Sashe 5
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta ajiye mishi takardun tace haba yayana ta durkusa agabanshi tasa hannayenta kan laps dinshi tace karkamin haka hakkin ka nefa danme kenanma kabiyani karkasa Allah yayi fishi dani fa
Kuma ma wallahi abubuwan nan sunyi yawa sungirmi tunanina
aikosu mummy ma saisuma fada Dan naga kaman kayi almubazzaranci da dukiyarka
Hakeem baki kawai yasake yana kallonta tabbas Allah yabashi matar da iyayensa suke mishi fata
Ya kamota yadawo da ita yace baby kinsan wani Abu da izinin daddy da mummy na miki wanna kyautar shima daddy yabaki filayensa guda biyu dake abuja
Mummy kuma tasaya miki zinare duk kuma sunabani nabaki aibaki gama kallon kayan ba tukunnan
Husnah takai dubanta kan sauran dayake nuna mata
Cike da tsnanin son mijinta ta ta kwanta ajikinshi
Tace Allah nagode maka daka hadani da mummy da daddy amatsayin iyayen mijina sunasona tamkar susuka haifeni
Sanna kuma Allah yabani masoyina alokacin danake tunanin na rasashi
Allah na gode maka da kabani ya mu'allim dina a matsayin miji
Dasauri Hakeem yadago da fuskarta suka kalli juna tace kayi mamaki ko
Next page
Your comment is needed fans
Love all
📖📖📖📝📝📝
[05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU HUSNAH ina matukar alfahari dake Allah yabar zumunci
Kicigaba da comments dinki mezafin nan 🌺🌹🎗
🎗AKWAI LOKACI🎗
🎗PAGE 111 to 115🎗
Suna idar da sallah bayan yayi adduoin da yakamata miji yayi akan matarsa
Cak yadauketa sai kan bed bayan yacire mata hijabin
Ganitayi ya bude wani Dan karamin akwati shima maishegen kyau yadauko wasu sleeping dress masu kyau da tsada kamshi ne kawai yake tashi ajikinsu
Ya matso dai dai kun nanta yamata rada komai yafada mata oho
Gani nayi kawai husnah ta ce a a zansa da kaina
Murmushi Hakeem yayi yace oya tashi kisa
Tace nidai gaskiya kadaina kallona tukun ya rufe idonshi da tafin hanunshi
Can kuma sai yace minti biyu sweet yanzu zandawo
Yasauka can kasa har yanzu suna falon basu tashiba aranshi yace wai wadan nan mutanen suna da hankali kuwa
Zai wuce yace sannunku hajiya
Suka amsa dacewan Yauwa sannu dai anfito kenan
Yace a amma yanzu zandawo Abu zan dauka a mota ya wuce yafita
Sai yashigo da wasu manyan ledoji guda biyu
Yana falon yace wa Laila ganata
Ya haura sama abinshi
Laila tsaki tayi tace kakusa Shiga hanu
Suby tace to wannan ledar da ya haura dashi kuma fa
Laila tace ta wannan yar talakawar ne mana
Suby tace wallahi kibishi kice ina nasu hajiya tunda ai yagansu a falon
aikuwa Laila ta tashi tayi saman
Dai lokacin da Hakeem yake ba Husnah nama ta banko kofar tashigo
aikuwa Husnah ta tsorata sosai bata San lokacin da kankame Hakeem ba
Shikuwa Hakeem kallon kofa yayi yaga Laila ce yace kewace irin dakikiyace Laila
Zaki shigo wa mutane daki ba sallama
Laila tace nida dakin mijina sainayi sallama zanshigo
Saboda kana tare da 'yar matsiyatar
Me zubin karuwar yan tasha
Cikin zafin nama Hakeem ya tashi yazabga mata mari yace. Kinmanta wanene Abdul Hakeem ko
To wallahi zanfada nafarko na karshe duk randa kikasake kiran matata da wannan sunayenda kika ambata ranki inyayi dubu zai baci kuma a ranar ne zakisan waye Abdul Hakeem shasha kawai
Get out my room right now
Karkisake shigomin daki batare da kinyi nocking nabaki izini ba
