← Book details Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 5 OF 19

Sashe 5

Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ta ajiye mishi takardun tace haba yayana ta durkusa agabanshi tasa hannayenta kan laps dinshi tace karkamin haka hakkin ka nefa danme kenanma kabiyani karkasa Allah yayi fishi dani fa

Kuma ma wallahi abubuwan nan sunyi yawa sungirmi tunanina

aikosu mummy ma saisuma fada Dan naga kaman kayi almubazzaranci da dukiyarka

Hakeem baki kawai yasake yana kallonta tabbas Allah yabashi matar da iyayensa suke mishi fata

Ya kamota yadawo da ita yace baby kinsan wani Abu da izinin daddy da mummy na miki wanna kyautar shima daddy yabaki filayensa guda biyu dake abuja

Mummy kuma tasaya miki zinare duk kuma sunabani nabaki aibaki gama kallon kayan ba tukunnan

Husnah takai dubanta kan sauran dayake nuna mata

Cike da tsnanin son mijinta ta ta kwanta ajikinshi

Tace Allah nagode maka daka hadani da mummy da daddy amatsayin iyayen mijina sunasona tamkar susuka haifeni

Sanna kuma Allah yabani masoyina alokacin danake tunanin na rasashi

Allah na gode maka da kabani ya mu'allim dina a matsayin miji

Dasauri Hakeem yadago da fuskarta suka kalli juna tace kayi mamaki ko

Next page

Your comment is needed fans

Love all

📖📖📖📝📝📝
[05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

Story & written
By
The special writer

UMMU AFAN

🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚

🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹

🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹

🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹

🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU HUSNAH ina matukar alfahari dake Allah yabar zumunci
Kicigaba da comments dinki mezafin nan 🌺🌹🎗

🎗AKWAI LOKACI🎗

🎗PAGE 111 to 115🎗

Suna idar da sallah bayan yayi adduoin da yakamata miji yayi akan matarsa

Cak yadauketa sai kan bed bayan yacire mata hijabin

Ganitayi ya bude wani Dan karamin akwati shima maishegen kyau yadauko wasu sleeping dress masu kyau da tsada kamshi ne kawai yake tashi ajikinsu

Ya matso dai dai kun nanta yamata rada komai yafada mata oho

Gani nayi kawai husnah ta ce a a zansa da kaina

Murmushi Hakeem yayi yace oya tashi kisa

Tace nidai gaskiya kadaina kallona tukun ya rufe idonshi da tafin hanunshi

Can kuma sai yace minti biyu sweet yanzu zandawo

Yasauka can kasa har yanzu suna falon basu tashiba aranshi yace wai wadan nan mutanen suna da hankali kuwa

Zai wuce yace sannunku hajiya

Suka amsa dacewan Yauwa sannu dai anfito kenan

Yace a amma yanzu zandawo Abu zan dauka a mota ya wuce yafita

Sai yashigo da wasu manyan ledoji guda biyu

Yana falon yace wa Laila ganata
Ya haura sama abinshi

Laila tsaki tayi tace kakusa Shiga hanu

Suby tace to wannan ledar da ya haura dashi kuma fa

Laila tace ta wannan yar talakawar ne mana

Suby tace wallahi kibishi kice ina nasu hajiya tunda ai yagansu a falon

aikuwa Laila ta tashi tayi saman
Dai lokacin da Hakeem yake ba Husnah nama ta banko kofar tashigo

aikuwa Husnah ta tsorata sosai bata San lokacin da kankame Hakeem ba

Shikuwa Hakeem kallon kofa yayi yaga Laila ce yace kewace irin dakikiyace Laila

Zaki shigo wa mutane daki ba sallama

Laila tace nida dakin mijina sainayi sallama zanshigo

Saboda kana tare da 'yar matsiyatar
Me zubin karuwar yan tasha

Cikin zafin nama Hakeem ya tashi yazabga mata mari yace. Kinmanta wanene Abdul Hakeem ko

To wallahi zanfada nafarko na karshe duk randa kikasake kiran matata da wannan sunayenda kika ambata ranki inyayi dubu zai baci kuma a ranar ne zakisan waye Abdul Hakeem shasha kawai

