← Book details Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 18 OF 19

Sashe 18

Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sunyi sallama da mummy tace Dan Allah kagaishemin da umma kace mata munga tsaraba mungode tabashi aika yakaiwa umma

Husnah tace to yaya sai munkawo ma amaryar ka

Yace shikenan yar kanwata kikula da kanki
Tace insha Allah yaya sakon gaisuwa na zuwa ga antyn data fikowacce anty aduniya

Ya shamsu yayi murmushi yace zataji insha Allah meenat tadauki kayan da mummy tabayar akaiwa su umma

Tarakashi hargurin mota tabude tasaka kafin ta jingina da jigin motar tana son tambayar wayarta tana kunya

Ya shamsu kuwa baimasan tanayiba tashiga motar shiyace to amaryar shamsu sakin kinzo ko yana gama fadar haka yaja motarshi yayi gaba

Murmushi meenat tayi tace nasan bakasona ya shamsu amma ina fatan kasoni a ranka koda bazai kai yadda kakeson anty kubra ba daman bankai kaina nanba
Saiga hawaye yana zubo mata

Saiji tayi ana share mata hawayen
Tabude ido taga husnah ce

Meenat bata San lokacin data fada jikin Husnah tana kuka ba
Kukan datarasa namenene shi

Da daddare YOUNG PROF da husnah falonsu Hakeem yace sweet albishirin ki Husnah dake kwance jikinshi tace goro Prince

Yace saikinfada min goron albishir dazaki bani idan nafada miki husnah ta tura baki tace kaifa Prince nasan irin goron ka fa tayi maganar tana shagwaba

Yayi murmushi yace to aike kekadaice me iyabani wannan goron

Husnah tasake kwantar da kanta a shimfudaddan kirjin mijinta tana shakar kamshinsa

Tunda tasamu ciki itakuma takeson kamshin Hakeem sosai kullum suna manne da juna idan yadawo daga office

Tace inajinka yace angama miki gidan marayun nan da asibitin saboda haka bayan biki

Saimuje mukwaso su umma suzo sugani susa albarka aciki

Baiyi aune auene ba yaji hawaye a kirjinshi
Yadago kanta yace lafiya sweet meye kuma na kuka husnah tace bansan mezan maka nabiyaka Prince kamin komai a rayuwata kacika min burina danake dashi tun ina yarinya Allah ya

Kafin takarasa godiyar dai Hakeem ya hade bakinsu guri daya saidaya kusan minti biyar kafin yace karkisake min godiya

Wallahi aini bawan Allah kuma ni bawankine kiyi yadda kikeso dani bayan su mummy banida samada ke

Itama dai husnah ganin bazai barta tamishi asalin godiyaba
Yasa tafara nuna mishi farincikinta tahanyar abinda yafiso

*****
Hajiya rukayya da hajiya Laila suna kasa metsarki tun bayan faruwar alamarin nan suke saudiya

Suna ta ibada da Neman yafiya agurin Allah

Daddyn Hakeem suna waya sosai dasu danshi yake musu komai shida Hakeem

Daddyn Hakeem kuwa shiyake sanar da su zancen auran meenat da wan husnah

Sosai suma sukaji dadi sukasa albarka

To shine yanzu suke shirin dawowa saboda auran meenat

***

Ya shamsu Yakoma gida lafiya anty kubra ta tarbeshi da murnarta takai mishi ruwan wanka

Yayi wanka yaje part din su umma sukaci abinci da shi ya shamsu indai badasu umma yaci abinciba anaci anahira kamar dai yadda suka saba ada

Sunyi shirin kwanciya sai akakira wayar yashamsu
Yace kubra tamiko mishi

Anty kubra tayi murmushi ganin wayoyi biyu a aljihunshi

Takwaso duka tace honey wannan wayarfa batareda yakalleta ba yace nawane

Tace amma dai wayartayi kyau tana danna screen din wayar wani hoton meenat ne ya bayyana ajiki tayi kyau kuwa

Cike da mamaki anty kubra tasake kallon wayar tace lalle ma namiji kaman bashinake ta matsamai yaje gurintaba

Ganin ta tsaya kallon wayar yace kikawo min mana Honey

Kafin kubra tayi magana har ankira wayar ya shamsu akarona biyu

Kubra Tamika mai yaga lovely sister husnah kenan
Bayan tamishi yagajiyar hanya tace yaba anty kubra itama suka gaisa tace abawa kanwarta
Suka gaisa da meenat

