake kashe wa wata banza murya wai harda kiranta baby

Husnah tafito cikin yanayin tafiyarta medaukar hankali tana murmushi tace Ashe ma sun iso Hakeem yajuyo jin kamshinta murmushi yazuba mata

Ita kuwa meenat jin muryar kaman tasan inda tasan muryar nan tayi saurin juyowa itama aikuwa sukakyi eyes to eyes da juna cikin tsananin rudewa meenat tace nashiga uku

Asmau meyakawoki gidan mu
Husnah tayi murmushi kawai tace sannu da zuwa ya hanyar tazo tazauna daf da Hakeem

Meenat cikin tashin hankali ta buga wa husnah tsawa tace meya kawoki gidan nan

Tajuya gurin daddynta tace tadurkusa tadafa gwiwowinsa tace dan Allah Daddy karkace min asmau ce matarka dan Allah kace min ba ita bace

Yace kina Haukane Amina wani irin magana kikefa matata ce fa

Jin abinda daddynta yace yasa tafa sa wata uwar kara tafadi kasa sumammiya

Husnah tayi kanta tana jijjagata
Jinkara daga sama yasa su Laila dasu hajiya rukayya suka hauro a gigihusnahSuna shigowa sukaga meenat kwance a kasa kanta a hanun husnah

Tana yayyafa mata ruwa

Suby ta bangaje husnah tace matsa dallah dangin mayu

Daga zuwanta ankama mana ita

Laila kuwa batayi watata ba badauki hanu ta tsinke Husnah da mari dai dai fitowar Hakeem daga kitchen dinsama dan dauko ruwa mesanyi a kwara ma meenat

aikuwa yasaki robar ruwar akasa baiyi watata ba ya damko Laila yazabga mata mari har sau uku hajiya rukayya da suby suka saka salati

Hajiya rukayya tacewa wa suby yimaza kije kikira hajiyarsa tazo
Suby tatafi bangaren mummyn Hakeem dan kiranta

Hakeem kuwa da sauri yasa hanu yadago husnah yana rarrashinta Husnah tafashe da kuka tace
To mena mata zata mareni
Yace kiyi hakuri baki ga na dau hukunci ba

Ya kwantar da Husnah ya akirjinshi yana rarrashinta

Laila kuwa hanu tasa akai tace yanzu saboda wannan yarinyar kamanta da rayuwar 'yarka
Kamareni saboda namata abinda yadace

Meenat dake kuka sosai a hanun hajiya rukayya tace
Asmau kincuceni kincuceni kirasa Wanda zaki aura sai baba na

Wallahi sai kinbar gidan nan inba haka ba zankasheki wallahi ta tashi daga kwanciyar datake

Hakeem yace Ashe rashinkuyarki yakai haka

Zaki dubi tsabar idona kice zaki kashe matata

tobari kiji akan matata dagake har uwarki dama Wanda yake da hanu wajen daga mata hankali zan Baku mamaki wallahi

Yaja hanun husnah sukayi bedroom
Ya rufo ko

Hakeem yadago fuskakarta yace kiyi hakuri kinji ko bamai sake mai maita abinda ta tayi akanki ina fatan kinji ko

Husnah tadaga kai yace yauwa my sweet

amma daman meenat kawarki ce
Husnah tace nifa bansanta ba ma a school sosai sai lokacin da akabata prefect

Hakeem yadaga kai yace OK
Nasan aikin kakan kane zata zugata zanyi maganinsu

Mummy tashigo falon tace wai meyake faruwa ne agidan haka

Meenat tanaganin mummy ta taso da gudu ta rungume mummy tace Granny Dan Allah kisa daddy yasaketa

Wallahi zuciyata zataiya fashewa
Mummy tace wai mekefaruwa ne

Laila tace bata labarin komai
Mummy tace ina suke
Laila tace yajata zuwa dakin yabata hakuri

Mummy takira wayar Hakeem yadauka tace kufito falo dukanku ina da magana daku

Hakeem yakamo hanun husnah zuwa falon

Mummy ta kalli husnah tace 'yata dama kunsan junane da meenat

Husnah ta girgiza kai tace a a mummy

Ina dai ganinta a school dinmu
amma gaskiya bawani sani na mata ba

Amina tace karya kikeyi kifada musu gaskiya

Granny wallahi babbar kawatace a school nasanta tasanni cin amana ne kawai ta auri babana na
Dan Allah daddy karabu da ita wallahi kawatace komai namu tare mukeyi
A school
Taya zatayi tazama kishiyar uwata

Hakeem yace kewai bakida kunya ko oya get out of here stupid girl

Dasauri meenat takama husnah
Tace wallahi kifada musu gaskiya
Dan wallahi bazan taba barinki kizauna agidan a amatsayin kina auren baba na ba

