Sashe 15
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Husnah tace banida bakin dazan gode maka akan yadda kake kula da mu gabadayanmu
Allah yakara arziki my Prince
Hakeem yace nifa banason wannan godiyar da kike min
Dan komai nawa nakine kina da damar dazakiyi yadda kikeso da komai nawa nariga nasa hanu
Nan dai suka shirya sukatafi shopping
Sai dare suka dawo
Washagari meenat tace itama zata Hakeem yace tashirya suje suyi kwana biyun
Husnah taji dadi kuwa dazuwan meenat
*****
Sun isa kano wurin la'asar
Ya shamsu da anty kubra suka taresu suna murnar ganin su
Meenat tadurkusa har kasa tagaida ya shamsu
Yace a a mutanen Kaduna yasu mummyn meenat tace lafiya kalau suke
Husnah tace kai anty kubra wannan irin kyau wallahi komawa baby kikeyi
Anty kubra tayi murmushi tace keba kiga yadda kika koma ba ko
Anty kubra ta ruko hanun meenat tace meenat sannun dazuwa kinji husnah ta tareni dashirme hanun meenat rike da hanun anty kubra suka Shiga
Umma tayi murna sosai da zuwansu
Abinci kala kala a ka saukesu dashi
Meenat dai takasa sakewa kwatata
Washagari husnah nazaune a falo itada umma meenat da anty kubra kuma suna kitchen suna abinci
Sungama suka jera komai kafin nan kuma kowacce tawuce wanka
Meenat dakin dasuka sauka tawuce
Itada husnah ne dakin anan suka sauka
Bayan salar isha abba da yashamsu sunshigo husnah sai shagwaba takeyi yadda ranta yakeso kowa naji daita
anzauna za afara cin abinci
Sai umma tace Husnah tashi kikira amina tazo taci abinci itama cikin mutane
Narasa takasa sakin jikinta ai komai yawuce tunda anzama daya
Husnah ta tashi zataje kiran meenat
Kubra tace zauna abinki zankirata
anty kubra ta na Sakai cikin dakin tadawo dabaya tatsaya turus
Kunnenta takunnenta sosai
Meenat dabatasan anshigo ba tace ya Allah narokeka kacire min son Wanda nasan bazan taba samunshi ba ya Allah nasan ya shamsu yafi karfina
Ba abinda zaiyi dani yana da mata kamar wacce yake da ita
Nasan yafi karfina ya Allah kai kajarrabeni da kaunarsa Allah ka yaye min
Allah natuba Allah kacire minshi acikin arayuwata ya Allah
Tana kuka mecin rai
Anty kubra kasa jurewa tayi cikin tsananin tashin hankali tajuya zata koma dabaya
Sai kuma tayi tunanin to idan antambayeta mezatace
Sai kawai ta daure tashiga dakin aikuwa meenat naganinta tace sannu anty
Kubra tace yauwa kanwata kifito muci abinci kinji
Meenat tayi murmushi tace to anty
Da daddare anty kubra kasa bacci tayi tana ta tunanin abinda kunnenta yaci mata
Can tayi tunin haba kubra kiduba fa gidan nan basu da wadatar yara umma zataso taga 'ya'yan shamsu amma bawanda yataba maganar rashin haihuwarta kowa nuna mata kauna yakeyi
Kuma tabbas sunje asibiti an tabbatar itace da matsala
Dan meyasa zata zama meson kanta dayawa Yakama itama tarama hallacin da mijinta da iyayenshi suke mata arayuwa
Kuma ai meenat ta shiryu ta tabbatar zasuyi zama na girmama juna
Sai dai kuma ta yaya zata hada wannan Abu bayan tasan balalle bane su amince mata
Juyawa tayi takalli yaya shamsu dayake baccinsa
Take tausayinsa yakamata tasan yana balain son yara
Kuma gashi ita bata halin bashi wannan farincikin
Tana da yakinin ya shamsu bazai taba juya mata baya ba koda ya auri meenat ta Haifa mishi yara
Tayi murmushin dole tace meenat Allah zaibaki abinda kikeso fatana Allah yasa muzauna lafiya
