Sashe 14
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bai amsa ba yayi waje abinshi sukatafi
Mummy tadawo da kallonta kan meenat tace nifa bazan iya zama dakeba karkizo nima kikwace min nawa mijin king a Dan santalelen gaye
aikuwa meenat tafashe da dariya tace lalle ma tsohuwar nan wayafada miki daman mijin nakine kekadai
Meguri yazo sai maitaburma yanade ta tashi tadauki jakar kayanta tayi dashi wani daki Wanda ba abinda babu aciki nan tagyara a matsayin dakinta
****
Ranar sunar Aisha yaro yaci sunan baban Ahmad sai suka samishi sameer
Komai na suna Prof ne yayi ba abinda yabari Ahmad yayi
Su anty kubra ma tazo inda take rike da yaron kubra bata taba jin tanason haihuwaba irin na yau tayi matuka Sha'awar haihuwa
Husnah takatse mata shirun anty muma Allah yasa shekara mezuwa kihaifomana baby kaman wannan mekyau
Kubra tayi murmushi tace Allah yakarbi bakinki 'yar kanwata
Aisha dake jinsu tace dake ma ai husnah
Husnah tayi murmushi tace ai idan naga Dan ya shamsu kaman naga nawane
Kuma ma aini bana ma son na haihu nan kusa harsai mungama karatun mu dazamufara kwanan nan
Kubra ta kalli husnah tace idan Allah yabaki saikice bakyaso tunda baki da wayo mijinki nason haihuwa kice saikingama school ko
To karma kifada yaji Dan zakusamu sabani Dan kiji nafada miki
Husnah ta turo bakin shagwaba tace wallahi kubra nifa haihuwarce tsoronta nakeji
Aisha tace karkiji tsoron haihuwa Dan da alama saikin dire wa Prof shabiyu
Husnah tazaro ido ta shafa cikinta tace wa ni cab wallahi bazan iyaba
Yanayin yadda tayi maganar cike da wauta taba anty kubra da anty Aisha mejego dariya
Meenat tashigo dakin cikin sallama tace anty nazo kiga zainab ismail
Wacce take zama abayan desk dinmu
.husnah tafasheda ihu tace Dan Allah meenat itama cikin murna tace wallahi amma fa banmata maganaba kuma da alamu itama sunan tazo
aikuwa da gudu suka kwasa zuwa waje
Anty kubra tayi murmushi tace rayuwa kenan wazaiyi tunanin zasu dawo kamar da
Anty Aisha tace gaskiya fa husnah mutumce Allah dai yadada karesu daga sharrin shaidan
******
Bayan shekara biyu husnah da prof soyayya sosai suke zubawa kasar London yau kusan shekarar su daya da rabi kenan acan
Wani kwangila yakai Hakeem can sosai yake kula da husnah
Bata taba Neman wani Abu tarasaba
Kaman yadda shima bata gajiya da bukatunsa Dan zata iya cewa Prince din mabukaci sosai Dan baya daga mata kafa
Tana kokarin jurewa hakan ganin ta faranta mishi rai
Ayayinda shikuma prof baisan yanada wannan feelings din daya waba sai akan husnah Wanda yake jinbazai iya rayuwa batareda itaba
Kamar kullum husnah cikin wasu kana nan kaya Dan prof dinta baya gajiya da kallonta cikin su
Shiyasa duk inda yaga masu kyau Wanda suka burgeshi zai sai mata
Tayi wankanta cikin wani Dan karamin skirt baikai tsayin gwaiyarta ba ma sai wani hadadden half vest wanda shima yatsa dai dai breast dinta
Cikinta zuwa cibi duk awaje suke
Gawani kamshi mai dai dake fitowa daga jikinta Wanda dama yariga Yakama jikinta sosai kullum cikin kamshi take
Ga gyaran gashinta Dada yawa yake
Tana zaune tanacin gurgurunta Wanda take so sosai
Bataji shigowar shiba saidai jin hanunshi cikin kirjinta tayi aikuwa ta tashi a firigice zatayi ihu suka hada ido
aiku wa husnah tashagwabe fuska tace wallahi bazan yarda ba saina rama aikuwa haka suka ringa zagaye falonsu
