Sashe 13
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hakeem yadaga kai yakalli su meenat datake kuka kamar ranta zaifita ga jikinta yayi rudu rudu da dukar mahaifinta suby kuwa ta gudu gurin uwarta tana kuka acan
Laila kuwa tayi shiru ne tana kukan zuci
Kaman daga sama Laila taji Hakeem yace nasakike saki uku kamar yadda aka wa 'yarki
Wani gigitaccen ihu Laila ta fasa
Hajiya rukayya da hajiya suwaiba sukasa salati
Sukace yanzu sakamakon dazaka mana kenan Abdul saboda mace aiko ba aure a tsakaninku kai me rike
Laila ne
Hakeem ya watsa musu wani mugun kallo yace karna dawo nasameku a gidan nan
Yadaga waya yakira DPO na police yace yace yanason yaturo mishi yaransa zasu taho da masu laifi yanzu nan
Dayake DPO amininsane sosai batareda tambaya ba yace OK nan gidanka zasu kenan Hakeem yace a atakaice
Meenat ta rarrafo takama kafan daddynta tace daddy na tuba Dan Allah kayafemin
Wallahi daddy Sharron shaidan ne bazan sakeba daddy kayafemin
Cikin tsawa Hakeem yace sakemin kafa kafin na nakara miki mugun duka yanzun nan
Ahmad yace kayi hakuri karka hadasu da hukuma ai abinsai yai yawa
Hakeem yayi murmushin takaici yace duk abinda zanmusu bazaikai na asarar da suka sa nayiba
Hajiya rukayya sukasa baki suna ta bada hakuri akan karyakira police
Laila kuwa kuka take sosai tana bawa Hakeem hakuri
Yace nayi danasanin sanainki a rayuwata Laila
amma yaudai Allah ya kawamin karshen zamana danadake daga ke har iyayenki mata Allah ya isa tsakanina daku
Laila suna kuka suna rokonshi da yayi hakuri amma ina kokallonsu baiba
Haka sunaji suna gani aka tusa keyarsu zuwa police station
Hajiya rukayya tace Ashe baka da mutunci abdulhakeem harda mu zaka hada ka kulle baka dubi girmanku a matsayinmu na iyayenkaba
Ahmad zaiyi magana Hakeem yadaga mishi hanu
Yace a kwashesu a tafidasu
Suna ji suna gani aka kwashesu zuwa police station
Hajiya suwaiba kawai akabari itama din Ahmad yace a barta
Hajiya suwaiba ta tashi tafita driver din ta yabude mata kofar mota
Tace kawuce dani katsina daman yasaba zuwa dasu gurin bokansu shiyasa tana ce mishi katsina yagane Inda zasu
*****
Husnah sai datayi kwana biyu a hospital kafin ta war ware amma fa ita keda ciwon amma zafin Hakeem ne mejinshi
Dan a can yake kwana mummy ma tare suka zama acan sai dare yayi daddy zaizo sukoma gida
Mummy ta kalli Hakeem tace son yakamata afada wasu ummanta cewan tayi bari ko
Kaga yanzu kosunzo zasuganta da kyau bakaman shekaranjiya ba
Hakeem yace hakane nan yakira wayar ya shamsu yasanar dashi
Ya shamsu ya jajanta sosai kafin yace yanzu baya gida amma zaikoma kida yasanar da umma
Nan sukayi sallama
Mummy ta kalli Husnah dake bacci hankalinta kwance tace Allah yasaka miki abinda suka miki
Duk da ba kekadai abinyataba ba amma aikece kwance gadon asibiti
Mummy tace wai ni inasukayi ne kanon suka gudu ko suna gidan hajiya suwaiba
Hakeem yace suna police station mummy ta dafa kirji tace subhanalla police station kuma Son
ai baikamata ba sai duniya ta zageka
Kafin Hakeem yayi magana sai daddy dake shigowa yace kamin dai dai son Allah yamaka albarka
Inasane da hukuncin daka dauka akansu kuma yayi dai dai
Yanzu haka suma suna nan hospital din
Mummy hafsat tace waye balafiya daddy yace abin badadi
Hajiya suwaiba tayi hatsari a hanyar katsina tun shekaran jiya da abin yafaru
Driver din ta atake ya mutu ikuma aka rasa 'yan uwanta akayi da ita general hospital katsina to anan aketa bincike a gidajen TV dake ina zaune a office nagani shine mukaje muka dauko ta