Kubra ta Dan taba ya shamsu kadan yatashi yace a a honey mekike yi baki kwanta ba
Tace katashi muyi magana Dan Allah
Dayake ya shamsu yana matukar bawa kubra muhimmanc acikin rayuwarsa
Yatashi yace Allah yasa lafiya kubra tayi murmushi tace
Alkairi nema
Next page
Your comment is needed Fan's
Love you all
📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖
[06/05, 11:18 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MAMAN MUFIDA
Ina alfahari dake wallahi kina kasheni da wannan nice comments din naki Allah yabar kauna🎗😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 153 to 155🎗
YA SHAMSU yace inajinki honey
Kubra tace wallahi inasha awar naga yara agidan
Koda kuwa bani zan haifesu ba inason ganinsu
Ya shamsu yace bangane mekike fada ba kubra
Kubra tace nazauna nayi tunani
Halaccin da kukayi min a rayuwa Dan me nima bazanso abinda zai faranta ran ka Dana su umma ba
Wallahi koba afadamin ba nasan yadda kakeson yara
Koba kaiba ma su umma fa girma ya kamasu zasuso suga yaranka kafin sukoma ga mahallincinsu
Saboda son dasukeyi min da nuna kulawa agareni yasa bantaba jin umma tayi magana akan rashin haihuwataba
Kuma nasan dole abin zai dameta
Kaga idan har nacika masoyiyarka ta gaskiya dole ne nayi kokarin ganin farin ciki arayuwarka idan har INA da damar hakan
Ya shamsu yace duk meyakawo wannan maganar kubra mekike nufi kenan
Kubra tace ina nufin kayi aure Dan Allah muna bukatar muga yara acikin gidan nan
Dan Allah karki yadda da bukatuna
Kayi tunani mai kyau akan magana bakai zaka duba ba su umma zaka duba
Ya shamsu Wanda mamakin kubra yakeyi tubaran
Yace anya kina cikin hankalinki kuwa kubra
Meyasameki
Bantaba ganin macen datake jawa kanta kishiya ba saike
Kokuma kindaina sonane yasa kike fatan nakawo wata cikin rayuwarmu
Please banason sake jin wannan maganar a bakinki Dan Allah bana samum sabani dake amma akan wannan zan baki mamaki
Kubra tasauka kasa tazuba gwiwarta akasa tana kuka tana rokanshi akan yacika mata burinta
Yaga abin nata ma dagasake ne yafita daga dakin yakoma dayar dakin yasaka key
Kubra kuwa ganin yabar mata dakin
Yasa tama rasa tunanin dazatayi
ahaka bacci yadauketa rana nafarko dasuka fara raba shimfida kenan da mijinta
Washagari da safe bayan sungama karyawa meenat tace zata ta kwanta Dan tana komawa baccin safe falon yarage daga husnah sai umma sai anty kubra
Umma ta lura da kubra yau kaman bata lafiya takasa yinshiru tace khadijah lafiya kuwa
Kubra tayi murmushi tace umma ina da magana amma keda Abba nakeson magana daku
Umma da husnah suka kalli juna Dan basu taba ganin kubra cikin wannan halin ba
Umma tace to kutashi mutafi can falon abban naku sai kiyi maganar acan
Tare umma da kubra suka wuce sukabar husnah da damuwar rashin sanin maganar da kubra zatayi
Can husnah tace kodai fada sukayi da yaya shamsu
Tace haba ya shamsu me anty kubra zata maka da har zai kasata adamuwa irinhaka
Haka ta tashi ta wuce part dinsu anty kubra tanazuwa tasamu ya shamsu a falo yana kwance fuskarshi nakallon sama husnah tashiga
Husnah tayi sallama ya shamsu ya amsa tare dayin yaken dole
Husnah tace ya shamsu wai meke faruwa kaida anty kubra ne
Yatashi da sauri yace tafada miki wani abunne
