← Book details Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 14 OF 19

Sashe 14

Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Bai amsa ba yayi waje abinshi sukatafi

Mummy tadawo da kallonta kan meenat tace nifa bazan iya zama dakeba karkizo nima kikwace min nawa mijin king a Dan santalelen gaye

aikuwa meenat tafashe da dariya tace lalle ma tsohuwar nan wayafada miki daman mijin nakine kekadai

Meguri yazo sai maitaburma yanade ta tashi tadauki jakar kayanta tayi dashi wani daki Wanda ba abinda babu aciki nan tagyara a matsayin dakinta

****
Ranar sunar Aisha yaro yaci sunan baban Ahmad sai suka samishi sameer

Komai na suna Prof ne yayi ba abinda yabari Ahmad yayi

Su anty kubra ma tazo inda take rike da yaron kubra bata taba jin tanason haihuwaba irin na yau tayi matuka Sha'awar haihuwa

Husnah takatse mata shirun anty muma Allah yasa shekara mezuwa kihaifomana baby kaman wannan mekyau

Kubra tayi murmushi tace Allah yakarbi bakinki 'yar kanwata

Aisha dake jinsu tace dake ma ai husnah

Husnah tayi murmushi tace ai idan naga Dan ya shamsu kaman naga nawane

Kuma ma aini bana ma son na haihu nan kusa harsai mungama karatun mu dazamufara kwanan nan

Kubra ta kalli husnah tace idan Allah yabaki saikice bakyaso tunda baki da wayo mijinki nason haihuwa kice saikingama school ko

To karma kifada yaji Dan zakusamu sabani Dan kiji nafada miki

Husnah ta turo bakin shagwaba tace wallahi kubra nifa haihuwarce tsoronta nakeji

Aisha tace karkiji tsoron haihuwa Dan da alama saikin dire wa Prof shabiyu

Husnah tazaro ido ta shafa cikinta tace wa ni cab wallahi bazan iyaba

Yanayin yadda tayi maganar cike da wauta taba anty kubra da anty Aisha mejego dariya

Meenat tashigo dakin cikin sallama tace anty nazo kiga zainab ismail
Wacce take zama abayan desk dinmu

.husnah tafasheda ihu tace Dan Allah meenat itama cikin murna tace wallahi amma fa banmata maganaba kuma da alamu itama sunan tazo

aikuwa da gudu suka kwasa zuwa waje

Anty kubra tayi murmushi tace rayuwa kenan wazaiyi tunanin zasu dawo kamar da

Anty Aisha tace gaskiya fa husnah mutumce Allah dai yadada karesu daga sharrin shaidan

******
Bayan shekara biyu husnah da prof soyayya sosai suke zubawa kasar London yau kusan shekarar su daya da rabi kenan acan

Wani kwangila yakai Hakeem can sosai yake kula da husnah
Bata taba Neman wani Abu tarasaba

Kaman yadda shima bata gajiya da bukatunsa Dan zata iya cewa Prince din mabukaci sosai Dan baya daga mata kafa

Tana kokarin jurewa hakan ganin ta faranta mishi rai

Ayayinda shikuma prof baisan yanada wannan feelings din daya waba sai akan husnah Wanda yake jinbazai iya rayuwa batareda itaba

Kamar kullum husnah cikin wasu kana nan kaya Dan prof dinta baya gajiya da kallonta cikin su

Shiyasa duk inda yaga masu kyau Wanda suka burgeshi zai sai mata

Tayi wankanta cikin wani Dan karamin skirt baikai tsayin gwaiyarta ba ma sai wani hadadden half vest wanda shima yatsa dai dai breast dinta

Cikinta zuwa cibi duk awaje suke
Gawani kamshi mai dai dake fitowa daga jikinta Wanda dama yariga Yakama jikinta sosai kullum cikin kamshi take

Ga gyaran gashinta Dada yawa yake

Tana zaune tanacin gurgurunta Wanda take so sosai

Bataji shigowar shiba saidai jin hanunshi cikin kirjinta tayi aikuwa ta tashi a firigice zatayi ihu suka hada ido

aiku wa husnah tashagwabe fuska tace wallahi bazan yarda ba saina rama aikuwa haka suka ringa zagaye falonsu