Kafin husnah takarba anty kubra taba ya shamsu wayar husnah tace yaya shine baka ba meenat wayarta ba itakuma takasa maka magana ko

aikuwa ya shamsu yatashi daga kwancen dayake yace subhanallah ai nazaci tadauka nema

amma gobe zan bayar akai mata
Husnah tace OK kasan zama bawaya ba dadi

Sukayi sallama Ya shamsu yakai kallonshi kanwayar dake hanun kubra yace wallahi basan nataho mata da wayaba
Honey

Kubra tayi murmushi tace badamuwa ai hakan ma yanuna min kai karbi meenat sosai Allah yabaka ikon aldalci atsakaninmu

Ya shamsu kunyar anty kubra ce ma shitakamashi Dan yasan bashida bakin kare kansa

anty kubra talura da hakan yasa tashiga mantardashi wanann kunyar

****

Rana bata karya yaune daurin auren SHAMSUDDEN DA AMINA

next page 😘

Your comment is needed fans

Love you all

📒📒🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊
[06/05, 11:24 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗🎗
🎗

BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

STORY & WRITTEN
BY
THE SPECIAL AUTHOR /WRITER

UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊

🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹

🌹F.C.T.W.A.🌹

🌹HOME OF QUALITY AND TRUSTED WRITERS OF THE NATION🌹

🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SISTER MAMA AL'AMIN
Ina alfahari da comment dinki over kina kokari sosai wajen suburbudo comment Allah yabar zumunci🎗🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🎗AKWAI LOKACI 🎗

🎗 PAGE 161 to 162🎗

YONG PROF yayi rawan gani sosai Dan abinda yawa meenat shiyawa anty kubra colour ne kawai ya ban banta su

Anyi biki an watse kowa Yakama gabanshi Husnah tayi tayi Hakeem yabar takai amarya yace Sam baiyadda tabi rubibiba kar ature mishi hancin baby

Sosai taji haushi amma haka ta hakura ba yadda zatayi

Su anty Aisha matar Ahmad da su hajiya rukayya suka kai amarya gidan mijinta dake kano

Tarba sosai aka musu yan kawo amarya sunji dadin tarbar sosai komai cikin girma akayi shi

Yarage saura amarya itakadai adakin ta bakowa
Can anty kubra tashigo tace sannu dazuwa kanwata Dan Allah meenat wannan kunyar kirageta mijinkifa ba maison kunyabane

Kizage kinuna wa mijinki so yadda shima zaisan yes yayi amarya karkiji kunyata munzama daya tunda yanzu mundawo karkashin adalin miji kamar mijinmu Dan haka kirage indan nine wallahi

Dazuciya daya nake tare dake kanwata fatana Allah yahada kanmu muhadu mufaranta ran mijinmu banda jin zugan kawaye da zuciya zasu kaimu subaro mu ne kawai

Kinji ko meenat tadaga kai tace insha Allah anty na
Nagode da kaunarki gereni

Anty kubra tace ba komai yanzu kitashi kikara gyarawa kafin angon naki yashigo

Meenat taki tashi anty kubra data lura bazata tashi ba

Tayi murmushi ta tashi tamata sallama tafita

Kubra nakomawa dakinta tafashe da wani kuka mai ciwo yauce rana tafarko dazata kwanta batareda mijinta basa raba shinfida saidai idan tafiya yayi

Yau gashi zama sufara raba kwnane dawata

Tace ya Allah kasan niyyata na alkairi Allah kabamu zaman lafiya da mijinmu kasa yazama shine mujinmu a aljanna

Ta kashe wutar dakinta ta kwanta

Ya shamsu yana shigowa direct bedroom din kubra ya wuce yanshiga yasameta tana bacci Wanda azahirin gaskiya ba bacci takeba batason ganinsane kawai

Ya shamsu zama yayi dai dai kanta yana shafa gashinta
Yace Allah yamiki albarka matata

Allah yasa kece uwargidata nagidan aljanna

Kinsadaukar da komai saboda ni

Nima ba abinda bazan iya yiba saboda ke

Allah yabarmu tare mutukaraba

Ya manna mata kiss agoshi

Yafita zuwa bedroom dinshi yayi wanka yasa kayan bacci aiko yanagama shirin kwanciya ya kwanta abinshi tare da kara karfin AC din abinshi sai muce yashamsu asuba tagari ango