Husnah tace a a amma yau bata cikin walwala kuma tace tanada magana da Abba
Ya shamsu yace ita kubaran yanzu tana ina husnah tace suna falon Abba
Dasauri ya shamsu yafita yayi hanyar falon Abba yanazuwa yace kubra wai meyasa bakya jin maganane Dan Allah
Abba yace karaso mana ubana yafi nakowa sham sudden
Ya shamsu yashiga yasamu guri yazauna
Abba yayi gyaran murya yace matarka tasamemu da wata magana wacce da bamu amince da itaba sabida ganin rashin dacewar hakan amma kuma tafimu hujja da da dalilu masu yawa
Ya shamsu yadaga kai yace Abba yanzu inbanda shirme irin na kubra ta ina zanfara Neman matar aure
Abba yace ai har matar ma tariga tasama maka ita
Dasauri yadago kai yakalli kubra wacce tamaida kanta kasa
Yace bangane tasamamin matar aureba
Abba yace wannan yarinya amina
Ya shamsu yace amina kuma wacece wannan kuma
Husnah dake bakin kofa tace meenat kenan
Duk suka kalleta anty kubra tace a itanake nufi
Na tabbatar a yanzu duniya ta mata karatun tanutsu zata zauna lafiya
Kuma meenat bakowa takeso sai yayanki
Tana son ya shamsu kobadan itaba ai zamu duba babanta da kakaninta tashiryu duk abinda tayi da ina da tabbacin yarinta ce amma yanzu hankali yazo mata Dan Allah ke ma husnah kifahimce ni
Husnah tace yanzu anty kubra dakanki kikeson janyo meenat ajiki bayan munsan ta musan halinta
Anty kubra tace sanin da kika ma kuma kema na San kinyarda meenat ta canja
Abba yace duk kuzauna mufahimci juna
Nan Abba yayita musu nasiha
Sannan kuma yanuna musu faidar yin abinda kubra tace
Umma tace gaskiya khadija samun mace irinki awannan zamani maison farinciki Wanda take taredashi koda ita zata rasa nata farincikin
Kai kuma shamsu idan wannan aure dazaka yi zaisa kubra tayi farinciki to kaje kanemi auran amina
Abba yace wannan banyarda kabata wa kubra ba shamsu a rayuwar ka mace ce tagari
Wacce samun irinta a rayuwa sai antona
Kubra tace nagode dakuka fahimceni
Abba yace Allah yamiki albarka yabaku masuyi muku abinda kukamana
Anty kubra ta tashi tafita
Abba yakai kallonshiga shamsu dayayi suman zaune
Abba yace abinda yakamata yarinyar tayi a yanzu tabbas lokaci yayi dayakamata karamawa kura aniyarta ba abinda zamuce ga wannan yaro Abdul Hakeem da iyayensa saidai Allah yasaka musu da gidan aljanna
Kaduba yadda suke kula da 'yar uwarka ba abinda tanema tarasa
Baka tunanin hanyar dayakamata kaima kamishi wani Abu dazaiyi jidadi a rayuwarshi
To Allah ne yabaka damar dazaka sakamasa shima shine ka auri yarinyar nan amina kariketa kamar yadda yake rike maka naka 'yar uwar
Nan dai su Abba sukayi ta fahimtar dashi faidar yin hakan
Da daddare kubra da yashamsu sunyi shirin kwanciya
Sunkwanta kubra kallon kayan da akaturo mata nasiyarwa ne wata kawarta ce take kawowa daga Dubai
Ya shamsu yakarba yana kallo shima yace kai amma sunyi kyau wanne kikazaba
Kubra tayi dariya tace daga ganin Abu a waya kuma saina hau zaba kawaidai ita tafara nunamin ne inga irin kayan data saro kuma nagani kaga nace mata ma sunyi kyau sosai
Yace hakane to ninace kizaba muku masu kyau keda asmau
Kubra tace a a fa wallahi bada niyar kasayamin nabude kaganiba kawaidai nabudene Dan nasan ta turo sai dai nazabawa
Husnah dai tunda kayi niyya saya
Ya shamsu yace kizaba muku banason musu
Kubra tace to ai kabari muji kudinko