Wai ita saita kamashi shikuwa Hakeem yaki tsayawa takamashi
Dakanta tagaji tafada kan kujera tana kukan shagwaba Wanda prof yana balain son shagwabarta yana kara sonta karuwa cikin zuciryasa
akanta ya kwanta yahade bakinsu guri daya sai yayi kissing dinta son ranshi kafin yasaketa yace matsorociya
Yakai kansa kan cikinta tace yadai yace inagaisawa da baby nane husnah tayi murmushi tace wani babyn dabaicika 1 months ba har kafara gaisawadashi
Prof yace ai kece bakisaniba run randa mukaje hospital aka min albishir da cikin dake jikinki
Kullum kina bacci sai munyi hirada baby
Kinsan wani Abu kuwa mummy fa bakaramin shirin zuwan jikanta takeba hakama daddy
Husnah tayi murmushi tace nidai banason cikina yakai na Anty Aisha wallahi har tausayi takebani
Hakeem yace ainaki sai yafinata saboda ke komai kikagani zakici acici kawai please baby kihaifo min yan biyar mana husnah tace ninafison na haifo guda Dari dai
Hakeem yafashe da dariya yace kefa in anbarki wai bakar magana kika fada minko tayi dariya tace sosai kuwa
******
Satin su husnah biyu da dawowa gida
Suna zaune itada meenat afalon mummy Dan yanzu komai tare sukeyi
Mummy tafito daga kitchen dinta tamiko wa husnah kwano ga dashishin naki
Husnah tayi murmushi tace yauwa mummyna Allah yakara miki lafiya
Mummy tayi murmushi tace amin 'yata kema Allah yasaukeki lafiya
Husnah tayi shiru
Meenat tayi murmushi tace wallahi Granny ta ce amin aranta
Husnah ta galla wa meenat harara
Tana murmushi
Mummy tace a din ta amsa din
Mummy ta haura sama tace kigama ci kisha maganinki
Meenat tafashe da dariya tace anzo gun wallahi shan magani
Husnah tace wallahi maganin ba dadi
Dariya kike minko zan rama ai zakiyi auran kema
Nan danan fuskar meenat yacanja tace Dan Allah anty na kidai na min maganar aure
Dan nasan Wanda nakeso bazan taba samunshi ba
Husnah cikin tashin hankali tace nayi nayi kifada min Wanda kikeso kinki
Natambayeki ko uncle bash din kikeso kince Allah yasauwake
Ke kincireshi a ranki baya ranki a yanzu
Towa kikeso kifada min Dan Allah
Meenat tadaga kai ta kalli husnah fuskarta cike da hawaye
Next page
Your comment is needed fans
Love you all
📝📝📝📝📝📖📖📖📖
[05/05, 10:19 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO MY LOVELY HUSBAND MR SULAIMAN ALLAH YABAR KAUNA TSAKANIN MU YA YARAMANA LOVELY KID'S DINMU❤❤❤❤❤❤❤😘😘😘😘😘😘 much love to you
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 151 to 152🎗
MEENAT tayi murmushi tace bazan iyafada mikiba
Dan nasan kona fada miki bashida amfani bazan taba samunshiba
Takarasa maganar tana kuka
Husnah tace haba meenat yanzu akwai abinda zai dameki kice bazaki fada minba saboda me
Meenat tace zanfada idan har naci nasarar cireshi daga cikin ratuwata
Husnah tayi murmushi tace kenan sonda kika nunawa uncle bash basone bane
Meenat tace tabbas basobane sai yanzu nasan soyayya anty na amma tazo min a inda bai kamaceni ba
Husnah tayi murmushi tace indai tayi wari maji ai
Meenat tayi murmushi tace seson gulma
Husnah tayi murmushi tace bakida kunya ko wace meson gulmar meenat tayi saurin kama kunne tace am sorry my mum
Husnah tace an miki afuwa
Tayi kamar bazatayi da dariya ba sai kuma suka kwasheda dariya gaba dayansu
Hakeem ne yashigo falon da sallama ganin suna dariya yace dariyan me kukeyi
