Sashe 10
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
.tace bakomai bayan wannan
Bash yace karkice haka asmau nasan ban kyauta miki ba
amma Dan Allah karkice ba komai a tsakaninmu
Cikin bacin rai husnah ta kalleshi tace dan Allah malam dakata karkasake min maganar wani alaka
A ina nasanka da harwani Abu yashiga tsakaninmu bayan malami da dalibarsa
Bashir yazube gaban prof yace wallahi ba a hayyacina nafasa aurenta bansan meyake faruwaba
A lokacin ba abinda nake gani sai amina
Hakeem ya kalli husnah yace daman shine Wanda kike bani labari amina ma itace kawarki da kike bani labari
Tunda akafara maganar kuka baizowa husnah ba sai yanzu
Ta fashe da kuka data tuno da abinda suka mata
Dagudu tabar falon
Hakeem yakai kallonshi ga amina yace ke inason kifada min gaskiyar abinda kefaruwa bana son kimin karya kinsan halina
amina tafashe da kuka ta kalli bashir tace Dan Allah uncle kayafemin
Hajiya rukayya tace ke karkice komai tashi kitafi daki
Hakeem yace ba inda zakije sai kin amsa min tambayata
Cikin kuka meenat ta kwashe komai tafadamusu
Kunyar duniya hajiya rukayya da su hajiya suwaiba da laila sunshashi agun
Bashir yadago idonshi kaman garwashin wuta ya kalli meenat yace amina kuncuceni duniya da lahira
Ninasan dama duk abinda na aikata wa asmau
Ba a hayyacina na aikata ba
Ba abinda zance saidai nace Allah ya isa tsakanina dake da kakarki
Ya kalli Hakeem yace kamin aikin gafara wallahi bazan iya zama da amina a matsayin mataba
Nasaketa saki uku kuma a hayyacina nasaketa
Bana bukatar ta a ruyuwata
Ya tashi yay ficewarsa daga gidan baki daya
Hakeem yace kunga abinda kukajawa kanku ko
Yanzu wannan wani irin abin kunya ne haka
Yayi mun dai dai wannan shine hukuncin da yadace da ita
Kuma kunga dayake Allah ba azzalumin bawansaba ne kuncuci husnah kuna Ganin kunci bulus ko
To kunga aikin Ku saigashi duk abinda kuka yi nikuwa tanadi
Dan kuwa samun mata irin husnah a yanzu sai antona
Dole bash yamiki abinda yafi haka
Banga laifinshi ba Dan asarar mace kaman husnah bakaramin asara bane
Ya tashi yayi dakin husnah ya kullo kofar yanashi baiganta a faloba
Direct yawuce zuwa bedroom dinta
Ya hangota kwance kuka sosai takeyi kaman Allah ya aikota
Ya karasa yazauna dab da ita yakamo hanunta yace baby look in to my eyes
Husnah takasa kallonshi
Yace kukan mekikeyi
Tace bana son tuna abinda suka min ne
Saboda nashafesu a tarihin rayuwata
Yace idan hakane kidaina kuka
Kokinsan nigata suka min da bashir ya aureki ina zansameki baby
Kodaya banji haushin su ba
Saima godewa Allah da kuma hajiya rukayya
Duk abinda ta aikata karshe kan 'yarta yadawo
Dan haka kidaina kuka bana son kukan ki kinjiko
Tadaga kai sama yahau bed din dakyau yajanyota jikinshi yana shafa bayanta yace kokinsan bashir yasaki amina yanzu
arazane Husnah ta tashi tace meyasa zaisaketa bayan komai yawuce
Allah yabani Wanda yafishi
Baikamata yayi hakaba wannan ai cin amanar soyayya ce
Hakeem yamaida ita kan kirjinshi yace ai dama soyayyarsu bata Allah da annabi bane
Naji dadi dayawa amina wannan sakin
Hakan shizaisa tagane abinda yake dai dai
Tadaina bin zugan kakaninta Dana uwarta
Idan amina ta nutsu tagyara halinta
Zan maida ita makaranta insaku tare kucigaba da zuwa school dinku kamar yadda kuke da