Get out my room right now

Karkisake shigomin daki batare da kinyi nocking nabaki izini ba

Laila mutuwar tsaye tayi yace kifita nace

Sum sum Laila tafita

Hakeem yadawo kan husnah cak yadauketa sukayi kan bed yana rarrashinta

Husnah dake kwance kan faffadan kirjin yana shafa mata gashin kanta

Tace nifa banji haushi ba aikoba komai uwace bazan taba sa insa da ita tunda ta haifi kamata

Hakeem yayi murmushi yace Allah yamiki albarka my baby

Daga nan fa prof yafara canja salo
Tun husnah Dan basarwa hardai idanta yafara raina fata

Husnah tuntana magiyar yayi hakuri hartafara kuka amma prof dinmu yaji 'yarshila
Dan baimasan tanayi ba wai kunu awani gida

Husnah taji jiki agurin prof saikace wani Sabon shiga haka yama husnah
Yakasa control din kansa

Bashi yasami kansa ba sai wajen asuba amma fa Husnah taji jiki sosai

Saida komai yayi normal Prof fa yaga barnar data aikata

aikuwa shima ya rude dasauri yasureta zuwa bathroom yatara ruwan zafi sosai a sink din wankan yana sata aciki ta kwalla kara saboda azaba

Hakeem yaji tausayinta sosai Dan shima ba a hayyacinsa yakeba sosai take kuka saboda azaban zafi

Sai da ta Dan Dade da aruwan sannan yabude ramin sink din ruwan ya wuce

Yasake Tara wani maizafin saida ya tabbabar ta gasu sannan yatara mata wani ruwan danyin wankan tsarki

Sannan yafita zuwa dakin zanin gadon yacire ya shinfida Sabon zanin gado tas yagyara bed din kaman wata mace ce ta gyara

Shikansa baisan ya iya gyaran gado haka ba komai cikin nishadi yakeyinsa tare da sakawa Husnah albarka

Shidai zai iya cewa baitaba samun kanshi cikin farinciki da annushuwa irin nayau ba

Jiyake kaman acire mishi wasu qayoyi ajikinsa

Gawani irin son Husnah dayasake mamaye cikin jikinsa

Yana kan fito mata da jijabi yaji alamun fitowarta daga bathroom aikuwa dasauri yakarasa wajen ta yadago ta

Itakuma tana ta wurga kafa alamun yasauketa ina aisaida yadireta akan bed

Kafin ya manna mata kiss yace I LOVE U ASMA'U

Kafin yashige wanka bayan fito daga wanka ne yasaka wa Husnah jallabiyarsa yasaka mata hijabi duk ya saboda ita ya ajiyesu

Sunyi sallah amma fa Hakeem ya kwararo musu adduoin zaman lafiya da Neman kariya daga sharrin masu sharri

Juya wan dazaiyi yaga husnah tabaje kan sallaya tana bacci

Murmushi yayi yadauketa yakaita kan bed yacire mata jallabiyar

Ya manna ta ajikinsa akan tayi baccinta aikuwa sai prof fa yafara lalubeta

Cikin bacci Husnah taji yana lalubeta aikuwa bashiri ta fashe da kuka tace Dan Allah kayi hakuri wallahi dazafi

Hakeem yace oh baby nima bansan haka nake ba wallahi sai akanki
Bansan nidin jarumibane sai jiya kasancewata dake saboda haka ina kisaba da matsalata

Wallahi jinake kaman bantaba kusanta wata 'yamace ba Husnah sai akanki
Ina son kijerwa bukatuna

Nasan yarinyace ke amma nasan zaki iya kin mallaki duk wani abin da zasu biya min bukatuna husnah
Na ji dadin kasancewa dake Allah yamiki albarka
Yabamu 'yaya masu albarka

Sosai Husnah taji dadin yabon da mijinta yake mata tareda fadin asirin cikinshi
Akanta

Nan dai yacigaba da shafan bayanta zai zarce Husnah tace Dan Allah yaya kayi hakuri

Yakai bakinsa dai dai kunnenta yace zanbarki yanzu amma bashi zakibiyani da daddare

Husnah dai cewa ya hakuran ta sauke ajiyar zuciya

Sai da yaji sauke ajiyar zuciyarta akan kirjinsu

Shikam Hakeem jiyake ina ma yau weekend ne da konan da nan ba zai fita ko inaba

amma hakan bazaiyi yuba saboda tare ma zasu fita da daddynsa

Shida da rabi dai dai Hakeem yafarka yashirya cikin wasu suit Brown colour nacikinsa fari neck tied din kuma brown kai duk Wanda yaga Prof yasan yasamu nutsuwa saboda wani kwantaccen murmushi a fuskarsa