Kuncika wa mummy kunne
Meenat ta tashi da sauri ta karbi brief case dinshi tace sannu da dawowa daddy yace yauwa 'yar daddy
Dariyar mekuke keda antyn taki
Meenat tace wallahi daddy abincin data ci yau muke kirgawa ga kuma dashishi mummy tamata yanzu tana kan ci
Hakeem ya kalli husnah datake cin abincinta bata kulashi ba saboda yayi laifi yau kafin yafita tace yabarta taje taga ummanta ya hanata
Murmushi Hakeem yayi yasan fushi takeyi
Meenat ta wuce zuwa can part din daddynta takai mishi jakar
Hakeem yamaka mata kallon so
Matsawa yayi gabanta yadauke plate din abincin
Cikin shagwaba ta tace kabani abincina
Yace anki abaki meyasa baki min sannu dazuwa ba
Tace yau she kashigo aini bangan kaba ma
Yanayin yadda take maganar yamatukar bawa Hakeem dariya yazauna kusa da ita yace mama food
Inga cikin naki wai a ina kike ajiye abincin ne Husnah tajuya kai abinta batason hirar
Hakeem ya janyota jikinshi yace baki huceba
Tayi shiru
Yace shikenan ina dai kano ne kishirya gobe kaiki
Bata San lokacin data dada rungumeshiba Dan tama manta inda take
Tace yauwa my Prince kokaifa wallahi har naji dadi sosai
Cikin shagwaba tayi fari da idonta tace amma naga yau kadawo da wuri lafiya kuwa
Yayi murmushi yace nazo mugaisa da babyna nane
Husnah tasan irin gaisawar dayake nufi
Dan haka kawai watarana idan taraya mishi zaibar office yadawo gida ya fitineta
Murmushi husnah tayi tace naki wayon wannan gaisawar taka
Hakeem yakalleta Wanda idonsa tuni yacanja kala
Yace nima kuwa nafasa zuwan naki kanon tunda hakane yayi murmushi
Mummy tasauko daga sama tace a a Ashe Kaine Hakeem yace a mummy wannan acicin ne
Mummy tayi murmushi tace wayafada maka son kanta ne yasa take cin abincin dayawa ai dankane yake sata cin
Hakeem yayi murmushi
Mummy tace katashi kaje dining mana akwai abinci
Hakeem dashi kadai yasan meyadawo dashi gida
Yace wa mummy zanyi bacci tukun nadan huta kafin abincin
Mummy tace afito lafiya to
Hakeem yatashi yanasatar kallon Husnah
Yaga dai bata daniyar tashi tabiyoshi
Yace kizo kibanin number din inason nakirasune
Husnah taji mamakin wannan karya daya mako
Mummy tace tashi kije kibashi number idan kindawo saiki karasa ci kisha magani
Husnah tace to atare suka fito
Mummy tayi murmushi tace kai wai kahaifi 'da acikinka yace zai maka wayo
Allah yadada zaunar Ku lafiya yabaku zuri'a tagarai
aini idan duk shekara Husnah zata Haifa maka 'da Son murna zanyi naga gidan koina da jikokina
Mummy nata zancen zucinta meenat tazo tazauna tace
Uwargida sarautar mata
Mummy hafsat tace to sarkin surutu kinfito meenat tace nafito wai yaushe wannan tsohon zai dawone
Mummy hafsat tace kinga wallahi kifita a idona dacewa mijina tsoho
Meenat tayi murmushi tace tsufa kuma aikungama tsufa nan sukayuta dariya
Hakeem kam yanashan yana hutawa kamar yadda yacewa mummy
Bayan sunfito daga wanka ne suna zaune akan resting chair dake bedroom din Hakeem husnah kwance kan kirjinshi yana shafa gashinta itakuma tana wasada gashin kirjinshi
Yace sai kitashi muje kimusu shopping ko
Husnah tace a a wallahi kabarshi karyazama barnar kudi tunda ba adade da kaimusu tsaraba ba
Hakeem yayi murmushi yace ba abinda zanwa su umma yazama barnar kudi
Dan Wallahi banajin ban bancin umma da mummy agareni Dan haka kidauka nima umma mahaifiyatace yadda kika dauki mummy na amatsayin uwa nima haka umma take agurina