Babu kafafuwanta ba hanu daya ga wani wari dake fita daga jikinta
Sai yanzu take fada min inda zata wai gidan boka zata takai Abdul Hakeem a tufe bakinsa kar yasake maganar yasaki Laila
Mummy tasaki salati tace idan ba a mutuba za asha kallo aduniya
Yanzu har yanzu matar nan bata rabuda dazancen boka da malamn tsubbu ba
Hakeem yasaukar da ajiyar zuciya yace Allah mungode maka daka nuna musu tun aduniya
Daddy yace wanann kadai ya ishesu ishara idan masu shiryuwane
Daddy yace ganin tanan rai hanun Allah yasa naje nayi Berlin su suzo sugana tanemi gafararsu
Kuma kutashi kuje kuyafe mata
Cikin sanyin jiki Hakeem yakalli husnah dake bacci
Mummy tace muje mudawo kafin ta tashi Allah yarufa asiri
Ahmad yashigo da shida a Aisha da kulan abinci
Mummy tace a a Aisha wato bakya jin magana ko kina fama dakanki nace kihuta da kawo abincin nan kinki ko
Aisha tayi murmushi tace bakomai mummy ai bana jin komai
Mummy tayi murmishi tace to Allah yaraba lafiya 'yar albarka
Nan Ahmad suka gaisa da su daddy
A tare suka je can dakin da aka kwantar da hajiya suwaiba
Suna shiga suka ga ba abinda takeyi sai tonawa kanta asiri tare da cisge cisgen gashi da hanun daya rage mata
Duk Wanda ke dakin kuka yakeyi na wannan abin mamaki da al'jabi
Hakeem yabisu da kallo daya bayan daya yaga tabbas sun ji jiki
Lokacin dayaga meenat zaune gefe tana kuka gashi tayi baki tayi duhu Dan duk da meenat da uwarta take kama amma fa hasken babanta ta kwaso meenat farace sosai ba sarki amma kwana biyun dasukayi a daure yasata koma kaman bata da gata take tausayin 'yarsa yakamashi yayi tur dasu hajiya rukayya dasuka bata mishi tarbiyar gudan jininshi
Zai yafe was meenat amma sai ya tabbatar tagyara halinta tazamo mutum
Bai ankaraba yaji wata kara
Dubawan dazaiyi yaga duk sun rufu akan hajiya suwaiba Wanda rai yayi halinsa
Da razanan nan ihu tacika
aikuwa suka hau koke koke
To jama a yaufa ga karshen hajiya suwaiba nan kungani
Allah yarabamu dason zuciya irin na hajiya suwaiba
Next page
Your comments is needed fans
Love you All 😘😘😘😘
📝📝📝📝📖📖📖📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU AGAIN UMMU FARHAN ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up dole nasake Baki kyautar page Dan kin can canta sosai 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE to 147 to150🎗
HUSNAH zaune acikin lambunsu
Kafarta cikin ruwan sweemingfull dinsu
Hakeem yana cikin ruwa yana wanka
Husnah tana watso mishi ruwa
Tana dariya yace niko barin zo kiga wallahi sai kin shigo ruwanan
aikuwa tana jin zai kamota cikin ruwa ta tashi
Tagudu shikuwa tana ganin yafito daga ruwa yabita harzuwa part dinsu
Tagama gudunta yakamata yace wanakama tace natuba Prince
Yace bazanyi hakuriba saikinzo munkoma munyi wankar tare tazaro ido cikin tsoro tace kasan fa inatsoron ruwa
Yace nasani sosanke tsoron yafita a ranki karfin yakai karshen maganarsa wayarsa ta daukara
Yaduba yaga Ahmad ne yayi sallama Ahmad yace albishirin ka
Prof yace goro Ahmad yace kayi 'dafa
Cikin farin ciki Hakeem kai haba yaushe kenan Ahmad yace gamunan mundawo gida ma
Hakeem yace naji dadi wallahi Allah yaramana shida imani
Gamunan zuwa yanzu insha Allah
Nan sukayi sallama ya kashe wayarshi
Husnah ciki murna tace anty Aisha ta haihu ko Hakeem yace a maza kishirya muje muga baby ko
Husnah tace to tare sukayi wanka yashiryata itama tashiryashi
