Sashe 7
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ai basaikince yakarba koya karba koka karya karba sundai fi kusa 'yarsace bai isa yacanja taba kefa duk lokacin dayaga dama zakiyi waje
Zatayi magana Hakeem yarungumota suka fita
Takaici yadami Laila tayi kaman ta hadiyi zuciya ta mutu
Suby tace kai wallahi akwai matsala babba agidan caf
Ashe Laila Bata kashe wayartaba
Meenat ta ce mummyna yanaji hayaniya
Lafiya kuwa kafin Laila tayi magana har suby takarbi wayar takwashe komai tafada mata
Meenat tace nazo koni ko 'yar iskar yarinyar nan
Ta kashe wayar saboda takaici
Husnah da Hakeem tare suka shiga falon mummy
Ganin mummy na falon husnah sai kacaniyar kwace hanunta takeyi
amma Hakeem yaki sake ta
Dahaka suka shiga Husnah tayi saurin zubewa tagaida mummy
Mummy tace zonanki kizauna Husnah kidaina zama akasa keda falon mummynki
Husnah murmushi kawai amma ita bazata iya mummy nasama kujera itama tazauna ba
Mummy tace kukarasa kuyi break fast
Husnah tace mummy ina daddy
Mummy tace yafita sunyi wasu bakine
Hakeem yace OK bakin sun isokenan
Mummy tace ina tunanin haka
Hakeem da Husnah suka yi dining area mummy tasan idan tazauna husnah bazata ci wani abin kirkiba
Yasa ta tashi ta haura sama
Hakeem kuwa kaman jira yake mummy ta fita yajanyo husnah yadaurata kan cinyarsa yana feeding dinta da kanshi
Sai da yatabbatar takoshi yabarta
Kafin shima zaifara cin nashi yadaga spoon zai kai baki sai husnah tarike cokalin
Tace aimunyi alkawarin karwani yashiga ma wani aikinshi
So kadina shiga min nawa
Ta dauki spoon tafara feeding dinshi shima
Hakeem cikin wani shauki yake jinshi mewuyar fassara saboda yadda yaga babynshi tafara sakin jiki dashi sosai tana nuna mishi soyayyar da be taba tunanin zata iya nuna mishi duba ga yanayin kunyarta
Suna gamawa tadauki brief case dinshi tarataya tace oya
Kaje kawa mummy sallama yace inje ina tace office mana
Yace ai ba inda zani jeki dauko mayafinki kawai muje yawo
Cike da murna husnah tace wallahi kaman kasan inason ganin waje
Yayi murmushi yace maza jeki dauko kafin nakirga ashirin
Bai rufe baki ba tayi waje da gudu kaman Bata jin zafin jikinta
Murmushi kawai yayi mummy ce tasauko daga sama tace Ku gama break din yace mungama mummy
Zamu dan zagaya ne taga gari mummy tace yakamata taga gari itama tasan Kaduna
Next page
Your comment is
Needed fans ❤❤
Love u all
📝📝📝📖📖📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU UMMU HISHAM ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 131 to 135🎗
HAKEEM DA HUSNAH
Hakeem na driven amma hanun daya yana makale da hanun husnah
Wayar Hakeem yadaukara yana gani yaga Ahmad ne
Ahmad yace kai young Prof wai mekake tun tuni baka fito ba
Hakeem yayi murmushi yace ganinan a hanya zuwa amma fa aiki zanzo ba zanbada
Wasu muhimmam takardu ne wa manager yacigaba da kula da komai saina nan da kwana biyar zan koma office
Ahmad yace kai soyayya manya
Wannan irin rawan kai Man
Karka rikita musu yarinya fa
Hakeem yace zamu karaso gidan naku ma kasanar da madam Aisha
Ahmad yace a haba kace muna da Mayan baki kenan
To barin koma gidan najiraku
Hakeem yace OK saimun karaso