Mummy tadawo da kallonta kan meenat tace nifa bazan iya zama dakeba karkizo nima kikwace min nawa mijin king a Dan santalelen gaye
aikuwa meenat tafashe da dariya tace lalle ma tsohuwar nan wayafada miki daman mijin nakine kekadai
Meguri yazo sai maitaburma yanade ta tashi tadauki jakar kayanta tayi dashi wani daki Wanda ba abinda babu aciki nan tagyara a matsayin dakinta
****
Ranar sunar Aisha yaro yaci sunan baban Ahmad sai suka samishi sameer
Komai na suna Prof ne yayi ba abinda yabari Ahmad yayi
Su anty kubra ma tazo inda take rike da yaron kubra bata taba jin tanason haihuwaba irin na yau tayi matuka Sha'awar haihuwa
Husnah takatse mata shirun anty muma Allah yasa shekara mezuwa kihaifomana baby kaman wannan mekyau
Kubra tayi murmushi tace Allah yakarbi bakinki 'yar kanwata
Aisha dake jinsu tace dake ma ai husnah
Husnah tayi murmushi tace ai idan naga Dan ya shamsu kaman naga nawane
Kuma ma aini bana ma son na haihu nan kusa harsai mungama karatun mu dazamufara kwanan nan
Kubra ta kalli husnah tace idan Allah yabaki saikice bakyaso tunda baki da wayo mijinki nason haihuwa kice saikingama school ko
To karma kifada yaji Dan zakusamu sabani Dan kiji nafada miki
Husnah ta turo bakin shagwaba tace wallahi kubra nifa haihuwarce tsoronta nakeji
Aisha tace karkiji tsoron haihuwa Dan da alama saikin dire wa Prof shabiyu
Husnah tazaro ido ta shafa cikinta tace wa ni cab wallahi bazan iyaba
Yanayin yadda tayi maganar cike da wauta taba anty kubra da anty Aisha mejego dariya
Meenat tashigo dakin cikin sallama tace anty nazo kiga zainab ismail
Wacce take zama abayan desk dinmu
.husnah tafasheda ihu tace Dan Allah meenat itama cikin murna tace wallahi amma fa banmata maganaba kuma da alamu itama sunan tazo
aikuwa da gudu suka kwasa zuwa waje
Anty kubra tayi murmushi tace rayuwa kenan wazaiyi tunanin zasu dawo kamar da
Anty Aisha tace gaskiya fa husnah mutumce Allah dai yadada karesu daga sharrin shaidan
******
Bayan shekara biyu husnah da prof soyayya sosai suke zubawa kasar London yau kusan shekarar su daya da rabi kenan acan
Wani kwangila yakai Hakeem can sosai yake kula da husnah
Bata taba Neman wani Abu tarasaba
Kaman yadda shima bata gajiya da bukatunsa Dan zata iya cewa Prince din mabukaci sosai Dan baya daga mata kafa
Tana kokarin jurewa hakan ganin ta faranta mishi rai
Ayayinda shikuma prof baisan yanada wannan feelings din daya waba sai akan husnah Wanda yake jinbazai iya rayuwa batareda itaba
Kamar kullum husnah cikin wasu kana nan kaya Dan prof dinta baya gajiya da kallonta cikin su
Shiyasa duk inda yaga masu kyau Wanda suka burgeshi zai sai mata
Tayi wankanta cikin wani Dan karamin skirt baikai tsayin gwaiyarta ba ma sai wani hadadden half vest wanda shima yatsa dai dai breast dinta
Cikinta zuwa cibi duk awaje suke
Gawani kamshi mai dai dake fitowa daga jikinta Wanda dama yariga Yakama jikinta sosai kullum cikin kamshi take
Ga gyaran gashinta Dada yawa yake
Tana zaune tanacin gurgurunta Wanda take so sosai
Bataji shigowar shiba saidai jin hanunshi cikin kirjinta tayi aikuwa ta tashi a firigice zatayi ihu suka hada ido
aiku wa husnah tashagwabe fuska tace wallahi bazan yarda ba saina rama aikuwa haka suka ringa zagaye falonsu