Laila mutuwar tsaye tayi yace kifita nace
Sum sum Laila tafita
Hakeem yadawo kan husnah cak yadauketa sukayi kan bed yana rarrashinta
Husnah dake kwance kan faffadan kirjin yana shafa mata gashin kanta
Tace nifa banji haushi ba aikoba komai uwace bazan taba sa insa da ita tunda ta haifi kamata
Hakeem yayi murmushi yace Allah yamiki albarka my baby
Daga nan fa prof yafara canja salo
Tun husnah Dan basarwa hardai idanta yafara raina fata
Husnah tuntana magiyar yayi hakuri hartafara kuka amma prof dinmu yaji 'yarshila
Dan baimasan tanayi ba wai kunu awani gida
Husnah taji jiki agurin prof saikace wani Sabon shiga haka yama husnah
Yakasa control din kansa
Bashi yasami kansa ba sai wajen asuba amma fa Husnah taji jiki sosai
Saida komai yayi normal Prof fa yaga barnar data aikata
aikuwa shima ya rude dasauri yasureta zuwa bathroom yatara ruwan zafi sosai a sink din wankan yana sata aciki ta kwalla kara saboda azaba
Hakeem yaji tausayinta sosai Dan shima ba a hayyacinsa yakeba sosai take kuka saboda azaban zafi
Sai da ta Dan Dade da aruwan sannan yabude ramin sink din ruwan ya wuce
Yasake Tara wani maizafin saida ya tabbabar ta gasu sannan yatara mata wani ruwan danyin wankan tsarki
Sannan yafita zuwa dakin zanin gadon yacire ya shinfida Sabon zanin gado tas yagyara bed din kaman wata mace ce ta gyara
Shikansa baisan ya iya gyaran gado haka ba komai cikin nishadi yakeyinsa tare da sakawa Husnah albarka
Shidai zai iya cewa baitaba samun kanshi cikin farinciki da annushuwa irin nayau ba
Jiyake kaman acire mishi wasu qayoyi ajikinsa
Gawani irin son Husnah dayasake mamaye cikin jikinsa
Yana kan fito mata da jijabi yaji alamun fitowarta daga bathroom aikuwa dasauri yakarasa wajen ta yadago ta
Itakuma tana ta wurga kafa alamun yasauketa ina aisaida yadireta akan bed
Kafin ya manna mata kiss yace I LOVE U ASMA'U
Kafin yashige wanka bayan fito daga wanka ne yasaka wa Husnah jallabiyarsa yasaka mata hijabi duk ya saboda ita ya ajiyesu
Sunyi sallah amma fa Hakeem ya kwararo musu adduoin zaman lafiya da Neman kariya daga sharrin masu sharri
Juya wan dazaiyi yaga husnah tabaje kan sallaya tana bacci
Murmushi yayi yadauketa yakaita kan bed yacire mata jallabiyar
Ya manna ta ajikinsa akan tayi baccinta aikuwa sai prof fa yafara lalubeta
Cikin bacci Husnah taji yana lalubeta aikuwa bashiri ta fashe da kuka tace Dan Allah kayi hakuri wallahi dazafi
Hakeem yace oh baby nima bansan haka nake ba wallahi sai akanki
Bansan nidin jarumibane sai jiya kasancewata dake saboda haka ina kisaba da matsalata
Wallahi jinake kaman bantaba kusanta wata 'yamace ba Husnah sai akanki
Ina son kijerwa bukatuna
Nasan yarinyace ke amma nasan zaki iya kin mallaki duk wani abin da zasu biya min bukatuna husnah
Na ji dadin kasancewa dake Allah yamiki albarka
Yabamu 'yaya masu albarka
Sosai Husnah taji dadin yabon da mijinta yake mata tareda fadin asirin cikinshi
Akanta
Nan dai yacigaba da shafan bayanta zai zarce Husnah tace Dan Allah yaya kayi hakuri
Yakai bakinsa dai dai kunnenta yace zanbarki yanzu amma bashi zakibiyani da daddare
Husnah dai cewa ya hakuran ta sauke ajiyar zuciya
Sai da yaji sauke ajiyar zuciyarta akan kirjinsu