Ya kashe wayar ya kalli Husnah dake ta chat a wayarta
Yace kedawaye tace nida anty kubra ne wallahi
Saida suka jajja wurarn shakatawa na kaduna kafin suka wuce gidan Ahmad
Suna zuwa Aisha ta karbi husnah hanu biyu taja hanunta tace kinga zo muwuce can ciki
Su suzauna abinsu anan
Ahmad yace indai akayi gulmam mu Allah nagani dake da kanwarkin nan
Husnah tayi murmushi Bata ce komai ba
Aisha tace Ashe kunsan Baku da gaskiya kenan shiyasa kuke tunanin za ayi gulamarku
Suka wuce abinsu suna dariya
Ahmad yakalli Hakeem yace kai mutumina gaskiya balalle nan da wata daya mugane kaba gaskiya duk kawani canja gawani kyau da fresh
Hakeem yace kai dai duk aikin babyna ne
Kasan Allah Dana San haka aure yake da ban tsaya batawa kaina lokaci wajen gwada taba
Kaga wakila da yanzu tana shirin Haifa min baby
Ahmad yace yanzu baka tunanin kuma 'yata tadawo taga ubanta yana cin soyayya da kawarta yazakayi kenan
Hakeem yayi murmushi yace koda meenat da Husnah kawayene ba ruwana da alakarsu
Ballantana ma Husnah tanuna min ba kawarta bace suna dai gaisawa kadan
Kasan meenat gaba daya uwarta ta Bata ta
Kaga kuwa ballebane suhada hanya da Husnah
Ahmad yace to da saukima tunda ba kawarta bane
Allah ya rufa asiri
Hakeem yace ko kawarta ce baruwana
I love my wife more than her expectation
Ahmad yace wallahi mutumina meenat ta ruda ka dayawa fa gaskiya ta ciri tuta acikin mata
Hakeem yace bakadan ba
Aisha ta kai musu abinci dining
Kafin tadauki nasu da Husnah ta wuce da shi ciki
Hakeem yace madam kikula min da ita fa dan bata son cin abinci sanayi dagaske take cin abinci
Aisha tayi murmushi tace karka damu zataci sosai indai nice
Yayi dariya yace yauwa maman twins
Tace kai Allah ya amshi bakin ka tawuce
Ahmad yace kasan yadda Aisha takeson twins kuwa
Nan dai sukayi hirarsu sai wajen karfe biyar suka koma gida
Husnah tace oyoyo mummyna nayi missing dinki wallahi
Mummy tayi murmushi tace nima wallahi ina zaune Dan wunin da kikayi bakya nan duk sainaji ba dadi
Hakeem yayi murmushi yace wato ma mummy batani ma kikebako
Mummy takalleshi tace au dama ka shigo ne ai banganka ba ma
Husnah dariya tayi tafaki idon mummy ta mishi gwalo
Hakeem yace mummy kinga kinja tana min gwalo ko
Wato nine baki gani ba ko
Mummy tace danaganka ai Dana kulaka Husnah da mummy sukayi dariya
Husnah ta tashi tace mummy ga tsarabarki nan keda daddy taga rakene aka gyarasu sunyi kyau da sha'wa
Mummy ta ce kai kaman Kinsan ina matukar son rake allah yamaki albarka Husnah tace amin mummy na
Hakeem yace tunda ni baki ganniba basai nabaki naki tsarabar kenan
Mummy tayi murmushi tace a naji tunda 'yata tabani ai wadatar Husnah tayi dariya
Hakeem yayi murmushi yace wakike wa dariya husnah tace nida kujera nefa badakai ba
********
Bayan sati biyu shakuwa soyayya da kuma wayewa duk sun bayyana ajikin husnah ga uba kyau da Hutu
Bata kara kiba ba amsa fa tayi wani fresh da bulbul da ita gwanin sha'wa ga uwa uba soyayyar mijinta Dana surukanta
Hakeem kuwa Wanda yasanshi ada yaganshi yanzu balalle yaga neshi ba saboda kwanciyar hankali da yasamu
Ga bunkarsar arzikinsa ta kota ina
Samun karuwa yakeyi