Wai ita saita kamashi shikuwa Hakeem yaki tsayawa takamashi

Dakanta tagaji tafada kan kujera tana kukan shagwaba Wanda prof yana balain son shagwabarta yana kara sonta karuwa cikin zuciryasa

akanta ya kwanta yahade bakinsu guri daya sai yayi kissing dinta son ranshi kafin yasaketa yace matsorociya

Yakai kansa kan cikinta tace yadai yace inagaisawa da baby nane husnah tayi murmushi tace wani babyn dabaicika 1 months ba har kafara gaisawadashi

Prof yace ai kece bakisaniba run randa mukaje hospital aka min albishir da cikin dake jikinki

Kullum kina bacci sai munyi hirada baby

Kinsan wani Abu kuwa mummy fa bakaramin shirin zuwan jikanta takeba hakama daddy

Husnah tayi murmushi tace nidai banason cikina yakai na Anty Aisha wallahi har tausayi takebani

Hakeem yace ainaki sai yafinata saboda ke komai kikagani zakici acici kawai please baby kihaifo min yan biyar mana husnah tace ninafison na haifo guda Dari dai

Hakeem yafashe da dariya yace kefa in anbarki wai bakar magana kika fada minko tayi dariya tace sosai kuwa

******

Satin su husnah biyu da dawowa gida

Suna zaune itada meenat afalon mummy Dan yanzu komai tare sukeyi

Mummy tafito daga kitchen dinta tamiko wa husnah kwano ga dashishin naki

Husnah tayi murmushi tace yauwa mummyna Allah yakara miki lafiya

Mummy tayi murmushi tace amin 'yata kema Allah yasaukeki lafiya
Husnah tayi shiru

Meenat tayi murmushi tace wallahi Granny ta ce amin aranta

Husnah ta galla wa meenat harara
Tana murmushi

Mummy tace a din ta amsa din

Mummy ta haura sama tace kigama ci kisha maganinki

Meenat tafashe da dariya tace anzo gun wallahi shan magani

Husnah tace wallahi maganin ba dadi

Dariya kike minko zan rama ai zakiyi auran kema

Nan danan fuskar meenat yacanja tace Dan Allah anty na kidai na min maganar aure
Dan nasan Wanda nakeso bazan taba samunshi ba

Husnah cikin tashin hankali tace nayi nayi kifada min Wanda kikeso kinki

Natambayeki ko uncle bash din kikeso kince Allah yasauwake

Ke kincireshi a ranki baya ranki a yanzu

Towa kikeso kifada min Dan Allah

Meenat tadaga kai ta kalli husnah fuskarta cike da hawaye

Next page

Your comment is needed fans

Love you all

📝📝📝📝📝📖📖📖📖
[05/05, 10:19 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

Story & written
By
The special writer

UMMU AFAN

🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚

🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹

🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹

🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹

🎗I DEDICATE THIS PAGE TO MY LOVELY HUSBAND MR SULAIMAN ALLAH YABAR KAUNA TSAKANIN MU YA YARAMANA LOVELY KID'S DINMU❤❤❤❤❤❤❤😘😘😘😘😘😘 much love to you

🎗AKWAI LOKACI 🎗

🎗PAGE 151 to 152🎗

MEENAT tayi murmushi tace bazan iyafada mikiba
Dan nasan kona fada miki bashida amfani bazan taba samunshiba
Takarasa maganar tana kuka

Husnah tace haba meenat yanzu akwai abinda zai dameki kice bazaki fada minba saboda me

Meenat tace zanfada idan har naci nasarar cireshi daga cikin ratuwata

Husnah tayi murmushi tace kenan sonda kika nunawa uncle bash basone bane

Meenat tace tabbas basobane sai yanzu nasan soyayya anty na amma tazo min a inda bai kamaceni ba

Husnah tayi murmushi tace indai tayi wari maji ai

Meenat tayi murmushi tace seson gulma

Husnah tayi murmushi tace bakida kunya ko wace meson gulmar meenat tayi saurin kama kunne tace am sorry my mum

Husnah tace an miki afuwa
Tayi kamar bazatayi da dariya ba sai kuma suka kwasheda dariya gaba dayansu

Hakeem ne yashigo falon da sallama ganin suna dariya yace dariyan me kukeyi
Kuncika wa mummy kunne