Shikam Hakeem jiyake ina ma yau weekend ne da konan da nan ba zai fita ko inaba
amma hakan bazaiyi yuba saboda tare ma zasu fita da daddynsa
Shida da rabi dai dai Hakeem yafarka yashirya cikin wasu suit Brown colour nacikinsa fari neck tied din kuma brown kai duk Wanda yaga Prof yasan yasamu nutsuwa saboda wani kwantaccen murmushi a fuskarsa
Ya kalli husnah datake baccinta cikin kwanciyar hankali gashinta duk ya rufe mata ido wasu duk sun barbazu akan pillow
Yakalleta yana tattare mata gashinta yace ILOVE YOU BABY
Harzai fita kuma sai yatuna ba kaya ajikinta sai ya dauki key din part dinta
Ya wuce yanazuwa baiga kowa a falon ba aranshi yace basu tashiba kenan
Yasa key yabude yashiga komai tas kaman ba a zama a falon ga wani kamshi dayake tashi kwani kusurwa na d'akin
Yabi ko ina da kallo cike da shawar tsaftar dakin
Direct yashige bedroom din wurin wardrobe dinta ya wuce
Yazabo mata wata doguwar Riga Mara nauyi da da mayafinsa yadauko mata
Ya rufo dakin yayi samansa har yanzu baccinta takeyi yaye bargon yayi
Rantse ido yayi saboda bayyanar kayan aikin dayagani bai Ankara ba yakai hanu zai tabata sai wayarshi tadau kara aikuwa daddy ne har yashirya yafito sutafi
Bayadda zaiyi haka yakai harshensa gurin kunnenta aikuwa husnah ta ware ido sukayi ido hudu da prof akuwa tamayar da idonta ta rufe
Murmushi prof yayi cikin wani Sabon sonta matarshi yace au kunyata ma kikeji ko wato kunyar bancireta duka ba kenan
aikuwa yasai ma tasake cusa kanta cikin pillow
Yakai bakinsa yamata magana
Kafin yamata kiss yabar dakin dan daddy najiranshi
Tana ganin fitansa ta tashi da kyar saboda duk jikinta tsami yakemata na gajiya
da kyar tasamu tayi wanka tazo sabin inner wears tanagani nan saka kafin tasaka rigar ta koma ta kwanta saboda wani zazzabi dake San kamata
PROF yana saukowa kasa yaga hajiya rukayya da hajiya suwaiba Laila da kuma suby suna ta karyawa ansamu banza komai burjik gashinan sun baje suna ta kai
Murmushi Hakeem yayi har kasa yadan durkusa yagaida su hajiya rukayya
Suka amsa da sauri kaman wasu marasa gaskiya
Suby tagaishe shi yadda yake ta amsa musu gaisuwarne duk suke mamaki sosai yake cikin farinciki
Ya kalli Laila yace maman meenat bakwa bukatar komai zan wuce gurin aiki
Daga Laila har suby saida suka kusan kwarewa da tea
Laila kuwa ganin tasamu guri harda wani Dan shagwabarta
Tace wace no Laila kadai tambayi wacce ka mareni saboda ita
Hajiya rukayya tace Ashe baki da kunya Laila mijin naki kike fadawa haka
Maza bashi hakuri kafin ranki yabaci sha sha kawai
Laila kuwa ganin irin pretending din uwarta yasa tagano jirgin ta
Tayi saurin cewa kayi hakuri
Hakeem yayi murmushi Dan gabadayansu yagano su
Ya kalli hajiya rukayya yace ai bata min komai ba
Hajiya rukayyar tace bishi kibashi hakuri Hakeem yace hajiya ga wanan kwayi tsaraba
Nan fa sukayi ta godiya suna samishi albarka murmushi kawai Hakeem yayi
Ya wuce
Laila ta taso biyoshi tace bakan bani kuma
Yajuyo yace ban baki meba
Tace katambayeni koina da bukata
Yace OK kina dashi kenan
Tace a yace mecece bukatar naki tace kudi nakeso
Yace kaman nawa tace 5 hundred thousand
Hakeem yayi murmushi yaciro cheque yayi rubuta yabata
aikuwa da farinci Laila ta koma dakin
Hakeem kai kawai yagirgaza ya wuce part dinsu mummy