******
Meenat zaune satinsu kusan daya da dawowa amma bashir ya hanata zuwa Kaduna
Yace saiyaga dama zataje
Tana zaune hajiya rukayya tazo gidanta meenat nakwance kan cinyarta tana kuka hajiya rukayya Tace yanzu wannan yaro haka zaimana dubi dan Allah yadda kikabi kikarame
Waike kina auren mekudi ina wallahi dasake dole zamuyi maganinsa
Zaidawo kamar yadda yake da sai abinda kikace mishi
Meenat tace yauwa hajiyata daman nasan zakimin komai wallahi bashir yacanja sosai
Hajiya rukayya tace yanzu yaudin damukayi zanbiyo tanan mutafi Kaduna dake baibariba
Meenat tace yaki wallahi yace idan nasa kafa natafi karnadawo mishi gida
Hajiya rukayya tadafe kirjin har abin yakai haka
a a gaskiya dole mutafi yau dan nayi niyar tafiya dake
Meenat tace tayaya hajiya ai yakine
Hajiya tayi murmushi tace badai yana ganin kiman baban ba
Meenat tadaga kai sama tace kwarai kuwa
Hajiya rukayya tace to kyale nidashi
Bashir yadawo gida daga office
Yagaji sosai yanashigowa falon yaga hajiya rukayya ya tamke fuska sannan yace sannu hajiya zaiwuce hajiya rukayya tace bakaji ba bashir
Yace inajinki tace mahaifinta akakwantar a asibiti yau kwana daya kenan
Shine nake nema mata izinin zuwa dubashi dan nima can na nufa yanzu
Bashir ta ambaci mahaifintane balafiya yasa yace Allah sarki zata iya zuwa zanzo jibi na dubashi sai mudawo tare
Meenat cikin zumudi tace nagode ya maka mata harara yawuce bedroom dinshi
Meenat tace ajedai tunda kabarni aishikenan
Nan suka shirya sai kaduna
****
Laila da suby da masu aikinsu suna ta shirshiryen zuwan su meenat gida ya kaure da kamshi ta kota ina
Husnah kuwa tana can part din mummy tana tayata shirya kayanta cikin akwati zasuyi tafiya zuwa madina
Dan duk azumi acan dadi yake yi har sallah ma sai bayan sallah suke dawowa
Husnah ta kalli mummy ta ce yanzu mummy gobe warhaka fa kuna can ko
Mummy ta ce sosaima
Tace yaufa 'yarki tana hanya
Husnah tace haka yaya yafada min allah yakawosu lafiya mummy ta ce amin
Next page
Your comment is needed fans
Love u all
😘😘😘
📖📖📝📝
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU AGAIN MY SWEET TWINS SISTER UMMY KHALEEL ( HAJARA)🎗
Ina alfahari dake wallahi kina kashani da wannan nice comments din naki Allah yabar kauna🎗😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 136 to 137🎗
HUSNAH tana gamawa mummy komai ta koma sashinta
Tana shiga kara gyara dakinta sosai kasacewan yau itace da prof kuma asabarce
Tafesa wanka tazauna tana shafa mai itakai take ta jin dadi saboda yau meenat zatazo taganta amatsayin matar ubanta
Tayi murmushi itakadai ta tashi taje wajen English wear's dinta
Tazabo wasu Riga da wondo
Wandon Jean's me adon pink flower ajikinshi
Sai rigar shima pink tayi matukar kyau ita da kanta sai data yaba da kayan
Ta dauko pink ribbon dinta tagyara gashinta yayi kyau sosai kamar wata 'yar india kwalliya tayi Normal amma fa Wanda tayi dominshi ta tabbatar zai yaba sosai
Kara fesa turare tayi kafin nan tadauki chocolate din ta da katuwar Teddy dinta Wanda Prof yasaimata a super market dasuka fita kalakala tasaya masu kyau sosai manya kuma