Wai ita saita kamashi shikuwa Hakeem yaki tsayawa takamashi
Dakanta tagaji tafada kan kujera tana kukan shagwaba Wanda prof yana balain son shagwabarta yana kara sonta karuwa cikin zuciryasa
akanta ya kwanta yahade bakinsu guri daya sai yayi kissing dinta son ranshi kafin yasaketa yace matsorociya
Yakai kansa kan cikinta tace yadai yace inagaisawa da baby nane husnah tayi murmushi tace wani babyn dabaicika 1 months ba har kafara gaisawadashi
Prof yace ai kece bakisaniba run randa mukaje hospital aka min albishir da cikin dake jikinki
Kullum kina bacci sai munyi hirada baby
Kinsan wani Abu kuwa mummy fa bakaramin shirin zuwan jikanta takeba hakama daddy
Husnah tayi murmushi tace nidai banason cikina yakai na Anty Aisha wallahi har tausayi takebani
Hakeem yace ainaki sai yafinata saboda ke komai kikagani zakici acici kawai please baby kihaifo min yan biyar mana husnah tace ninafison na haifo guda Dari dai
Hakeem yafashe da dariya yace kefa in anbarki wai bakar magana kika fada minko tayi dariya tace sosai kuwa
******
Satin su husnah biyu da dawowa gida
Suna zaune itada meenat afalon mummy Dan yanzu komai tare sukeyi
Mummy tafito daga kitchen dinta tamiko wa husnah kwano ga dashishin naki
Husnah tayi murmushi tace yauwa mummyna Allah yakara miki lafiya
Mummy tayi murmushi tace amin 'yata kema Allah yasaukeki lafiya
Husnah tayi shiru
Meenat tayi murmushi tace wallahi Granny ta ce amin aranta
Husnah ta galla wa meenat harara
Tana murmushi
Mummy tace a din ta amsa din
Mummy ta haura sama tace kigama ci kisha maganinki
Meenat tafashe da dariya tace anzo gun wallahi shan magani
Husnah tace wallahi maganin ba dadi
Dariya kike minko zan rama ai zakiyi auran kema
Nan danan fuskar meenat yacanja tace Dan Allah anty na kidai na min maganar aure
Dan nasan Wanda nakeso bazan taba samunshi ba
Husnah cikin tashin hankali tace nayi nayi kifada min Wanda kikeso kinki
Natambayeki ko uncle bash din kikeso kince Allah yasauwake
Ke kincireshi a ranki baya ranki a yanzu
Towa kikeso kifada min Dan Allah
Meenat tadaga kai ta kalli husnah fuskarta cike da hawaye
Next page
Your comment is needed fans
Love you all
📝📝📝📝📝📖📖📖📖
[05/05, 10:19 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO MY LOVELY HUSBAND MR SULAIMAN ALLAH YABAR KAUNA TSAKANIN MU YA YARAMANA LOVELY KID'S DINMU❤❤❤❤❤❤❤😘😘😘😘😘😘 much love to you
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 151 to 152🎗
MEENAT tayi murmushi tace bazan iyafada mikiba
Dan nasan kona fada miki bashida amfani bazan taba samunshiba
Takarasa maganar tana kuka
Husnah tace haba meenat yanzu akwai abinda zai dameki kice bazaki fada minba saboda me
Meenat tace zanfada idan har naci nasarar cireshi daga cikin ratuwata
Husnah tayi murmushi tace kenan sonda kika nunawa uncle bash basone bane
Meenat tace tabbas basobane sai yanzu nasan soyayya anty na amma tazo min a inda bai kamaceni ba
Husnah tayi murmushi tace indai tayi wari maji ai
Meenat tayi murmushi tace seson gulma
Husnah tayi murmushi tace bakida kunya ko wace meson gulmar meenat tayi saurin kama kunne tace am sorry my mum
Husnah tace an miki afuwa
Tayi kamar bazatayi da dariya ba sai kuma suka kwasheda dariya gaba dayansu
Hakeem ne yashigo falon da sallama ganin suna dariya yace dariyan me kukeyi
Kuncika wa mummy kunne