Husnah tayi murmushi ta kara rungumeshi sosai tace idan kamana haka zamuji dadi sosai Allah yasaka da alkairi
Allah yakara daukaka da arziki mai amfani yakara mana lafiya yabaka ikon ciyar damu da halak
Yakara wa su mummy da daddy Nisan kwana da lafiya
Hakeem cikin tsananin son matarshi ya kara kankameta sosai a kirjinshi yace adduoinki agareni suna sani nishadi
Dani da su mummy duk muna alfaharin samun ki cikin rayuwarmu
Husnah tace Dan Allah sweet karkace zaka matasawa meenat
Kabarta na tabbatar zatayi nadama abinda tayi
Hakeem yace kedai kice kina bin bayan kawarki ko
Husnah tayi murmushi tace tun bayan rabuwata da meenat bansake wata kawaba daman nima bamai son tarin kawaye bane
Naso meenat zuciya daya itace dai tadaukeni da guda biyu
amma koyanzu takeson mucigaba da zumuncin mu
Ina son haka saboda ina son meenat sosai
Hakeem bai barta tacigaba da maganartaba yahada bakinsu guri daya
Nan fa wasa yacanja salo
Gashi ankusa kiran magriba kuma ba itace dashiba
Tayi kakorin kwatar kanta amma takasa tashiga hanun maza sosai Hakeem yafara fita a hayyacinsa yana kokarin rabata da kayan jikinta
Husnah tayi tunanin idan tabari fa ba takyauta Dan anshiga hakkin uwargida
Cikin kuka Husnah tafara wash Allah cikina cikina
Cikin sauri Hakeem yafara tambaryata meyasameta tace cikina nane yake ciwo
Dasauri yasauka daga kan bed din Dan dauko magani husnah naganin yafita ta tashi dasauri tashiga bathroom
Tasaka key
Yadawo yaga wayam bata kan bed murmushi yayi yace zan kamaki
Kifito nayi alwala kinga zantafi masallaci Husnah tace naki wayon kaje dayan bedroom din kayi acan
Murmushi yayi yasan idan zai biye mata bazata budeba
Meenat zaune gaban uwarta da kakanta kuka sosai takeyi
Laila tace duk abin ma ai kaina yadawo niyakama ta ace ina kukan bakeba
Hajiya rukayya kuwa cewa tayi share hawayenki Dan yasaki ke
ai bashine karshen mazaba
Dan haka kiyi shiru miji sai kin ce bakya so
Keda ba mummuna ba
Meenat tace wallahi ina son shi gashi harsaki uku yayi min
Yazanyi nayi rayuwa ba bashir
Husnah kincuceni bazan taba yafe miki ba sai na dau fansar abinda kika min
Laila tace dakuwa kincika 'yar halak mekishin kanta ban amince kibarta tasha ruwaba agidan nan zanso kizama kece kishiyarta baniba uwarki zan nuna mata ina da kamarki
Hajiya suwaiba tace gaskiya ne idai kujininane ban amince kubar maganar nan ba
Tunda saboda ita aka sakeki
Itama inason saboda ke ubanki yasaketa
Nan sukaci gaba da mummanar shirunsu
Hakeem yafito daga dakin husnah yayi waje batareda ya kallesuba
Husnah kuwa sai da ta tabbatar yafita kafin tayi alwala tayi sallarta hade da adduointa
Ta dauki alkuraninta tafara karantawa har aka kira isha
Kafin ta ajiye tayi sallarta
Tana idarwa ta ninke kayan sallarta tashiga bathroom tay wanka kafinta fito tashirya cikin wasu Riga da skirt din atanfa dinkin yayi matukar zama ajikinta tafesa turararukanta
Tayi parking din gashinta
Tadaura Dan kakwalin ta das kaman wacce aka dasa akanta
Tasake gyara dakinta kafin tafito falonta
Daman kafin Hakeem yakirata tagama abincinta mai rai da lafiya
Couscous ne tadafa fari da miyar kaza
Sai zobo drink mesanyi
Wanda yasha flavour masu kamshi
Da yakan kamshin
Nan tadauki plate tadeba abincinta tasa miya
Tadauki Dan karamin glass jug tazuba zobonta aciki
Taduki karamin cup tayi waje