Tafito a daga part dinta ta kullo ta haura sama tasauko saukowarta taga su Laila ansha kwalliya itada suby an harde a kujera
Zatayi magana Hakeem yarungumota suka fita
Takaici yadami Laila tayi kaman ta hadiyi zuciya ta mutu
Suby tace kai wallahi akwai matsala babba agidan caf
Ashe Laila Bata kashe wayartaba
Meenat ta ce mummyna yanaji hayaniya
Lafiya kuwa kafin Laila tayi magana har suby takarbi wayar takwashe komai tafada mata
Meenat tace nazo koni ko 'yar iskar yarinyar nan
Ta kashe wayar saboda takaici
Husnah da Hakeem tare suka shiga falon mummy
Ganin mummy na falon husnah sai kacaniyar kwace hanunta takeyi
amma Hakeem yaki sake ta
Dahaka suka shiga Husnah tayi saurin zubewa tagaida mummy
Mummy tace zonanki kizauna Husnah kidaina zama akasa keda falon mummynki
Husnah murmushi kawai amma ita bazata iya mummy nasama kujera itama tazauna ba
Mummy tace kukarasa kuyi break fast
Husnah tace mummy ina daddy
Mummy tace yafita sunyi wasu bakine
Hakeem yace OK bakin sun isokenan
Mummy tace ina tunanin haka
Hakeem da Husnah suka yi dining area mummy tasan idan tazauna husnah bazata ci wani abin kirkiba
Yasa ta tashi ta haura sama
Hakeem kuwa kaman jira yake mummy ta fita yajanyo husnah yadaurata kan cinyarsa yana feeding dinta da kanshi
Sai da yatabbatar takoshi yabarta
Kafin shima zaifara cin nashi yadaga spoon zai kai baki sai husnah tarike cokalin
Tace aimunyi alkawarin karwani yashiga ma wani aikinshi
So kadina shiga min nawa
Ta dauki spoon tafara feeding dinshi shima
Hakeem cikin wani shauki yake jinshi mewuyar fassara saboda yadda yaga babynshi tafara sakin jiki dashi sosai tana nuna mishi soyayyar da be taba tunanin zata iya nuna mishi duba ga yanayin kunyarta
Suna gamawa tadauki brief case dinshi tarataya tace oya
Kaje kawa mummy sallama yace inje ina tace office mana
Yace ai ba inda zani jeki dauko mayafinki kawai muje yawo
Cike da murna husnah tace wallahi kaman kasan inason ganin waje
Yayi murmushi yace maza jeki dauko kafin nakirga ashirin
Bai rufe baki ba tayi waje da gudu kaman Bata jin zafin jikinta
Murmushi kawai yayi mummy ce tasauko daga sama tace Ku gama break din yace mungama mummy
Zamu dan zagaya ne taga gari mummy tace yakamata taga gari itama tasan Kaduna
Next page
Your comment is
Needed fans ❤❤
Love u all
📝📝📝📖📖📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU UMMU HISHAM ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 131 to 135🎗
HAKEEM DA HUSNAH
Hakeem na driven amma hanun daya yana makale da hanun husnah
Wayar Hakeem yadaukara yana gani yaga Ahmad ne
Ahmad yace kai young Prof wai mekake tun tuni baka fito ba
Hakeem yayi murmushi yace ganinan a hanya zuwa amma fa aiki zanzo ba zanbada
Wasu muhimmam takardu ne wa manager yacigaba da kula da komai saina nan da kwana biyar zan koma office
Ahmad yace kai soyayya manya
Wannan irin rawan kai Man
Karka rikita musu yarinya fa
Hakeem yace zamu karaso gidan naku ma kasanar da madam Aisha
Ahmad yace a haba kace muna da Mayan baki kenan
To barin koma gidan najiraku
Hakeem yace OK saimun karaso
Ya kashe wayar ya kalli Husnah dake ta chat a wayarta
Yace kedawaye tace nida anty kubra ne wallahi