Yanashiga yasamu mummy da daddy suna break
Bayan yagaishesu shima zaifara cin abinci
Mummy tace mezakayi yace break fast zanyi
Kuma ma wallahi abubuwan nan sunyi yawa sungirmi tunanina
aikosu mummy ma saisuma fada Dan naga kaman kayi almubazzaranci da dukiyarka
Hakeem baki kawai yasake yana kallonta tabbas Allah yabashi matar da iyayensa suke mishi fata
Ya kamota yadawo da ita yace baby kinsan wani Abu da izinin daddy da mummy na miki wanna kyautar shima daddy yabaki filayensa guda biyu dake abuja
Mummy kuma tasaya miki zinare duk kuma sunabani nabaki aibaki gama kallon kayan ba tukunnan
Husnah takai dubanta kan sauran dayake nuna mata
Cike da tsnanin son mijinta ta ta kwanta ajikinshi
Tace Allah nagode maka daka hadani da mummy da daddy amatsayin iyayen mijina sunasona tamkar susuka haifeni
Sanna kuma Allah yabani masoyina alokacin danake tunanin na rasashi
Allah na gode maka da kabani ya mu'allim dina a matsayin miji
Dasauri Hakeem yadago da fuskarta suka kalli juna tace kayi mamaki ko
Next page
Your comment is needed fans
Love all
📖📖📖📝📝📝
[05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU HUSNAH ina matukar alfahari dake Allah yabar zumunci
Kicigaba da comments dinki mezafin nan 🌺🌹🎗
🎗AKWAI LOKACI🎗
🎗PAGE 111 to 115🎗
Suna idar da sallah bayan yayi adduoin da yakamata miji yayi akan matarsa
Cak yadauketa sai kan bed bayan yacire mata hijabin
Ganitayi ya bude wani Dan karamin akwati shima maishegen kyau yadauko wasu sleeping dress masu kyau da tsada kamshi ne kawai yake tashi ajikinsu
Ya matso dai dai kun nanta yamata rada komai yafada mata oho
Gani nayi kawai husnah ta ce a a zansa da kaina
Murmushi Hakeem yayi yace oya tashi kisa
Tace nidai gaskiya kadaina kallona tukun ya rufe idonshi da tafin hanunshi
Can kuma sai yace minti biyu sweet yanzu zandawo
Yasauka can kasa har yanzu suna falon basu tashiba aranshi yace wai wadan nan mutanen suna da hankali kuwa
Zai wuce yace sannunku hajiya
Suka amsa dacewan Yauwa sannu dai anfito kenan
Yace a amma yanzu zandawo Abu zan dauka a mota ya wuce yafita
Sai yashigo da wasu manyan ledoji guda biyu
Yana falon yace wa Laila ganata
Ya haura sama abinshi
Laila tsaki tayi tace kakusa Shiga hanu
Suby tace to wannan ledar da ya haura dashi kuma fa
Laila tace ta wannan yar talakawar ne mana
Suby tace wallahi kibishi kice ina nasu hajiya tunda ai yagansu a falon
aikuwa Laila ta tashi tayi saman
Dai lokacin da Hakeem yake ba Husnah nama ta banko kofar tashigo
aikuwa Husnah ta tsorata sosai bata San lokacin da kankame Hakeem ba
Shikuwa Hakeem kallon kofa yayi yaga Laila ce yace kewace irin dakikiyace Laila
Zaki shigo wa mutane daki ba sallama
Laila tace nida dakin mijina sainayi sallama zanshigo
Saboda kana tare da 'yar matsiyatar
Me zubin karuwar yan tasha
Cikin zafin nama Hakeem ya tashi yazabga mata mari yace. Kinmanta wanene Abdul Hakeem ko
To wallahi zanfada nafarko na karshe duk randa kikasake kiran matata da wannan sunayenda kika ambata ranki inyayi dubu zai baci kuma a ranar ne zakisan waye Abdul Hakeem shasha kawai
Get out my room right now
Karkisake shigomin daki batare da kinyi nocking nabaki izini ba
Laila mutuwar tsaye tayi yace kifita nace
Sum sum Laila tafita