Main falon gidan taje center table tajawo ta ajiye kayan abincin ta akai kafin tazauna zaman ci
Bakowa afalon sai TVdake kunne
Can saiga su sunfito gabadayansu kowa tanemi kujera tazauna
Husnah tace barkanku da fitowa
Duk zuba mata tsaki
Husnah ta kallesu tace to Ashe abin nan
To Allah yasauwake
Tacigaba da cin abincinta
Can sai mai aikin laila tace anty nashirya dining din
Laila tace jeki kawasu nan muna a nan zamuci
Husnah tayi murmushi batace komaiba
********
Bayan wata hudu meenat tadade da gama iddarta da kusan watadaya kenan
Kuma a kano tayi iddarta yau take shirin komawa Kaduna gidan ubanta
Dan tadau matakin datake da niyar dauka akan husnah
Tuni driver yadukota zuwa kaduna
Laila tuni tasa angyara wa meenat dakinta
Komai yaji
Ita kawai dakin yake jira
Husnah kuwa yau ta tashi da kewan gidansu ne
Tunda tayi aure sau biyu taje
Kuma bai barta takwana ba
Yau tafita girki tana zaune kusa Hakeem tana mishi rigima ita sai yabarta taje takwana biyu agida kuma yau takeson tafiya
aikin dayakeyi a computer ma kasawa yayi
Ajiyewa yayi gefe yakamota yace baby bakya tausayina kinsan bazan jure rashinki kusadani bako
Husnah tasake shagwabewa
Tace aishiyasa nace natafi yau jibi da yamma insha Allah sai na dawo
Kaga yau dagobe bani bace da kai antyna ce
Hakeem yace kedai kimin wayo ne kawai tashi kishirya
Sainasa driver yakaiki
Jibin zanzo na daukoki yau muna da meeting ne
Inkuma zaki bar tafiyar sai gobe to saina kaiki da kaina
Husnah tayi saurin cewa a a kaje meeting dinka kawai
Yayi murmushi yace wato murna kikeyi zaki barni harna two days ko
Husnah tasa hanunta a kumatunshi tace mezaisa nayi murnar barin minjina abin alfaharina
Hakeem yashafa cikinta Yakama ta muje aduba min kefa
Ina son yara baby yaushe zaki Haifa min yara masu kyau kamarke murmushi husnah tayi tace nikuma masu kaman kai nakeso su dauko
Yace dagaske kikeyi tadaga alamar a
Yace sai kidage sosai kinsan abin kokarine
Tabashi full attention dinta Dan yamata bayanin yadda kokarin yake
Yace kina son sanin yadda zakiyi 'ya'yan my suyi kama dake tace a
Yace OK yatashi yacire singled din jikinshi itadai husnah dai kallonshi takeyi da zuciya daya bata kawo komai aranta ba
Gani tayi yacire mata Dan kwalinkanta aikuwa ta gane meyake nufi
Cikin shagwaba tace wallahi nabar maka suyi kama dakai kawai
Hakeem yace a a kibarni kawai nayi kokarina Dan insamu mai kama dani kuma kice kinyafe
ai kokarin danake nufi kenan
Kibani hadin kai sosai kigani inbazaki samu masu kama dani ba
Husnah dai talura da gaske fa yake
Tace shine abinda kake bukata yace yes my Queen
Tace OK ina zuwa barinsha sha ruwa a fridge zanbaka mamaki yace really tace yes
Bani minti daya naje nadawo
Tasamu tamishi wayo tagudu shiru shiru bata dawo ba yatashi tafita zuwa part dinta
Yaga har ta fito daga wanka ma tana drying gashinta da hand drayer
Hanu yasa a kirji yace kimin lefi kinshiga min aiki tunda kinsan ina gida aikina nane namiki komai
Husnah tadago suka hada ido tasan bakaramin aikinshi bane yasata sake wanka yanzu
Karasowa tayi cikin shagwaba ta kwantar da kanta a kirjin tace na tuba my prince Dan Allah karka bata min wanka na wallahi dokin ganin umma yasa nake sauri
Hakeem yace ban yarda ba saikin min Abu daya
Tace mezanma
Yace kekisani murmushi husnah tayi tasan idan yafara haka rigima yake nema