Saida suka jajja wurarn shakatawa na kaduna kafin suka wuce gidan Ahmad
Suna zuwa Aisha ta karbi husnah hanu biyu taja hanunta tace kinga zo muwuce can ciki
Su suzauna abinsu anan
Ahmad yace indai akayi gulmam mu Allah nagani dake da kanwarkin nan
Husnah tayi murmushi Bata ce komai ba
Aisha tace Ashe kunsan Baku da gaskiya kenan shiyasa kuke tunanin za ayi gulamarku
Suka wuce abinsu suna dariya
Ahmad yakalli Hakeem yace kai mutumina gaskiya balalle nan da wata daya mugane kaba gaskiya duk kawani canja gawani kyau da fresh
Hakeem yace kai dai duk aikin babyna ne
Kasan Allah Dana San haka aure yake da ban tsaya batawa kaina lokaci wajen gwada taba
Kaga wakila da yanzu tana shirin Haifa min baby
Ahmad yace yanzu baka tunanin kuma 'yata tadawo taga ubanta yana cin soyayya da kawarta yazakayi kenan
Hakeem yayi murmushi yace koda meenat da Husnah kawayene ba ruwana da alakarsu
Ballantana ma Husnah tanuna min ba kawarta bace suna dai gaisawa kadan
Kasan meenat gaba daya uwarta ta Bata ta
Kaga kuwa ballebane suhada hanya da Husnah
Ahmad yace to da saukima tunda ba kawarta bane
Allah ya rufa asiri
Hakeem yace ko kawarta ce baruwana
I love my wife more than her expectation
Ahmad yace wallahi mutumina meenat ta ruda ka dayawa fa gaskiya ta ciri tuta acikin mata
Hakeem yace bakadan ba
Aisha ta kai musu abinci dining
Kafin tadauki nasu da Husnah ta wuce da shi ciki
Hakeem yace madam kikula min da ita fa dan bata son cin abinci sanayi dagaske take cin abinci
Aisha tayi murmushi tace karka damu zataci sosai indai nice
Yayi dariya yace yauwa maman twins
Tace kai Allah ya amshi bakin ka tawuce
Ahmad yace kasan yadda Aisha takeson twins kuwa
Nan dai sukayi hirarsu sai wajen karfe biyar suka koma gida
Husnah tace oyoyo mummyna nayi missing dinki wallahi
Mummy tayi murmushi tace nima wallahi ina zaune Dan wunin da kikayi bakya nan duk sainaji ba dadi
Hakeem yayi murmushi yace wato ma mummy batani ma kikebako
Mummy takalleshi tace au dama ka shigo ne ai banganka ba ma
Husnah dariya tayi tafaki idon mummy ta mishi gwalo
Hakeem yace mummy kinga kinja tana min gwalo ko
Wato nine baki gani ba ko
Mummy tace danaganka ai Dana kulaka Husnah da mummy sukayi dariya
Husnah ta tashi tace mummy ga tsarabarki nan keda daddy taga rakene aka gyarasu sunyi kyau da sha'wa
Mummy ta ce kai kaman Kinsan ina matukar son rake allah yamaki albarka Husnah tace amin mummy na
Hakeem yace tunda ni baki ganniba basai nabaki naki tsarabar kenan
Mummy tayi murmushi tace a naji tunda 'yata tabani ai wadatar Husnah tayi dariya
Hakeem yayi murmushi yace wakike wa dariya husnah tace nida kujera nefa badakai ba
********
Bayan sati biyu shakuwa soyayya da kuma wayewa duk sun bayyana ajikin husnah ga uba kyau da Hutu
Bata kara kiba ba amsa fa tayi wani fresh da bulbul da ita gwanin sha'wa ga uwa uba soyayyar mijinta Dana surukanta
Hakeem kuwa Wanda yasanshi ada yaganshi yanzu balalle yaga neshi ba saboda kwanciyar hankali da yasamu
Ga bunkarsar arzikinsa ta kota ina
Samun karuwa yakeyi
******
Meenat zaune satinsu kusan daya da dawowa amma bashir ya hanata zuwa Kaduna
