Sashe 4
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yace 'yarkice she is my daughter
Tana aure a kano sunyi tafiya da mijinta
Zakiganta wataran ,ita kadai Allah yabani
Kidage nan da nine months kibani baby kaman ke
Husnah ta boye fuska
Ta yi saurincewa muje kaci abinci
Hakeem yashirya cikin farar jallabiya
Kafin yaja hanunta sukayi dining
Sosai yaci abinci amma fa saida yatabbatar takoshi kafin yafara nashi
Tundaga kan dining din wasa yafara canja salo
Cak yadauketa zuwa bedroom Daga nan kuma sukayi bathroom Dan yin alwala
Hummm
Next page
Your comment is needed fans
Love you all👏👍🤲😘😍❤
[05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU sis Fatima Umar ina alfahari dake wajen comments mai Allah yabar zumunci👏😘 (🎗
🎗AKWAI LOKACI🎗
🎗PAGE to116 to 120🎗
DUK wani taimako da uwa yakamata ta wa 'yarta mummy tama Husnah
Ta hada mata hadaddan tea maikauri da farfesun kayan ciki
Yasha kayan sirrin na mata
Ta lura husnah kunyarta take sosai
Sai ta wayance
Tace ai zazzabi ba dadi husnah bama saimunje asibitiba
Zazzabin nan nayanzu ai sai a hankali
Sannu kinji
Ganin kaman mummy bata gane ba yasata saki jikinta taci abincinta
Tasake komawa bacci a gadon mummy
Ranar dai Husnah taga tattali da gata
Kuma alhamdullila gaskiya taji dadin jikin sosai
Mummy taki tabarta tafito ma ko falo
Laila kuwa tana farfadowa tafara kuka jikin hajiya rukayya
Tana shiga uku hajiya shikenan sun rabani da Abdul
Hajiiya rukayya tace audama sabodashi kike kuka asararrariya
Ni ma dauka saboda dukiyarsa kike kukar wani so ana zaune kalau
Nan sukayita mata fanfo
Hakeem zaune a office sai Ahmad yace amma gaskiya natayaka murna wallahi
Dasamun kan madam yanzu zaka bani labarin yadda zama da mata biyu yake konima zansamu nakara
Hakeem yayi murmushi yace baka da hankali kai kuma wani aure zakayi sha'awar yi
Ahmad yace wallahi ba abun da Aisha ta rageni dashi kawai dai sunna nakeson cikawa
Hakeem yace tonidai baruwana
Nan Hakeem yadauki wayarshi yakira mummy yace mata yajikin Husnah tace
Bansaniba marakunya
Hakeem yayi murmushi yace haba daliba toshikenan ina babyn
Mummy tayi murmushi tace tana bayana
Hakeem sosai yayi dariya Dan yasan mummyn shi da caka magana
Mummy takashe wayarta
Ahmad yace waye balafiya
Hakeem yayi dariya yace Husnah
Yana murmushi ya lumshe ido kawai
Ahmad yace wallahi young Prof kabimusu 'ya a hankali fa she is very young fa
Hakeem yabude idonshi tar yace innan bita a hankali ai bazata saba da mijinta ba kullum tsorona zataji
amma intariga ta saba she is always welcome me
Ahmad yace lalle ma mutumin nan
Allah yataimaki 'yar mutane daba ita kadaibace
aida ka karar musu da yarinya
Hakeem yayi murmushi yace bazaka fahimta bane
Nifa Allah Allah nake ma daddy sugama ganawar nan da shugaban kasa yazo mutafi gida
Ahmad yace taresuke da daddyna ko
Hakeem a suna tare Ahmad yace OK nima barinjirashi kawai muwuce tare
Ahmad yace wallahi kabar yarinya nan nayau dai karka koma Hakeem yayi murmushi yace caf
ai hakan ma ba zai yiwuba
Tashi muje karani nasiya mata waya
Nata ya fashe
MEENAT kwance kan bed dinta suna waya da antynta suby tana ta bata labarin abinda kefaruwa da uwarta
Meenat ta fashe da kuka tace meyasa daddy zai ma mummy haka duk da dadewar dasukayi tare saboda yayi are shine zai wulakanta ta