Husnah cikin duguwar Riga maron colour da adon bakin flowers ajiki
Tayi rolling baki mayafi tayi kyau sosai yarintar ta dada fitowa yayi sosai
Hakeem yashirya cikin kananan kaya yasaka bakin wando da T shirt maron colour sun balain karbarsa sosai
Husnah tace gaskiya kayi kyau sosai bana son 'yan mata su kalle min kaifa kasan 'yam matan nan bakunyace ta ishesu ba
Hakeem yayi murmushi yace kedakinga kanki aini Bakomai bane
Shiyasa inzamu fita tare nake kokarin ganin nayi kyau sosai Dan kar mutane su dauka driver dinki
Husnah tayi murmushi dimple ta yalotsa sosai Hakeem yasa hanun yace yauwa kingani ko
Banyarda idan munje kiyi murmushi ba saboda karkowa ya kallemin wannan two beautiful point dina
Yanuna dimple dinta
Husnah tayi murmushi tace ai sai idan magana ne bazanyi tunda duk yadda bakina yamutsa sai shima ya lotsa
Hakeem yace zan nanesu kuwa idan yazama daga nisai ke saina daye
Husnah tayi murmushi tace wallahi sweet idan nabiye naka baza mutafi ba fa
Yace gaskiya kigoge jambakin nan
Saboda yamiki kyau sosai
Husnah cikin shagwaba tace haba sweet kaga fa jambakin kalan kayanane maroon kuma dankai nasaka
Yace mai wayo kawai mutafi amma kirage murmushi
Atare suka shiga part din mummy hanun su a hade da juna
Wacce suka gani zaune kan carpet din mummy
Da alamu mummy fada take mata ga akwatin kayanta nan da alama dai yanzu tazo
Meenat kenan tana ganin shigowar daddyn ta
Ta tashi taje ta tsuguna gabanshi tana kuka tace daddy Dan Allah kayafemin bazan sakeba
Natuba da zuciya daya daddy Hakeem tsaki yayi
Ya karasa gurin mummy Husnah har cikin ranta bata ji dadin abinda yafaru ba
Ga mamakinta meenat ta rike rigarta tace Dan Allah asmau kiyi hakuri kiyafemin wallahi nayi nadamar abinda yafaru bazan sake kwatan tawaba da izinin Allah
Husnah tayi saurin sa hanu takamo hanun meenat dake kuka kaman ranta zaifita tace Dan Allah meenat karkisake tsuguna min wallahi na Dade da yafe miki tun tuni daman ina rokon Allah yakawo lokacin dazaki fahimci gaskiya
Kuma gashi Allah yanufa nayafe miki duniya da lahira my besty na
Nima kiyafe min idan nabata miki rai
Meenat tayi murmushin jin dadin yafiyar data samu daga aminiyarta
Tace wallahi baki min komai ba anty na nasan kuma bazakitaba min badai dai ba saboda nasan kyakkyawar zuciyarki fari tas
Husnah tayi murmushi tace nagode da kwarai da yabonki agareni
Husnah taja hanunta sukayi falon mummy tace gaskiya husnah kina da kyakkyawar zuciya Allah yamiki albarka yasa kamiki dagidan aljanna
Hakeem yace ameen
Hakeem yafada wa mummy haihuwar Aisha mummy tace kai amma naji Allah mungode maka
Me aka samu yasanar da ita
Tayi musu addua
Tace zuwa gobe nasa driver yakaini Hakeem yace kitaso muje kawai mummy
Mummy tace a a kudaiyi tafiyarku nisai Allah yakaimu gobe
Nan sukayi sallamawa mummy husnah ta kalli meenat ta mata rada akunne meenat to Allah yadawo daku lafiya
Ta kalli daddynta tace daddy saika dawo
Laila kuwa tayi shiru ne tana kukan zuci
Kaman daga sama Laila taji Hakeem yace nasakike saki uku kamar yadda aka wa 'yarki
Wani gigitaccen ihu Laila ta fasa
Hajiya rukayya da hajiya suwaiba sukasa salati
Sukace yanzu sakamakon dazaka mana kenan Abdul saboda mace aiko ba aure a tsakaninku kai me rike
Laila ne
Hakeem ya watsa musu wani mugun kallo yace karna dawo nasameku a gidan nan
Yadaga waya yakira DPO na police yace yace yanason yaturo mishi yaransa zasu taho da masu laifi yanzu nan