Yace saiyaga dama zataje
Tana zaune hajiya rukayya tazo gidanta meenat nakwance kan cinyarta tana kuka hajiya rukayya Tace yanzu wannan yaro haka zaimana dubi dan Allah yadda kikabi kikarame
Waike kina auren mekudi ina wallahi dasake dole zamuyi maganinsa
Zaidawo kamar yadda yake da sai abinda kikace mishi
Meenat tace yauwa hajiyata daman nasan zakimin komai wallahi bashir yacanja sosai
Hajiya rukayya tace yanzu yaudin damukayi zanbiyo tanan mutafi Kaduna dake baibariba
Meenat tace yaki wallahi yace idan nasa kafa natafi karnadawo mishi gida
Hajiya rukayya tadafe kirjin har abin yakai haka
a a gaskiya dole mutafi yau dan nayi niyar tafiya dake
Meenat tace tayaya hajiya ai yakine
Hajiya tayi murmushi tace badai yana ganin kiman baban ba
Meenat tadaga kai sama tace kwarai kuwa
Hajiya rukayya tace to kyale nidashi
Bashir yadawo gida daga office
Yagaji sosai yanashigowa falon yaga hajiya rukayya ya tamke fuska sannan yace sannu hajiya zaiwuce hajiya rukayya tace bakaji ba bashir
Yace inajinki tace mahaifinta akakwantar a asibiti yau kwana daya kenan
Shine nake nema mata izinin zuwa dubashi dan nima can na nufa yanzu
Bashir ta ambaci mahaifintane balafiya yasa yace Allah sarki zata iya zuwa zanzo jibi na dubashi sai mudawo tare
Meenat cikin zumudi tace nagode ya maka mata harara yawuce bedroom dinshi
Meenat tace ajedai tunda kabarni aishikenan
Nan suka shirya sai kaduna
****
Laila da suby da masu aikinsu suna ta shirshiryen zuwan su meenat gida ya kaure da kamshi ta kota ina
Husnah kuwa tana can part din mummy tana tayata shirya kayanta cikin akwati zasuyi tafiya zuwa madina
Dan duk azumi acan dadi yake yi har sallah ma sai bayan sallah suke dawowa
Husnah ta kalli mummy ta ce yanzu mummy gobe warhaka fa kuna can ko
Mummy ta ce sosaima
Tace yaufa 'yarki tana hanya
Husnah tace haka yaya yafada min allah yakawosu lafiya mummy ta ce amin
Next page
Your comment is needed fans
Love u all
😘😘😘
📖📖📝📝
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU AGAIN MY SWEET TWINS SISTER UMMY KHALEEL ( HAJARA)🎗
Ina alfahari dake wallahi kina kashani da wannan nice comments din naki Allah yabar kauna🎗😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 136 to 137🎗
HUSNAH tana gamawa mummy komai ta koma sashinta
Tana shiga kara gyara dakinta sosai kasacewan yau itace da prof kuma asabarce
Tafesa wanka tazauna tana shafa mai itakai take ta jin dadi saboda yau meenat zatazo taganta amatsayin matar ubanta
Tayi murmushi itakadai ta tashi taje wajen English wear's dinta
Tazabo wasu Riga da wondo
Wandon Jean's me adon pink flower ajikinshi
Sai rigar shima pink tayi matukar kyau ita da kanta sai data yaba da kayan
Ta dauko pink ribbon dinta tagyara gashinta yayi kyau sosai kamar wata 'yar india kwalliya tayi Normal amma fa Wanda tayi dominshi ta tabbatar zai yaba sosai
Kara fesa turare tayi kafin nan tadauki chocolate din ta da katuwar Teddy dinta Wanda Prof yasaimata a super market dasuka fita kalakala tasaya masu kyau sosai manya kuma
Tafito a daga part dinta ta kullo ta haura sama tasauko saukowarta taga su Laila ansha kwalliya itada suby an harde a kujera