Suby tace kedai bari kawai ai daddynki ya canja hali sosai
Kuma duk ba laifinsabane akan wannan 'yar figigiyar yarinyar da yakawo ne
Kokefa zaki girmi yarinyar nan
Meenat tace nashiga uku wallahi nazo gidan nan saidai daddy yazaba ko mu ko shegiyar yarinyar
Suby tace gaskiya dai kam tunda ke 'yarsa sace ai watakila yaji maganarki tunda ai duk haukarshi bazai zabi mata yabar 'yaba
Meenat tace munkusa da wowa muna sauka a kano zanyi Kaduna inzo karuwar da ake wa mummyna wulakanci saboda ita
Bayan sunkashe wayar ne
Meenat tacigaba da kukanta
Ita abin ma yamata yawa ga wulakancin da bashir yakemata
Dan idan baidaketa sau biyu to zaikai uku kullum
Baya cin abincinta baya hira da ita
Inya zauna bashida magana saina Asmau Asmau
Tana cikin tunaninta bash yashigo
Yana ganinta yadauko ruwa mai tsananin sanyi a fridge ya kwarama ta tashi ra wan jiki
Tace Dan Allah uncle menamaka ka tsanani haka auren soyayya mukayifa bana kiyayya ba
Bash yamata wani matsaya cin kallo yace wallahi bansan ya akayi har nawa masoyita wulakanci saboda jaka irinki ba wallahi
Ke wai dan uwarki ma ya akayi har naji banason ganin kowa saike ne har na aureki na bar asmau
Meenat ta yi tsilli tsilli da ido
Yace ba magana nake mikiba bazaki ban amsaba yashakota idon meenat yafito tace wallahi ba abinda namaka
Bash yasaketa yace wallahi duk ranar da na tabbatar da abinda nake zargi tattare dake zanbaki mamaki
Mutum daya nakejin kunya shine babanki
Mutumin kirkine
Da Dan uwarkice da kakanki da na Dade da kada ki gida wallahi
amma yanzu zanmiki uziri har na tabbatar da zargina akanki tukun
Maganar auren da babban ki yayi audole yayi aure indai mata irin uwarkice saikace akuya namaga kokarinsa da ya iya hada jini da dabbar matar
Cikin tsawa meenat tace ya isheka haka bashir kamin komai amma karkasa uwata aciki
Kafin ta rufe baki bashir yakai mata duka abakin fas
Aikuwa ta kwalla kara saboda azaba
Yace kuma kifara hada duk wani tsummo karanki
Sati maizuwa zamu koma gida
Yasa kai yafita abinshi
Sosai amina take kuka ba mai rarrashinta
Dadin data jima sati maizuwa zasu bar kasar
Zataje takakkarya wacce tayi kasadar zama kishiyar uwarta
***
Hakeem da daddy sukayi sallama suka shigo
Mummy da Husnah suna hira a falon
Husnah tagaida daddy ya amsa cike da kulawa
Tareda mata yajikin Hakeem kuwa kureta yayi da kallo Dan sake canja mishi tayi wuni daya kawai
Husnah kuwa tana gaida Hakeem tayi sama dakin mummy abinta
Tana shiga bedroom din mummy tafada kan bed abinta
Hakeem kuwa suna gama cin abinci yaki tafiya har daddy ya haura sama
Yazama daga shi asai mummy hafsat mumme tace wai bazaka je ka kwanta bane
Hakeem yasosa keya yace mummy tafito mutafi mana
Mummy ta harareshi tace da tare kuka shigo
Tariga tayi bacci katafi kawai abinka
Hakeem zaiyi magana mummy tace kaga nikam saida safe indan kafita kaja min kofa
Hakeem badan yasoba yaja kafarsa yayi part do shi
Yana shiga ya tarrar da suby da Laila sunkasa sun tsare
Dama abinka da wanda yake wuya
Yanashiga yafara musu masifa
Yace waiku bakuda falo ne kullum kuna falona saboda tsaban fituna ko
Laila tace au dama akwai inda aka mana iyaka dashi ne agidan