Meenat dama tasan ba lalle yazoba Dan talura saitayi da gaske kafin tadan samu hankalinsa

Ta tashi itama tayi shirin bacci takwanta

Umma kuwa suna hira dawata aminyarta
Maisuna hajiya zulai

Hajiya zulai tace nikuwa hajiya anya kinlura da yarinyar nan kuwa khadijah dakyau kuwa

Umma tace a a lafiya kikace haka
Hajiya zulai tace ai daga yarinyar nan tana da juna biyu

Bakiga yadda ta dashe tayi kyau ba cikin idonta zaki duba dakyau zakiga zahiri

Umma tace nikaina naso nazargi haka
Saikuma nace yaran yanzu da suke Neman cikin ido a rufe
Da cikin ne zadasu sanar dani

Hajiya zulai tayi murmushi tace aiko dai daga shamsu har khadijar bazasu iya ba yarane masu kunya

Umma tayi murmushi tace allah nagode maka daka nufemu daganin wannan Abu Allah ka tabbatar da zarginmu akan kubra

Hajiya zulai tace saikiyi kuma wani zargi aiko kaffara bazanyiba yarinyar nan cikine da ita Allah dai yaraba lafiya

Nan sukayi ta tattaunawa tasakaninsu

****
Washagari da asuba meenat tashi tashiga kitchen tafara aiki anty kubra kuwa tanayin sallah gajiyar biki yasa bacci yakwasheta a sallayar

Meenat tagama komai tashirya a dining din falon su umma nan taga anacin abinci

Kafin tawuce zuwa dakinta donyin wanka

Anty kubra kuwa farkawata tayi dasauri ta kalli agogo taga taga takwas saura salati tayi

Cikin sauri tafita zuwa kitchen ko hijabin ma bata tsaya cirewa ba

Tana zuwa falo taga kan dining anjera komai takarasa da mamakinta ta bubbude

Tace tomehakan yake nufi kenan
Duk yadda akayi honey ba adaki sa takwana ba

Ta wuce bedroom din ya shamsu tana shiga taga yana kwance abinshi

Jinbudewar kofar yasa ya shamsu ya farka sukayi ido hudu da juna ya ware hanunshi wai ta taho

Kubra ta nuke kafada ya shamsu tashi yayi dasauri yace wayatama min baby na

Kubra tace yanzu kayi adalici kenan kabar yarinya ta kwana itakadai tana Bakuwa

Ya shamsu yayi murmushi yace hoo kubra rigima
Yatashi yazo yakamota yace kinsan namanta ma sai yanzu da kika tuna min

Kubra ta kalleshi da mamaki tace yanzu akawo maka amaryar kace wai kama man daita

Sakeni Dan Allah honey gaskiya baka kyauta ba su haka sukewa husnah ba duba wannan hallaci nasu karikemusu yarinya dakyau

Ya shamsu yarungume kubra yace am sorry NY wife nayi tunanin zato zo nan ne

Tace amma kace min kaman ta yasosa keya yace a banmantaba

Yayi murmushi yanayin yadda yake maganar yabata dariya sosai atare suka fasheda da dariya

Tace Dan Allah yau ka gaiyaceta dakin nan dakanka Dan taji itama kadamu daita

Ya shamsu yayi murmushi yace yadda kikeso haka za ayi madam tayi murmushi tace kaje kashirya muje muyi break tagama komai yace wa

Kubra tace kanawata mana
Ya shamsu yayi murmushi yace to zauna kijirani nafito
Kozaki tayani

Kubra tayi murmushi tace ai kodaya bazanyiba honey

Nima wanka zanje nayi kakira kanwata tatayaka
Tana fadar haka yafada bathroom abinshi

Kubra kuma takebe baki tayi waje abinta

Wanka sosai meenat tadauka tayi kyau sosai abinta

Kubra ma tadau gayu abinta tayi kyau sosai ba kadan ba

Meenat ganin kubra yasa taraina kanta
Dan ganin kubra tamata zarra

Kubra da murmushi tace sannu da aiki kanwata amma fa kinyi laifi
Chapter 18 · 0% Book details