Tace OK kan bed tahau taga Kansu yazo dai dai tahada bakinsu guri daya
Bash yace karkice haka asmau nasan ban kyauta miki ba
amma Dan Allah karkice ba komai a tsakaninmu
Cikin bacin rai husnah ta kalleshi tace dan Allah malam dakata karkasake min maganar wani alaka
A ina nasanka da harwani Abu yashiga tsakaninmu bayan malami da dalibarsa
Bashir yazube gaban prof yace wallahi ba a hayyacina nafasa aurenta bansan meyake faruwaba
A lokacin ba abinda nake gani sai amina
Hakeem ya kalli husnah yace daman shine Wanda kike bani labari amina ma itace kawarki da kike bani labari
Tunda akafara maganar kuka baizowa husnah ba sai yanzu
Ta fashe da kuka data tuno da abinda suka mata
Dagudu tabar falon
Hakeem yakai kallonshi ga amina yace ke inason kifada min gaskiyar abinda kefaruwa bana son kimin karya kinsan halina
amina tafashe da kuka ta kalli bashir tace Dan Allah uncle kayafemin
Hajiya rukayya tace ke karkice komai tashi kitafi daki
Hakeem yace ba inda zakije sai kin amsa min tambayata
Cikin kuka meenat ta kwashe komai tafadamusu
Kunyar duniya hajiya rukayya da su hajiya suwaiba da laila sunshashi agun
Bashir yadago idonshi kaman garwashin wuta ya kalli meenat yace amina kuncuceni duniya da lahira
Ninasan dama duk abinda na aikata wa asmau
Ba a hayyacina na aikata ba
Ba abinda zance saidai nace Allah ya isa tsakanina dake da kakarki
Ya kalli Hakeem yace kamin aikin gafara wallahi bazan iya zama da amina a matsayin mataba
Nasaketa saki uku kuma a hayyacina nasaketa
Bana bukatar ta a ruyuwata
Ya tashi yay ficewarsa daga gidan baki daya
Hakeem yace kunga abinda kukajawa kanku ko
Yanzu wannan wani irin abin kunya ne haka
Yayi mun dai dai wannan shine hukuncin da yadace da ita
Kuma kunga dayake Allah ba azzalumin bawansaba ne kuncuci husnah kuna Ganin kunci bulus ko
To kunga aikin Ku saigashi duk abinda kuka yi nikuwa tanadi
Dan kuwa samun mata irin husnah a yanzu sai antona
Dole bash yamiki abinda yafi haka
Banga laifinshi ba Dan asarar mace kaman husnah bakaramin asara bane
Ya tashi yayi dakin husnah ya kullo kofar yanashi baiganta a faloba
Direct yawuce zuwa bedroom dinta
Ya hangota kwance kuka sosai takeyi kaman Allah ya aikota
Ya karasa yazauna dab da ita yakamo hanunta yace baby look in to my eyes
Husnah takasa kallonshi
Yace kukan mekikeyi
Tace bana son tuna abinda suka min ne
Saboda nashafesu a tarihin rayuwata
Yace idan hakane kidaina kuka
Kokinsan nigata suka min da bashir ya aureki ina zansameki baby
Kodaya banji haushin su ba
Saima godewa Allah da kuma hajiya rukayya
Duk abinda ta aikata karshe kan 'yarta yadawo
Dan haka kidaina kuka bana son kukan ki kinjiko
Tadaga kai sama yahau bed din dakyau yajanyota jikinshi yana shafa bayanta yace kokinsan bashir yasaki amina yanzu
arazane Husnah ta tashi tace meyasa zaisaketa bayan komai yawuce
Allah yabani Wanda yafishi
Baikamata yayi hakaba wannan ai cin amanar soyayya ce
Hakeem yamaida ita kan kirjinshi yace ai dama soyayyarsu bata Allah da annabi bane
Naji dadi dayawa amina wannan sakin
Hakan shizaisa tagane abinda yake dai dai
Tadaina bin zugan kakaninta Dana uwarta
Idan amina ta nutsu tagyara halinta
Zan maida ita makaranta insaku tare kucigaba da zuwa school dinku kamar yadda kuke da
Husnah tayi murmushi ta kara rungumeshi sosai tace idan kamana haka zamuji dadi sosai Allah yasaka da alkairi