Ya shamsu yace bakyajin magana ko
Kubra tayi murmushi tace shikenan angama rankayadade
Allah yakara arziki my Prince
Hakeem yace nifa banason wannan godiyar da kike min
Dan komai nawa nakine kina da damar dazakiyi yadda kikeso da komai nawa nariga nasa hanu
Nan dai suka shirya sukatafi shopping
Sai dare suka dawo
Washagari meenat tace itama zata Hakeem yace tashirya suje suyi kwana biyun
Husnah taji dadi kuwa dazuwan meenat
*****
Sun isa kano wurin la'asar
Ya shamsu da anty kubra suka taresu suna murnar ganin su
Meenat tadurkusa har kasa tagaida ya shamsu
Yace a a mutanen Kaduna yasu mummyn meenat tace lafiya kalau suke
Husnah tace kai anty kubra wannan irin kyau wallahi komawa baby kikeyi
Anty kubra tayi murmushi tace keba kiga yadda kika koma ba ko
Anty kubra ta ruko hanun meenat tace meenat sannun dazuwa kinji husnah ta tareni dashirme hanun meenat rike da hanun anty kubra suka Shiga
Umma tayi murna sosai da zuwansu
Abinci kala kala a ka saukesu dashi
Meenat dai takasa sakewa kwatata
Washagari husnah nazaune a falo itada umma meenat da anty kubra kuma suna kitchen suna abinci
Sungama suka jera komai kafin nan kuma kowacce tawuce wanka
Meenat dakin dasuka sauka tawuce
Itada husnah ne dakin anan suka sauka
Bayan salar isha abba da yashamsu sunshigo husnah sai shagwaba takeyi yadda ranta yakeso kowa naji daita
anzauna za afara cin abinci
Sai umma tace Husnah tashi kikira amina tazo taci abinci itama cikin mutane
Narasa takasa sakin jikinta ai komai yawuce tunda anzama daya
Husnah ta tashi zataje kiran meenat
Kubra tace zauna abinki zankirata
anty kubra ta na Sakai cikin dakin tadawo dabaya tatsaya turus
Kunnenta takunnenta sosai
Meenat dabatasan anshigo ba tace ya Allah narokeka kacire min son Wanda nasan bazan taba samunshi ba ya Allah nasan ya shamsu yafi karfina
Ba abinda zaiyi dani yana da mata kamar wacce yake da ita
Nasan yafi karfina ya Allah kai kajarrabeni da kaunarsa Allah ka yaye min
Allah natuba Allah kacire minshi acikin arayuwata ya Allah
Tana kuka mecin rai
Anty kubra kasa jurewa tayi cikin tsananin tashin hankali tajuya zata koma dabaya
Sai kuma tayi tunanin to idan antambayeta mezatace
Sai kawai ta daure tashiga dakin aikuwa meenat naganinta tace sannu anty
Kubra tace yauwa kanwata kifito muci abinci kinji
Meenat tayi murmushi tace to anty
Da daddare anty kubra kasa bacci tayi tana ta tunanin abinda kunnenta yaci mata
Can tayi tunin haba kubra kiduba fa gidan nan basu da wadatar yara umma zataso taga 'ya'yan shamsu amma bawanda yataba maganar rashin haihuwarta kowa nuna mata kauna yakeyi
Kuma tabbas sunje asibiti an tabbatar itace da matsala
Dan meyasa zata zama meson kanta dayawa Yakama itama tarama hallacin da mijinta da iyayenshi suke mata arayuwa
Kuma ai meenat ta shiryu ta tabbatar zasuyi zama na girmama juna
Sai dai kuma ta yaya zata hada wannan Abu bayan tasan balalle bane su amince mata
Juyawa tayi takalli yaya shamsu dayake baccinsa
Take tausayinsa yakamata tasan yana balain son yara
Kuma gashi ita bata halin bashi wannan farincikin
Tana da yakinin ya shamsu bazai taba juya mata baya ba koda ya auri meenat ta Haifa mishi yara
Tayi murmushin dole tace meenat Allah zaibaki abinda kikeso fatana Allah yasa muzauna lafiya