Ya kalleta ya balla mata harara
Ya haura sama
Suby ta kalli Antin tata tace yaufa abin ya motsa miskilancin
Laila ta tabe baki
Hakeem bayan yagama shirin kwanciya
Ba abinda yake tunanin husnah
Da irin farin cikin dayasamu tattare da ita
Wayar da yasiyo mata yadauka yacire yasama a acaji Dan yacika wayace metsadar gaske
****
Washagari da daddare karfe takwas na dare bayan sungama ma dinner
Mummy ta haura sama gurin husnah tace
Tace kinkunta ne husnah tace a mummy
Mummy tace Allah yatashe mu lafiya kafin husnah ta amsa wayar mummy yayi kara taduba taga Hakeem
Nan dai mummy tayi murmushi bayan sungama wayar ta kalli husnah tace kije mijinki na kiranki wai yasayo miki waya
Husnah gabanta yafadi ras tace mummy yabari gobe zankarba
Mummy tace kedai jekikarbo kidawo kiyi kwanciyarki
Husnah tace to mummy tafita zuwa falon mummy baya falo ta wuce sashinsu Dan tasan yanacan
Tana shiga taga su Laila da suby suna kallon Hausa film
Tace sannunku
Duk suka kalleta suka buga mata tsaki
Husnah bata bitakansu ba ta huce zuwa saman gurin kiran mijinta
Suby tace anty yau bakwanankibane naga wannan 'yar talakawar ta haura
Laila tace kwarai kuwa barinje naga ikon Allah
Husnah tana shiga bedroom din taganshi kwance daga shi gajerar wondo
Yana danna waya ganin shigowarta ya kura wa mata ido itadai bata son suhada ido
Tanemi gefe ta zauna tace gani yaya
Yatashi ya ajiye wayar agefe
Yakamota yace wai guduna name kikeyi ne baby
Husnah tayi shiru yace bazaki magana ba ko
Kafin husnah dake kwance kan kirjin Hakeem tayi magana Laila tashigo dakin ko sallama babu
Hakeem yace o my GOD wai yaushe zakiyi hankali ne
Laila bance karkisake shigo min daki a wannan lokacin ba
Laila tace taya za ayi nayi tunanin yin sallama bayan kana kokarin cin amanata
Hakeem kalleta yace kamanya cin amanarki dawata kika kamani koda matata
Tace duk da matarka ce ai yakamata kasan yau kwanana ne
Yace OK dama abin kenan
Saikije kifara kirgawa daganan zuwa 5 day's saikufara raba kwana Dan ita yanzu take amarya Kinga kuwa sai ta min 7 day's kafin kufara raba kwanan
So fita kiban waje ganin da gaske yakeyi
Ta juya hade da banka wa wa husnah harara
Ta banko kofar tayi waje
Hakeem yabita da kallon takaici
Ya dawo kan husnah yace nadawo kanki kekuma meyasa jiya kika gudu dakin mummy
Husnah tace nima fa gigin baccine bani najeba
Hakeem yayi murmushi yace ko
Tadaga kai sama ya dauko wayarta da yasayi mata yabata cikin nuna jin dadi da wannan kyautar da yayi mata tace Allah yakara budi
Bata gama godiyar ba ya hade bakinsu guri daya yashiga sarrafata
Duk yabi yagigitata da salon soyayyarsa kafin yatashi yaje yasamusu key a can kofar falon
Yauma fa basauki husnah takwashi kashinta a hanu saidai da sauki zafin bakan nafarko ba
Sosai tasha tattali itakuma sai shagwaba take zabawa son ranta
Da asuba bayan yadawo daga sallar asuba sunyi karatun alkur'ni maigirma
Yajata kan bed yace baby kinbani komai arayuwata ba abinda zance saidai Allah yabar minke mutukaraba
Yadauko wasu files da takardu acikin yace karba wanna tace nameye wannan
Yace tukwicin first night dinki ne
Tabude taga takardun company ne da takardun gidaje guda biyu
Saikuma mukullin motoci guda biyu
Sai kuma kufi a account har Naira million goma