Allah yakara daukaka da arziki mai amfani yakara mana lafiya yabaka ikon ciyar damu da halak
Yakara wa su mummy da daddy Nisan kwana da lafiya
Hakeem cikin tsananin son matarshi ya kara kankameta sosai a kirjinshi yace adduoinki agareni suna sani nishadi
Dani da su mummy duk muna alfaharin samun ki cikin rayuwarmu
Husnah tace Dan Allah sweet karkace zaka matasawa meenat
Kabarta na tabbatar zatayi nadama abinda tayi
Hakeem yace kedai kice kina bin bayan kawarki ko
Husnah tayi murmushi tace tun bayan rabuwata da meenat bansake wata kawaba daman nima bamai son tarin kawaye bane
Naso meenat zuciya daya itace dai tadaukeni da guda biyu
amma koyanzu takeson mucigaba da zumuncin mu
Ina son haka saboda ina son meenat sosai
Hakeem bai barta tacigaba da maganartaba yahada bakinsu guri daya
Nan fa wasa yacanja salo
Gashi ankusa kiran magriba kuma ba itace dashiba
Tayi kakorin kwatar kanta amma takasa tashiga hanun maza sosai Hakeem yafara fita a hayyacinsa yana kokarin rabata da kayan jikinta
Husnah tayi tunanin idan tabari fa ba takyauta Dan anshiga hakkin uwargida
Cikin kuka Husnah tafara wash Allah cikina cikina
Cikin sauri Hakeem yafara tambaryata meyasameta tace cikina nane yake ciwo
Dasauri yasauka daga kan bed din Dan dauko magani husnah naganin yafita ta tashi dasauri tashiga bathroom
Tasaka key
Yadawo yaga wayam bata kan bed murmushi yayi yace zan kamaki
Kifito nayi alwala kinga zantafi masallaci Husnah tace naki wayon kaje dayan bedroom din kayi acan
Murmushi yayi yasan idan zai biye mata bazata budeba
Meenat zaune gaban uwarta da kakanta kuka sosai takeyi
Laila tace duk abin ma ai kaina yadawo niyakama ta ace ina kukan bakeba
Hajiya rukayya kuwa cewa tayi share hawayenki Dan yasaki ke
ai bashine karshen mazaba
Dan haka kiyi shiru miji sai kin ce bakya so
Keda ba mummuna ba
Meenat tace wallahi ina son shi gashi harsaki uku yayi min
Yazanyi nayi rayuwa ba bashir
Husnah kincuceni bazan taba yafe miki ba sai na dau fansar abinda kika min
Laila tace dakuwa kincika 'yar halak mekishin kanta ban amince kibarta tasha ruwaba agidan nan zanso kizama kece kishiyarta baniba uwarki zan nuna mata ina da kamarki
Hajiya suwaiba tace gaskiya ne idai kujininane ban amince kubar maganar nan ba
Tunda saboda ita aka sakeki
Itama inason saboda ke ubanki yasaketa
Nan sukaci gaba da mummanar shirunsu
Hakeem yafito daga dakin husnah yayi waje batareda ya kallesuba
Husnah kuwa sai da ta tabbatar yafita kafin tayi alwala tayi sallarta hade da adduointa
Ta dauki alkuraninta tafara karantawa har aka kira isha
Kafin ta ajiye tayi sallarta
Tana idarwa ta ninke kayan sallarta tashiga bathroom tay wanka kafinta fito tashirya cikin wasu Riga da skirt din atanfa dinkin yayi matukar zama ajikinta tafesa turararukanta
Tayi parking din gashinta
Tadaura Dan kakwalin ta das kaman wacce aka dasa akanta
Tasake gyara dakinta kafin tafito falonta
Daman kafin Hakeem yakirata tagama abincinta mai rai da lafiya
Couscous ne tadafa fari da miyar kaza
Sai zobo drink mesanyi
Wanda yasha flavour masu kamshi
Da yakan kamshin
Nan tadauki plate tadeba abincinta tasa miya
Tadauki Dan karamin glass jug tazuba zobonta aciki
Taduki karamin cup tayi waje
Main falon gidan taje center table tajawo ta ajiye kayan abincin ta akai kafin tazauna zaman ci