Meenat ta tashi da sauri ta karbi brief case dinshi tace sannu da dawowa daddy yace yauwa 'yar daddy
Dariyar mekuke keda antyn taki

Meenat tace wallahi daddy abincin data ci yau muke kirgawa ga kuma dashishi mummy tamata yanzu tana kan ci

Hakeem ya kalli husnah datake cin abincinta bata kulashi ba saboda yayi laifi yau kafin yafita tace yabarta taje taga ummanta ya hanata

Murmushi Hakeem yayi yasan fushi takeyi
Meenat ta wuce zuwa can part din daddynta takai mishi jakar

Hakeem yamaka mata kallon so
Matsawa yayi gabanta yadauke plate din abincin

Cikin shagwaba ta tace kabani abincina
Yace anki abaki meyasa baki min sannu dazuwa ba

Tace yau she kashigo aini bangan kaba ma

Yanayin yadda take maganar yamatukar bawa Hakeem dariya yazauna kusa da ita yace mama food

Inga cikin naki wai a ina kike ajiye abincin ne Husnah tajuya kai abinta batason hirar

Hakeem ya janyota jikinshi yace baki huceba
Tayi shiru
Yace shikenan ina dai kano ne kishirya gobe kaiki

Bata San lokacin data dada rungumeshiba Dan tama manta inda take

Tace yauwa my Prince kokaifa wallahi har naji dadi sosai

Cikin shagwaba tayi fari da idonta tace amma naga yau kadawo da wuri lafiya kuwa

Yayi murmushi yace nazo mugaisa da babyna nane
Husnah tasan irin gaisawar dayake nufi

Dan haka kawai watarana idan taraya mishi zaibar office yadawo gida ya fitineta

Murmushi husnah tayi tace naki wayon wannan gaisawar taka

Hakeem yakalleta Wanda idonsa tuni yacanja kala

Yace nima kuwa nafasa zuwan naki kanon tunda hakane yayi murmushi

Mummy tasauko daga sama tace a a Ashe Kaine Hakeem yace a mummy wannan acicin ne
Mummy tayi murmushi tace wayafada maka son kanta ne yasa take cin abincin dayawa ai dankane yake sata cin

Hakeem yayi murmushi

Mummy tace katashi kaje dining mana akwai abinci

Hakeem dashi kadai yasan meyadawo dashi gida
Yace wa mummy zanyi bacci tukun nadan huta kafin abincin

Mummy tace afito lafiya to
Hakeem yatashi yanasatar kallon Husnah

Yaga dai bata daniyar tashi tabiyoshi
Yace kizo kibanin number din inason nakirasune

Husnah taji mamakin wannan karya daya mako

Mummy tace tashi kije kibashi number idan kindawo saiki karasa ci kisha magani

Husnah tace to atare suka fito

Mummy tayi murmushi tace kai wai kahaifi 'da acikinka yace zai maka wayo

Allah yadada zaunar Ku lafiya yabaku zuri'a tagarai
aini idan duk shekara Husnah zata Haifa maka 'da Son murna zanyi naga gidan koina da jikokina

Mummy nata zancen zucinta meenat tazo tazauna tace
Uwargida sarautar mata

Mummy hafsat tace to sarkin surutu kinfito meenat tace nafito wai yaushe wannan tsohon zai dawone

Mummy hafsat tace kinga wallahi kifita a idona dacewa mijina tsoho

Meenat tayi murmushi tace tsufa kuma aikungama tsufa nan sukayuta dariya

Hakeem kam yanashan yana hutawa kamar yadda yacewa mummy

Bayan sunfito daga wanka ne suna zaune akan resting chair dake bedroom din Hakeem husnah kwance kan kirjinshi yana shafa gashinta itakuma tana wasada gashin kirjinshi

Yace sai kitashi muje kimusu shopping ko

Husnah tace a a wallahi kabarshi karyazama barnar kudi tunda ba adade da kaimusu tsaraba ba

Hakeem yayi murmushi yace ba abinda zanwa su umma yazama barnar kudi

Dan Wallahi banajin ban bancin umma da mummy agareni Dan haka kidauka nima umma mahaifiyatace yadda kika dauki mummy na amatsayin uwa nima haka umma take agurina
Chapter 14 · 0% Book details