Husnah ta tashi daga kwanciyar datake
Tana aure a kano sunyi tafiya da mijinta
Zakiganta wataran ,ita kadai Allah yabani
Kidage nan da nine months kibani baby kaman ke
Husnah ta boye fuska
Ta yi saurincewa muje kaci abinci
Hakeem yashirya cikin farar jallabiya
Kafin yaja hanunta sukayi dining
Sosai yaci abinci amma fa saida yatabbatar takoshi kafin yafara nashi
Tundaga kan dining din wasa yafara canja salo
Cak yadauketa zuwa bedroom Daga nan kuma sukayi bathroom Dan yin alwala
Hummm
Next page
Your comment is needed fans
Love you all👏👍🤲😘😍❤
[05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU sis Fatima Umar ina alfahari dake wajen comments mai Allah yabar zumunci👏😘 (🎗
🎗AKWAI LOKACI🎗
🎗PAGE to116 to 120🎗
DUK wani taimako da uwa yakamata ta wa 'yarta mummy tama Husnah
Ta hada mata hadaddan tea maikauri da farfesun kayan ciki
Yasha kayan sirrin na mata
Ta lura husnah kunyarta take sosai
Sai ta wayance
Tace ai zazzabi ba dadi husnah bama saimunje asibitiba
Zazzabin nan nayanzu ai sai a hankali
Sannu kinji
Ganin kaman mummy bata gane ba yasata saki jikinta taci abincinta
Tasake komawa bacci a gadon mummy
Ranar dai Husnah taga tattali da gata
Kuma alhamdullila gaskiya taji dadin jikin sosai
Mummy taki tabarta tafito ma ko falo
Laila kuwa tana farfadowa tafara kuka jikin hajiya rukayya
Tana shiga uku hajiya shikenan sun rabani da Abdul
Hajiiya rukayya tace audama sabodashi kike kuka asararrariya
Ni ma dauka saboda dukiyarsa kike kukar wani so ana zaune kalau
Nan sukayita mata fanfo
Hakeem zaune a office sai Ahmad yace amma gaskiya natayaka murna wallahi
Dasamun kan madam yanzu zaka bani labarin yadda zama da mata biyu yake konima zansamu nakara
Hakeem yayi murmushi yace baka da hankali kai kuma wani aure zakayi sha'awar yi
Ahmad yace wallahi ba abun da Aisha ta rageni dashi kawai dai sunna nakeson cikawa
Hakeem yace tonidai baruwana
Nan Hakeem yadauki wayarshi yakira mummy yace mata yajikin Husnah tace
Bansaniba marakunya
Hakeem yayi murmushi yace haba daliba toshikenan ina babyn
Mummy tayi murmushi tace tana bayana
Hakeem sosai yayi dariya Dan yasan mummyn shi da caka magana
Mummy takashe wayarta
Ahmad yace waye balafiya
Hakeem yayi dariya yace Husnah
Yana murmushi ya lumshe ido kawai
Ahmad yace wallahi young Prof kabimusu 'ya a hankali fa she is very young fa
Hakeem yabude idonshi tar yace innan bita a hankali ai bazata saba da mijinta ba kullum tsorona zataji
amma intariga ta saba she is always welcome me
Ahmad yace lalle ma mutumin nan
Allah yataimaki 'yar mutane daba ita kadaibace
aida ka karar musu da yarinya
Hakeem yayi murmushi yace bazaka fahimta bane
Nifa Allah Allah nake ma daddy sugama ganawar nan da shugaban kasa yazo mutafi gida
Ahmad yace taresuke da daddyna ko
Hakeem a suna tare Ahmad yace OK nima barinjirashi kawai muwuce tare
Ahmad yace wallahi kabar yarinya nan nayau dai karka koma Hakeem yayi murmushi yace caf
ai hakan ma ba zai yiwuba
Tashi muje karani nasiya mata waya
Nata ya fashe
MEENAT kwance kan bed dinta suna waya da antynta suby tana ta bata labarin abinda kefaruwa da uwarta
Meenat ta fashe da kuka tace meyasa daddy zai ma mummy haka duk da dadewar dasukayi tare saboda yayi are shine zai wulakanta ta