Bakowa afalon sai TVdake kunne
Can saiga su sunfito gabadayansu kowa tanemi kujera tazauna
Husnah tace barkanku da fitowa
Duk zuba mata tsaki
Husnah ta kallesu tace to Ashe abin nan
To Allah yasauwake
Tacigaba da cin abincinta
Can sai mai aikin laila tace anty nashirya dining din
Laila tace jeki kawasu nan muna a nan zamuci
Husnah tayi murmushi batace komaiba
********
Bayan wata hudu meenat tadade da gama iddarta da kusan watadaya kenan
Kuma a kano tayi iddarta yau take shirin komawa Kaduna gidan ubanta
Dan tadau matakin datake da niyar dauka akan husnah
Tuni driver yadukota zuwa kaduna
Laila tuni tasa angyara wa meenat dakinta
Komai yaji
Ita kawai dakin yake jira
Husnah kuwa yau ta tashi da kewan gidansu ne
Tunda tayi aure sau biyu taje
Kuma bai barta takwana ba
Yau tafita girki tana zaune kusa Hakeem tana mishi rigima ita sai yabarta taje takwana biyu agida kuma yau takeson tafiya
aikin dayakeyi a computer ma kasawa yayi
Ajiyewa yayi gefe yakamota yace baby bakya tausayina kinsan bazan jure rashinki kusadani bako
Husnah tasake shagwabewa
Tace aishiyasa nace natafi yau jibi da yamma insha Allah sai na dawo
Kaga yau dagobe bani bace da kai antyna ce
Hakeem yace kedai kimin wayo ne kawai tashi kishirya
Sainasa driver yakaiki
Jibin zanzo na daukoki yau muna da meeting ne
Inkuma zaki bar tafiyar sai gobe to saina kaiki da kaina
Husnah tayi saurin cewa a a kaje meeting dinka kawai
Yayi murmushi yace wato murna kikeyi zaki barni harna two days ko
Husnah tasa hanunta a kumatunshi tace mezaisa nayi murnar barin minjina abin alfaharina
Hakeem yashafa cikinta Yakama ta muje aduba min kefa
Ina son yara baby yaushe zaki Haifa min yara masu kyau kamarke murmushi husnah tayi tace nikuma masu kaman kai nakeso su dauko
Yace dagaske kikeyi tadaga alamar a
Yace sai kidage sosai kinsan abin kokarine
Tabashi full attention dinta Dan yamata bayanin yadda kokarin yake
Yace kina son sanin yadda zakiyi 'ya'yan my suyi kama dake tace a
Yace OK yatashi yacire singled din jikinshi itadai husnah dai kallonshi takeyi da zuciya daya bata kawo komai aranta ba
Gani tayi yacire mata Dan kwalinkanta aikuwa ta gane meyake nufi
Cikin shagwaba tace wallahi nabar maka suyi kama dakai kawai
Hakeem yace a a kibarni kawai nayi kokarina Dan insamu mai kama dani kuma kice kinyafe
ai kokarin danake nufi kenan
Kibani hadin kai sosai kigani inbazaki samu masu kama dani ba
Husnah dai talura da gaske fa yake
Tace shine abinda kake bukata yace yes my Queen
Tace OK ina zuwa barinsha sha ruwa a fridge zanbaka mamaki yace really tace yes
Bani minti daya naje nadawo
Tasamu tamishi wayo tagudu shiru shiru bata dawo ba yatashi tafita zuwa part dinta
Yaga har ta fito daga wanka ma tana drying gashinta da hand drayer
Hanu yasa a kirji yace kimin lefi kinshiga min aiki tunda kinsan ina gida aikina nane namiki komai
Husnah tadago suka hada ido tasan bakaramin aikinshi bane yasata sake wanka yanzu
Karasowa tayi cikin shagwaba ta kwantar da kanta a kirjin tace na tuba my prince Dan Allah karka bata min wanka na wallahi dokin ganin umma yasa nake sauri
Hakeem yace ban yarda ba saikin min Abu daya
Tace mezanma
Yace kekisani murmushi husnah tayi tasan idan yafara haka rigima yake nema
Tace OK kan bed tahau taga Kansu yazo dai dai tahada bakinsu guri daya