Ya kalli husnah datake baccinta cikin kwanciyar hankali gashinta duk ya rufe mata ido wasu duk sun barbazu akan pillow

Yakalleta yana tattare mata gashinta yace ILOVE YOU BABY

Harzai fita kuma sai yatuna ba kaya ajikinta sai ya dauki key din part dinta

Ya wuce yanazuwa baiga kowa a falon ba aranshi yace basu tashiba kenan

Yasa key yabude yashiga komai tas kaman ba a zama a falon ga wani kamshi dayake tashi kwani kusurwa na d'akin

Yabi ko ina da kallo cike da shawar tsaftar dakin

Direct yashige bedroom din wurin wardrobe dinta ya wuce

Yazabo mata wata doguwar Riga Mara nauyi da da mayafinsa yadauko mata

Ya rufo dakin yayi samansa har yanzu baccinta takeyi yaye bargon yayi

Rantse ido yayi saboda bayyanar kayan aikin dayagani bai Ankara ba yakai hanu zai tabata sai wayarshi tadau kara aikuwa daddy ne har yashirya yafito sutafi

Bayadda zaiyi haka yakai harshensa gurin kunnenta aikuwa husnah ta ware ido sukayi ido hudu da prof akuwa tamayar da idonta ta rufe

Murmushi prof yayi cikin wani Sabon sonta matarshi yace au kunyata ma kikeji ko wato kunyar bancireta duka ba kenan

aikuwa yasai ma tasake cusa kanta cikin pillow

Yakai bakinsa yamata magana

Kafin yamata kiss yabar dakin dan daddy najiranshi

Tana ganin fitansa ta tashi da kyar saboda duk jikinta tsami yakemata na gajiya

da kyar tasamu tayi wanka tazo sabin inner wears tanagani nan saka kafin tasaka rigar ta koma ta kwanta saboda wani zazzabi dake San kamata

PROF yana saukowa kasa yaga hajiya rukayya da hajiya suwaiba Laila da kuma suby suna ta karyawa ansamu banza komai burjik gashinan sun baje suna ta kai

Murmushi Hakeem yayi har kasa yadan durkusa yagaida su hajiya rukayya

Suka amsa da sauri kaman wasu marasa gaskiya

Suby tagaishe shi yadda yake ta amsa musu gaisuwarne duk suke mamaki sosai yake cikin farinciki

Ya kalli Laila yace maman meenat bakwa bukatar komai zan wuce gurin aiki

Daga Laila har suby saida suka kusan kwarewa da tea

Laila kuwa ganin tasamu guri harda wani Dan shagwabarta

Tace wace no Laila kadai tambayi wacce ka mareni saboda ita

Hajiya rukayya tace Ashe baki da kunya Laila mijin naki kike fadawa haka

Maza bashi hakuri kafin ranki yabaci sha sha kawai

Laila kuwa ganin irin pretending din uwarta yasa tagano jirgin ta

Tayi saurin cewa kayi hakuri

Hakeem yayi murmushi Dan gabadayansu yagano su

Ya kalli hajiya rukayya yace ai bata min komai ba

Hajiya rukayyar tace bishi kibashi hakuri Hakeem yace hajiya ga wanan kwayi tsaraba

Nan fa sukayi ta godiya suna samishi albarka murmushi kawai Hakeem yayi
Ya wuce

Laila ta taso biyoshi tace bakan bani kuma

Yajuyo yace ban baki meba
Tace katambayeni koina da bukata

Yace OK kina dashi kenan

Tace a yace mecece bukatar naki tace kudi nakeso

Yace kaman nawa tace 5 hundred thousand

Hakeem yayi murmushi yaciro cheque yayi rubuta yabata

aikuwa da farinci Laila ta koma dakin

Hakeem kai kawai yagirgaza ya wuce part dinsu mummy

Yanashiga yasamu mummy da daddy suna break
Bayan yagaishesu shima zaifara cin abinci

Mummy tace mezakayi yace break fast zanyi
Chapter 5 · 0% Book details