Meenat ta tashi da sauri ta karbi brief case dinshi tace sannu da dawowa daddy yace yauwa 'yar daddy
Dariyar mekuke keda antyn taki
Meenat tace wallahi daddy abincin data ci yau muke kirgawa ga kuma dashishi mummy tamata yanzu tana kan ci
Hakeem ya kalli husnah datake cin abincinta bata kulashi ba saboda yayi laifi yau kafin yafita tace yabarta taje taga ummanta ya hanata
Murmushi Hakeem yayi yasan fushi takeyi
Meenat ta wuce zuwa can part din daddynta takai mishi jakar
Hakeem yamaka mata kallon so
Matsawa yayi gabanta yadauke plate din abincin
Cikin shagwaba ta tace kabani abincina
Yace anki abaki meyasa baki min sannu dazuwa ba
Tace yau she kashigo aini bangan kaba ma
Yanayin yadda take maganar yamatukar bawa Hakeem dariya yazauna kusa da ita yace mama food
Inga cikin naki wai a ina kike ajiye abincin ne Husnah tajuya kai abinta batason hirar
Hakeem ya janyota jikinshi yace baki huceba
Tayi shiru
Yace shikenan ina dai kano ne kishirya gobe kaiki
Bata San lokacin data dada rungumeshiba Dan tama manta inda take
Tace yauwa my Prince kokaifa wallahi har naji dadi sosai
Cikin shagwaba tayi fari da idonta tace amma naga yau kadawo da wuri lafiya kuwa
Yayi murmushi yace nazo mugaisa da babyna nane
Husnah tasan irin gaisawar dayake nufi
Dan haka kawai watarana idan taraya mishi zaibar office yadawo gida ya fitineta
Murmushi husnah tayi tace naki wayon wannan gaisawar taka
Hakeem yakalleta Wanda idonsa tuni yacanja kala
Yace nima kuwa nafasa zuwan naki kanon tunda hakane yayi murmushi
Mummy tasauko daga sama tace a a Ashe Kaine Hakeem yace a mummy wannan acicin ne
Mummy tayi murmushi tace wayafada maka son kanta ne yasa take cin abincin dayawa ai dankane yake sata cin
Hakeem yayi murmushi
Mummy tace katashi kaje dining mana akwai abinci
Hakeem dashi kadai yasan meyadawo dashi gida
Yace wa mummy zanyi bacci tukun nadan huta kafin abincin
Mummy tace afito lafiya to
Hakeem yatashi yanasatar kallon Husnah
Yaga dai bata daniyar tashi tabiyoshi
Yace kizo kibanin number din inason nakirasune
Husnah taji mamakin wannan karya daya mako
Mummy tace tashi kije kibashi number idan kindawo saiki karasa ci kisha magani
Husnah tace to atare suka fito
Mummy tayi murmushi tace kai wai kahaifi 'da acikinka yace zai maka wayo
Allah yadada zaunar Ku lafiya yabaku zuri'a tagarai
aini idan duk shekara Husnah zata Haifa maka 'da Son murna zanyi naga gidan koina da jikokina
Mummy nata zancen zucinta meenat tazo tazauna tace
Uwargida sarautar mata
Mummy hafsat tace to sarkin surutu kinfito meenat tace nafito wai yaushe wannan tsohon zai dawone
Mummy hafsat tace kinga wallahi kifita a idona dacewa mijina tsoho
Meenat tayi murmushi tace tsufa kuma aikungama tsufa nan sukayuta dariya
Hakeem kam yanashan yana hutawa kamar yadda yacewa mummy
Bayan sunfito daga wanka ne suna zaune akan resting chair dake bedroom din Hakeem husnah kwance kan kirjinshi yana shafa gashinta itakuma tana wasada gashin kirjinshi
Yace sai kitashi muje kimusu shopping ko
Husnah tace a a wallahi kabarshi karyazama barnar kudi tunda ba adade da kaimusu tsaraba ba
Hakeem yayi murmushi yace ba abinda zanwa su umma yazama barnar kudi
Dan Wallahi banajin ban bancin umma da mummy agareni Dan haka kidauka nima umma mahaifiyatace yadda kika dauki mummy na amatsayin uwa nima haka umma take agurina