Suby tace kedai bari kawai ai daddynki ya canja hali sosai
Kuma duk ba laifinsabane akan wannan 'yar figigiyar yarinyar da yakawo ne
Kokefa zaki girmi yarinyar nan
Meenat tace nashiga uku wallahi nazo gidan nan saidai daddy yazaba ko mu ko shegiyar yarinyar
Suby tace gaskiya dai kam tunda ke 'yarsa sace ai watakila yaji maganarki tunda ai duk haukarshi bazai zabi mata yabar 'yaba
Meenat tace munkusa da wowa muna sauka a kano zanyi Kaduna inzo karuwar da ake wa mummyna wulakanci saboda ita
Bayan sunkashe wayar ne
Meenat tacigaba da kukanta
Ita abin ma yamata yawa ga wulakancin da bashir yakemata
Dan idan baidaketa sau biyu to zaikai uku kullum
Baya cin abincinta baya hira da ita
Inya zauna bashida magana saina Asmau Asmau
Tana cikin tunaninta bash yashigo
Yana ganinta yadauko ruwa mai tsananin sanyi a fridge ya kwarama ta tashi ra wan jiki
Tace Dan Allah uncle menamaka ka tsanani haka auren soyayya mukayifa bana kiyayya ba
Bash yamata wani matsaya cin kallo yace wallahi bansan ya akayi har nawa masoyita wulakanci saboda jaka irinki ba wallahi
Ke wai dan uwarki ma ya akayi har naji banason ganin kowa saike ne har na aureki na bar asmau
Meenat ta yi tsilli tsilli da ido
Yace ba magana nake mikiba bazaki ban amsaba yashakota idon meenat yafito tace wallahi ba abinda namaka
Bash yasaketa yace wallahi duk ranar da na tabbatar da abinda nake zargi tattare dake zanbaki mamaki
Mutum daya nakejin kunya shine babanki
Mutumin kirkine
Da Dan uwarkice da kakanki da na Dade da kada ki gida wallahi
amma yanzu zanmiki uziri har na tabbatar da zargina akanki tukun
Maganar auren da babban ki yayi audole yayi aure indai mata irin uwarkice saikace akuya namaga kokarinsa da ya iya hada jini da dabbar matar
Cikin tsawa meenat tace ya isheka haka bashir kamin komai amma karkasa uwata aciki
Kafin ta rufe baki bashir yakai mata duka abakin fas
Aikuwa ta kwalla kara saboda azaba
Yace kuma kifara hada duk wani tsummo karanki
Sati maizuwa zamu koma gida
Yasa kai yafita abinshi
Sosai amina take kuka ba mai rarrashinta
Dadin data jima sati maizuwa zasu bar kasar
Zataje takakkarya wacce tayi kasadar zama kishiyar uwarta
***
Hakeem da daddy sukayi sallama suka shigo
Mummy da Husnah suna hira a falon
Husnah tagaida daddy ya amsa cike da kulawa
Tareda mata yajikin Hakeem kuwa kureta yayi da kallo Dan sake canja mishi tayi wuni daya kawai
Husnah kuwa tana gaida Hakeem tayi sama dakin mummy abinta
Tana shiga bedroom din mummy tafada kan bed abinta
Hakeem kuwa suna gama cin abinci yaki tafiya har daddy ya haura sama
Yazama daga shi asai mummy hafsat mumme tace wai bazaka je ka kwanta bane
Hakeem yasosa keya yace mummy tafito mutafi mana
Mummy ta harareshi tace da tare kuka shigo
Tariga tayi bacci katafi kawai abinka
Hakeem zaiyi magana mummy tace kaga nikam saida safe indan kafita kaja min kofa
Hakeem badan yasoba yaja kafarsa yayi part do shi
Yana shiga ya tarrar da suby da Laila sunkasa sun tsare
Dama abinka da wanda yake wuya
Yanashiga yafara musu masifa
Yace waiku bakuda falo ne kullum kuna falona saboda tsaban fituna ko
Laila tace au dama akwai inda aka mana iyaka dashi ne agidan
Ya kalleta ya balla mata harara
Ya haura sama