Husnah ta kalli mummy

Mummy tace was husnah kiyi hakuri kinji husnah

Koma dakinki kizauna kawai
Husnah tace to mummy

Tajuya zata fita amina ta fincikota ina zakishiga gidan ubanki ne

Ko anfada miki nan ma scholarship akeci kamar yadda kikasamu har kika yi makaranta mekyau

Kafin husnah tayi magana taji wasu gigitaccen mari da duka tako ta ina

Daddynta yace Ashe bakida kunya matata kikefadawa haka Ashe zaki iya fadawa uwarki kenan
Laila tace kadaina hadani da wannan jinin mayun

Mummy tace wai maiyasa hakane
Towaima menene dalilin dazaku dage
Saiya saki matarshi

Ke meenat idan kawarkice shiya haifeta

To bari nafada muku bawanda ya isa yatakurawa yarinyar nan agidan
Idan kinsan rigima zakiyi da matar mahaifinki kiwuce kikoma gidanki

Hakeem yace mummy rabudasu dasu duk zanyi maganinsu koma jeki huta abinki

Mummy tawuce zuwa part dinta

Amina tasauka kasa dagudu tana kuma mecinrai sosai

Hajiya rukayya tace gaskiya gidan nan ba adallaci

Laila tace bakomai Allah zaimana sakayya Dan yana ji kuma yanagani

Hakeem yajuya yamaka mata wani uwar harara yace idan kikasake ambatar Allah sainabuge bakin ki wallahi kinsan Allah zaki dinga abinda kukeyi

Ya juya yashiga bedroom dinshi yaga husnah kwance tana kuka

Yasunya dai dai kunanta yamata rada

amma taki shiru cak yadauketa zuwa bathroom
Tare sukayi wanka saida ya tabbatar ta huce sannan suka fito daga bathroom din dakanshi yashiryata zai mayar mata dakayan data cire tarike hanunshi tace zanje nasa wasu

Yace wadannan bayanzu kikasaba tace ai idan nayi wanka bana son maida Wanda cire kobaiyi datti

Yace duk yadda kikeso haka za ayi amma saikin gama shirya ni kinsan zanfita magriba tadaga mai gira tace angama sweet
Tsaf tashiryashi cikin wani farin jallabiya kowa yaganshi yasan yanada kwanciyar hankali

Zaifita tace bakajiba yatsaya yana kallonta ta tako tazo har inda yake
Tayi tsalle manna mashi kiss tace I LOVE YOU

Murmushi Hakeem yayi yakamota yace I love you too
Ya rungumeta tsam a kirjinsa
Yadago kanta ya hade bakinsu guri daya yashiga kissing din sosai sun Dade a haka
Hakeem sai dayaga hankalinshi na shirin barinjikinshi yasaketa da kyar

Dan yaji anakiran sallah yace mune kikaini nasake auwala
Murmishi husnah tayi taja hanunshi zuwa bathroom Dan taga rigima yakeji

Sai daya sake alwala kafin nan ya manna mata kiss
Yayi waje

Murmushi tayi tabishida kallo

Meenat kuwa tana can falo tana kuka
Laila tace kifada min gaskiya meenat a ina kika San wannan yarinyar yanayin kukanki yaban tsoro fa

Kaman akwai wani Abu akasa

Cikin kuka meenat tace mummy wallahi kawatace nasanta tasanni

Kuma wallahi nayi alkawarin bazata kwana agidan nan ba

Yayi dai dai da saukowar husnah daga sama daga ita sai karamin tawul zata je part dinta tasa kaya ne

Duk suka bita da kallo

Next page

Your comments is needed fans

Love you all

📖📖📖📝📝📝
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

Story & written
By
The special writer

UMMU AFAN

🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚

🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹

🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹

🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹

🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU ABDUL AZEEZ (KHALEEL) & HAJARA (YUSRAH)

INA ALFAHARI DAKU 'YA'YANA NAKAINA ALLAH YA RAMINKU DA IMANI
😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘

🎗AKWAI LOKACI 🎗

🎗PAGE 138 to 140🎗

HUSNAH takallesu tayi murmushi tace sannunku da hutawa

Meenat tazabura zata biyota
Hajiya rukayya takamota tace rufamana asiri
Mezaki mata

Meenat tace kibarni naje na nuna mata ita karamar Mara kunyace hajiya
Laila tace karuwai ba inba karuwa ba mezaisa tasauko daga ita sai karamin towel

Husnah tayi murmushi tace
Dadin abin aduk inda kiga karuwa saikunga abokin tambadewarta

Kaman yadda kuka ganshi yasauko yayi masallaci yanzu

So kuringa sanin abinda zakufada Dan bakusan abinda za'amayar maku ba

Kekuma daughter meenat
Mekike tunanin zakimin duka na zakiyi ko

Lalle kuwa Ashe zaki iya dukan ubanki kenan
Mara kunya kawai

Kifito fili kifada musu abinda kike boyewa fa
Chapter 8 · 0% Book details