Kubra ta Dan taba ya shamsu kadan yatashi yace a a honey mekike yi baki kwanta ba
Tace katashi muyi magana Dan Allah
Dayake ya shamsu yana matukar bawa kubra muhimmanc acikin rayuwarsa
Yatashi yace Allah yasa lafiya kubra tayi murmushi tace
Alkairi nema
Next page
Your comment is needed Fan's
Love you all
📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖
[06/05, 11:18 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MAMAN MUFIDA
Ina alfahari dake wallahi kina kasheni da wannan nice comments din naki Allah yabar kauna🎗😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 153 to 155🎗
YA SHAMSU yace inajinki honey
Kubra tace wallahi inasha awar naga yara agidan
Koda kuwa bani zan haifesu ba inason ganinsu
Ya shamsu yace bangane mekike fada ba kubra
Kubra tace nazauna nayi tunani
Halaccin da kukayi min a rayuwa Dan me nima bazanso abinda zai faranta ran ka Dana su umma ba
Wallahi koba afadamin ba nasan yadda kakeson yara
Koba kaiba ma su umma fa girma ya kamasu zasuso suga yaranka kafin sukoma ga mahallincinsu
Saboda son dasukeyi min da nuna kulawa agareni yasa bantaba jin umma tayi magana akan rashin haihuwataba
Kuma nasan dole abin zai dameta
Kaga idan har nacika masoyiyarka ta gaskiya dole ne nayi kokarin ganin farin ciki arayuwarka idan har INA da damar hakan
Ya shamsu yace duk meyakawo wannan maganar kubra mekike nufi kenan
Kubra tace ina nufin kayi aure Dan Allah muna bukatar muga yara acikin gidan nan
Dan Allah karki yadda da bukatuna
Kayi tunani mai kyau akan magana bakai zaka duba ba su umma zaka duba
Ya shamsu Wanda mamakin kubra yakeyi tubaran
Yace anya kina cikin hankalinki kuwa kubra
Meyasameki
Bantaba ganin macen datake jawa kanta kishiya ba saike
Kokuma kindaina sonane yasa kike fatan nakawo wata cikin rayuwarmu
Please banason sake jin wannan maganar a bakinki Dan Allah bana samum sabani dake amma akan wannan zan baki mamaki
Kubra tasauka kasa tazuba gwiwarta akasa tana kuka tana rokanshi akan yacika mata burinta
Yaga abin nata ma dagasake ne yafita daga dakin yakoma dayar dakin yasaka key
Kubra kuwa ganin yabar mata dakin
Yasa tama rasa tunanin dazatayi
ahaka bacci yadauketa rana nafarko dasuka fara raba shimfida kenan da mijinta
Washagari da safe bayan sungama karyawa meenat tace zata ta kwanta Dan tana komawa baccin safe falon yarage daga husnah sai umma sai anty kubra
Umma ta lura da kubra yau kaman bata lafiya takasa yinshiru tace khadijah lafiya kuwa
Kubra tayi murmushi tace umma ina da magana amma keda Abba nakeson magana daku
Umma da husnah suka kalli juna Dan basu taba ganin kubra cikin wannan halin ba
Umma tace to kutashi mutafi can falon abban naku sai kiyi maganar acan
Tare umma da kubra suka wuce sukabar husnah da damuwar rashin sanin maganar da kubra zatayi
Can husnah tace kodai fada sukayi da yaya shamsu
Tace haba ya shamsu me anty kubra zata maka da har zai kasata adamuwa irinhaka
Haka ta tashi ta wuce part dinsu anty kubra tanazuwa tasamu ya shamsu a falo yana kwance fuskarshi nakallon sama husnah tashiga
Husnah tayi sallama ya shamsu ya amsa tare dayin yaken dole
Husnah tace ya shamsu wai meke faruwa kaida anty kubra ne
Yatashi da sauri yace tafada miki wani abunne
Husnah tace a a amma yau bata cikin walwala kuma tace tanada magana da Abba