Suby ta kalli Antin tata tace yaufa abin ya motsa miskilancin
Laila ta tabe baki
Hakeem bayan yagama shirin kwanciya
Ba abinda yake tunanin husnah
Da irin farin cikin dayasamu tattare da ita
Wayar da yasiyo mata yadauka yacire yasama a acaji Dan yacika wayace metsadar gaske
****
Washagari da daddare karfe takwas na dare bayan sungama ma dinner
Mummy ta haura sama gurin husnah tace
Tace kinkunta ne husnah tace a mummy
Mummy tace Allah yatashe mu lafiya kafin husnah ta amsa wayar mummy yayi kara taduba taga Hakeem
Nan dai mummy tayi murmushi bayan sungama wayar ta kalli husnah tace kije mijinki na kiranki wai yasayo miki waya
Husnah gabanta yafadi ras tace mummy yabari gobe zankarba
Mummy tace kedai jekikarbo kidawo kiyi kwanciyarki
Husnah tace to mummy tafita zuwa falon mummy baya falo ta wuce sashinsu Dan tasan yanacan
Tana shiga taga su Laila da suby suna kallon Hausa film
Tace sannunku
Duk suka kalleta suka buga mata tsaki
Husnah bata bitakansu ba ta huce zuwa saman gurin kiran mijinta
Suby tace anty yau bakwanankibane naga wannan 'yar talakawar ta haura
Laila tace kwarai kuwa barinje naga ikon Allah
Husnah tana shiga bedroom din taganshi kwance daga shi gajerar wondo
Yana danna waya ganin shigowarta ya kura wa mata ido itadai bata son suhada ido
Tanemi gefe ta zauna tace gani yaya
Yatashi ya ajiye wayar agefe
Yakamota yace wai guduna name kikeyi ne baby
Husnah tayi shiru yace bazaki magana ba ko
Kafin husnah dake kwance kan kirjin Hakeem tayi magana Laila tashigo dakin ko sallama babu
Hakeem yace o my GOD wai yaushe zakiyi hankali ne
Laila bance karkisake shigo min daki a wannan lokacin ba
Laila tace taya za ayi nayi tunanin yin sallama bayan kana kokarin cin amanata
Hakeem kalleta yace kamanya cin amanarki dawata kika kamani koda matata
Tace duk da matarka ce ai yakamata kasan yau kwanana ne
Yace OK dama abin kenan
Saikije kifara kirgawa daganan zuwa 5 day's saikufara raba kwana Dan ita yanzu take amarya Kinga kuwa sai ta min 7 day's kafin kufara raba kwanan
So fita kiban waje ganin da gaske yakeyi
Ta juya hade da banka wa wa husnah harara
Ta banko kofar tayi waje
Hakeem yabita da kallon takaici
Ya dawo kan husnah yace nadawo kanki kekuma meyasa jiya kika gudu dakin mummy
Husnah tace nima fa gigin baccine bani najeba
Hakeem yayi murmushi yace ko
Tadaga kai sama ya dauko wayarta da yasayi mata yabata cikin nuna jin dadi da wannan kyautar da yayi mata tace Allah yakara budi
Bata gama godiyar ba ya hade bakinsu guri daya yashiga sarrafata
Duk yabi yagigitata da salon soyayyarsa kafin yatashi yaje yasamusu key a can kofar falon
Yauma fa basauki husnah takwashi kashinta a hanu saidai da sauki zafin bakan nafarko ba
Sosai tasha tattali itakuma sai shagwaba take zabawa son ranta
Da asuba bayan yadawo daga sallar asuba sunyi karatun alkur'ni maigirma
Yajata kan bed yace baby kinbani komai arayuwata ba abinda zance saidai Allah yabar minke mutukaraba
Yadauko wasu files da takardu acikin yace karba wanna tace nameye wannan
Yace tukwicin first night dinki ne
Tabude taga takardun company ne da takardun gidaje guda biyu
Saikuma mukullin motoci guda biyu
Sai kuma kufi a account har Naira million goma
Husnah ta tashi daga kwanciyar datake