Hakeem yadawo kan husnah cak yadauketa sukayi kan bed yana rarrashinta
Husnah dake kwance kan faffadan kirjin yana shafa mata gashin kanta
Tace nifa banji haushi ba aikoba komai uwace bazan taba sa insa da ita tunda ta haifi kamata
Hakeem yayi murmushi yace Allah yamiki albarka my baby
Daga nan fa prof yafara canja salo
Tun husnah Dan basarwa hardai idanta yafara raina fata
Husnah tuntana magiyar yayi hakuri hartafara kuka amma prof dinmu yaji 'yarshila
Dan baimasan tanayi ba wai kunu awani gida
Husnah taji jiki agurin prof saikace wani Sabon shiga haka yama husnah
Yakasa control din kansa
Bashi yasami kansa ba sai wajen asuba amma fa Husnah taji jiki sosai
Saida komai yayi normal Prof fa yaga barnar data aikata
aikuwa shima ya rude dasauri yasureta zuwa bathroom yatara ruwan zafi sosai a sink din wankan yana sata aciki ta kwalla kara saboda azaba
Hakeem yaji tausayinta sosai Dan shima ba a hayyacinsa yakeba sosai take kuka saboda azaban zafi
Sai da ta Dan Dade da aruwan sannan yabude ramin sink din ruwan ya wuce
Yasake Tara wani maizafin saida ya tabbabar ta gasu sannan yatara mata wani ruwan danyin wankan tsarki
Sannan yafita zuwa dakin zanin gadon yacire ya shinfida Sabon zanin gado tas yagyara bed din kaman wata mace ce ta gyara
Shikansa baisan ya iya gyaran gado haka ba komai cikin nishadi yakeyinsa tare da sakawa Husnah albarka
Shidai zai iya cewa baitaba samun kanshi cikin farinciki da annushuwa irin nayau ba
Jiyake kaman acire mishi wasu qayoyi ajikinsa
Gawani irin son Husnah dayasake mamaye cikin jikinsa
Yana kan fito mata da jijabi yaji alamun fitowarta daga bathroom aikuwa dasauri yakarasa wajen ta yadago ta
Itakuma tana ta wurga kafa alamun yasauketa ina aisaida yadireta akan bed
Kafin ya manna mata kiss yace I LOVE U ASMA'U
Kafin yashige wanka bayan fito daga wanka ne yasaka wa Husnah jallabiyarsa yasaka mata hijabi duk ya saboda ita ya ajiyesu
Sunyi sallah amma fa Hakeem ya kwararo musu adduoin zaman lafiya da Neman kariya daga sharrin masu sharri
Juya wan dazaiyi yaga husnah tabaje kan sallaya tana bacci
Murmushi yayi yadauketa yakaita kan bed yacire mata jallabiyar
Ya manna ta ajikinsa akan tayi baccinta aikuwa sai prof fa yafara lalubeta
Cikin bacci Husnah taji yana lalubeta aikuwa bashiri ta fashe da kuka tace Dan Allah kayi hakuri wallahi dazafi
Hakeem yace oh baby nima bansan haka nake ba wallahi sai akanki
Bansan nidin jarumibane sai jiya kasancewata dake saboda haka ina kisaba da matsalata
Wallahi jinake kaman bantaba kusanta wata 'yamace ba Husnah sai akanki
Ina son kijerwa bukatuna
Nasan yarinyace ke amma nasan zaki iya kin mallaki duk wani abin da zasu biya min bukatuna husnah
Na ji dadin kasancewa dake Allah yamiki albarka
Yabamu 'yaya masu albarka
Sosai Husnah taji dadin yabon da mijinta yake mata tareda fadin asirin cikinshi
Akanta
Nan dai yacigaba da shafan bayanta zai zarce Husnah tace Dan Allah yaya kayi hakuri
Yakai bakinsa dai dai kunnenta yace zanbarki yanzu amma bashi zakibiyani da daddare
Husnah dai cewa ya hakuran ta sauke ajiyar zuciya
Sai da yaji sauke ajiyar zuciyarta akan kirjinsu
Shikam Hakeem jiyake ina ma yau weekend ne da konan da nan ba zai fita ko inaba
amma hakan bazaiyi yuba saboda tare ma zasu fita da daddynsa