Ya shamsu yace ita kubaran yanzu tana ina husnah tace suna falon Abba
Dasauri ya shamsu yafita yayi hanyar falon Abba yanazuwa yace kubra wai meyasa bakya jin maganane Dan Allah
Abba yace karaso mana ubana yafi nakowa sham sudden
Ya shamsu yashiga yasamu guri yazauna
Abba yayi gyaran murya yace matarka tasamemu da wata magana wacce da bamu amince da itaba sabida ganin rashin dacewar hakan amma kuma tafimu hujja da da dalilu masu yawa
Ya shamsu yadaga kai yace Abba yanzu inbanda shirme irin na kubra ta ina zanfara Neman matar aure
Abba yace ai har matar ma tariga tasama maka ita
Dasauri yadago kai yakalli kubra wacce tamaida kanta kasa
Yace bangane tasamamin matar aureba
Abba yace wannan yarinya amina
Ya shamsu yace amina kuma wacece wannan kuma
Husnah dake bakin kofa tace meenat kenan
Duk suka kalleta anty kubra tace a itanake nufi
Na tabbatar a yanzu duniya ta mata karatun tanutsu zata zauna lafiya
Kuma meenat bakowa takeso sai yayanki
Tana son ya shamsu kobadan itaba ai zamu duba babanta da kakaninta tashiryu duk abinda tayi da ina da tabbacin yarinta ce amma yanzu hankali yazo mata Dan Allah ke ma husnah kifahimce ni
Husnah tace yanzu anty kubra dakanki kikeson janyo meenat ajiki bayan munsan ta musan halinta
Anty kubra tace sanin da kika ma kuma kema na San kinyarda meenat ta canja
Abba yace duk kuzauna mufahimci juna
Nan Abba yayita musu nasiha
Sannan kuma yanuna musu faidar yin abinda kubra tace
Umma tace gaskiya khadija samun mace irinki awannan zamani maison farinciki Wanda take taredashi koda ita zata rasa nata farincikin
Kai kuma shamsu idan wannan aure dazaka yi zaisa kubra tayi farinciki to kaje kanemi auran amina
Abba yace wannan banyarda kabata wa kubra ba shamsu a rayuwar ka mace ce tagari
Wacce samun irinta a rayuwa sai antona
Kubra tace nagode dakuka fahimceni
Abba yace Allah yamiki albarka yabaku masuyi muku abinda kukamana
Anty kubra ta tashi tafita
Abba yakai kallonshiga shamsu dayayi suman zaune
Abba yace abinda yakamata yarinyar tayi a yanzu tabbas lokaci yayi dayakamata karamawa kura aniyarta ba abinda zamuce ga wannan yaro Abdul Hakeem da iyayensa saidai Allah yasaka musu da gidan aljanna
Kaduba yadda suke kula da 'yar uwarka ba abinda tanema tarasa
Baka tunanin hanyar dayakamata kaima kamishi wani Abu dazaiyi jidadi a rayuwarshi
To Allah ne yabaka damar dazaka sakamasa shima shine ka auri yarinyar nan amina kariketa kamar yadda yake rike maka naka 'yar uwar
Nan dai su Abba sukayi ta fahimtar dashi faidar yin hakan
Da daddare kubra da yashamsu sunyi shirin kwanciya
Sunkwanta kubra kallon kayan da akaturo mata nasiyarwa ne wata kawarta ce take kawowa daga Dubai
Ya shamsu yakarba yana kallo shima yace kai amma sunyi kyau wanne kikazaba
Kubra tayi dariya tace daga ganin Abu a waya kuma saina hau zaba kawaidai ita tafara nunamin ne inga irin kayan data saro kuma nagani kaga nace mata ma sunyi kyau sosai
Yace hakane to ninace kizaba muku masu kyau keda asmau
Kubra tace a a fa wallahi bada niyar kasayamin nabude kaganiba kawaidai nabudene Dan nasan ta turo sai dai nazabawa
Husnah dai tunda kayi niyya saya
Ya shamsu yace kizaba muku banason musu
Kubra tace to ai kabari muji kudinko
Ya shamsu yace bakyajin magana ko
Kubra tayi murmushi tace shikenan angama rankayadade