Shida da rabi dai dai Hakeem yafarka yashirya cikin wasu suit Brown colour nacikinsa fari neck tied din kuma brown kai duk Wanda yaga Prof yasan yasamu nutsuwa saboda wani kwantaccen murmushi a fuskarsa
Ya kalli husnah datake baccinta cikin kwanciyar hankali gashinta duk ya rufe mata ido wasu duk sun barbazu akan pillow
Yakalleta yana tattare mata gashinta yace ILOVE YOU BABY
Harzai fita kuma sai yatuna ba kaya ajikinta sai ya dauki key din part dinta
Ya wuce yanazuwa baiga kowa a falon ba aranshi yace basu tashiba kenan
Yasa key yabude yashiga komai tas kaman ba a zama a falon ga wani kamshi dayake tashi kwani kusurwa na d'akin
Yabi ko ina da kallo cike da shawar tsaftar dakin
Direct yashige bedroom din wurin wardrobe dinta ya wuce
Yazabo mata wata doguwar Riga Mara nauyi da da mayafinsa yadauko mata
Ya rufo dakin yayi samansa har yanzu baccinta takeyi yaye bargon yayi
Rantse ido yayi saboda bayyanar kayan aikin dayagani bai Ankara ba yakai hanu zai tabata sai wayarshi tadau kara aikuwa daddy ne har yashirya yafito sutafi
Bayadda zaiyi haka yakai harshensa gurin kunnenta aikuwa husnah ta ware ido sukayi ido hudu da prof akuwa tamayar da idonta ta rufe
Murmushi prof yayi cikin wani Sabon sonta matarshi yace au kunyata ma kikeji ko wato kunyar bancireta duka ba kenan
aikuwa yasai ma tasake cusa kanta cikin pillow
Yakai bakinsa yamata magana
Kafin yamata kiss yabar dakin dan daddy najiranshi
Tana ganin fitansa ta tashi da kyar saboda duk jikinta tsami yakemata na gajiya
da kyar tasamu tayi wanka tazo sabin inner wears tanagani nan saka kafin tasaka rigar ta koma ta kwanta saboda wani zazzabi dake San kamata
PROF yana saukowa kasa yaga hajiya rukayya da hajiya suwaiba Laila da kuma suby suna ta karyawa ansamu banza komai burjik gashinan sun baje suna ta kai
Murmushi Hakeem yayi har kasa yadan durkusa yagaida su hajiya rukayya
Suka amsa da sauri kaman wasu marasa gaskiya
Suby tagaishe shi yadda yake ta amsa musu gaisuwarne duk suke mamaki sosai yake cikin farinciki
Ya kalli Laila yace maman meenat bakwa bukatar komai zan wuce gurin aiki
Daga Laila har suby saida suka kusan kwarewa da tea
Laila kuwa ganin tasamu guri harda wani Dan shagwabarta
Tace wace no Laila kadai tambayi wacce ka mareni saboda ita
Hajiya rukayya tace Ashe baki da kunya Laila mijin naki kike fadawa haka
Maza bashi hakuri kafin ranki yabaci sha sha kawai
Laila kuwa ganin irin pretending din uwarta yasa tagano jirgin ta
Tayi saurin cewa kayi hakuri
Hakeem yayi murmushi Dan gabadayansu yagano su
Ya kalli hajiya rukayya yace ai bata min komai ba
Hajiya rukayyar tace bishi kibashi hakuri Hakeem yace hajiya ga wanan kwayi tsaraba
Nan fa sukayi ta godiya suna samishi albarka murmushi kawai Hakeem yayi
Ya wuce
Laila ta taso biyoshi tace bakan bani kuma
Yajuyo yace ban baki meba
Tace katambayeni koina da bukata
Yace OK kina dashi kenan
Tace a yace mecece bukatar naki tace kudi nakeso
Yace kaman nawa tace 5 hundred thousand
Hakeem yayi murmushi yaciro cheque yayi rubuta yabata
aikuwa da farinci Laila ta koma dakin
Hakeem kai kawai yagirgaza ya wuce part dinsu mummy
Yanashiga yasamu mummy da daddy suna break
Bayan yagaishesu shima zaifara cin abinci
Mummy tace mezakayi yace break fast zanyi