Dayake DPO amininsane sosai batareda tambaya ba yace OK nan gidanka zasu kenan Hakeem yace a atakaice
Meenat ta rarrafo takama kafan daddynta tace daddy na tuba Dan Allah kayafemin
Wallahi daddy Sharron shaidan ne bazan sakeba daddy kayafemin
Cikin tsawa Hakeem yace sakemin kafa kafin na nakara miki mugun duka yanzun nan
Ahmad yace kayi hakuri karka hadasu da hukuma ai abinsai yai yawa
Hakeem yayi murmushin takaici yace duk abinda zanmusu bazaikai na asarar da suka sa nayiba
Hajiya rukayya sukasa baki suna ta bada hakuri akan karyakira police
Laila kuwa kuka take sosai tana bawa Hakeem hakuri
Yace nayi danasanin sanainki a rayuwata Laila
amma yaudai Allah ya kawamin karshen zamana danadake daga ke har iyayenki mata Allah ya isa tsakanina daku
Laila suna kuka suna rokonshi da yayi hakuri amma ina kokallonsu baiba
Haka sunaji suna gani aka tusa keyarsu zuwa police station
Hajiya rukayya tace Ashe baka da mutunci abdulhakeem harda mu zaka hada ka kulle baka dubi girmanku a matsayinmu na iyayenkaba
Ahmad zaiyi magana Hakeem yadaga mishi hanu
Yace a kwashesu a tafidasu
Suna ji suna gani aka kwashesu zuwa police station
Hajiya suwaiba kawai akabari itama din Ahmad yace a barta
Hajiya suwaiba ta tashi tafita driver din ta yabude mata kofar mota
Tace kawuce dani katsina daman yasaba zuwa dasu gurin bokansu shiyasa tana ce mishi katsina yagane Inda zasu
*****
Husnah sai datayi kwana biyu a hospital kafin ta war ware amma fa ita keda ciwon amma zafin Hakeem ne mejinshi
Dan a can yake kwana mummy ma tare suka zama acan sai dare yayi daddy zaizo sukoma gida
Mummy ta kalli Hakeem tace son yakamata afada wasu ummanta cewan tayi bari ko
Kaga yanzu kosunzo zasuganta da kyau bakaman shekaranjiya ba
Hakeem yace hakane nan yakira wayar ya shamsu yasanar dashi
Ya shamsu ya jajanta sosai kafin yace yanzu baya gida amma zaikoma kida yasanar da umma
Nan sukayi sallama
Mummy ta kalli Husnah dake bacci hankalinta kwance tace Allah yasaka miki abinda suka miki
Duk da ba kekadai abinyataba ba amma aikece kwance gadon asibiti
Mummy tace wai ni inasukayi ne kanon suka gudu ko suna gidan hajiya suwaiba
Hakeem yace suna police station mummy ta dafa kirji tace subhanalla police station kuma Son
ai baikamata ba sai duniya ta zageka
Kafin Hakeem yayi magana sai daddy dake shigowa yace kamin dai dai son Allah yamaka albarka
Inasane da hukuncin daka dauka akansu kuma yayi dai dai
Yanzu haka suma suna nan hospital din
Mummy hafsat tace waye balafiya daddy yace abin badadi
Hajiya suwaiba tayi hatsari a hanyar katsina tun shekaran jiya da abin yafaru
Driver din ta atake ya mutu ikuma aka rasa 'yan uwanta akayi da ita general hospital katsina to anan aketa bincike a gidajen TV dake ina zaune a office nagani shine mukaje muka dauko ta
Babu kafafuwanta ba hanu daya ga wani wari dake fita daga jikinta
Sai yanzu take fada min inda zata wai gidan boka zata takai Abdul Hakeem a tufe bakinsa kar yasake maganar yasaki Laila
Mummy tasaki salati tace idan ba a mutuba za asha kallo aduniya
Yanzu har yanzu matar nan bata rabuda dazancen boka da malamn tsubbu ba
Hakeem yasaukar da ajiyar zuciya yace Allah mungode maka daka nuna musu tun aduniya
Daddy yace wanann kadai ya ishesu ishara idan masu shiryuwane
Daddy yace ganin tanan rai hanun Allah yasa naje nayi Berlin su suzo sugana tanemi gafararsu
Kuma kutashi kuje kuyafe mata
Cikin sanyin jiki Hakeem yakalli husnah dake bacci
Mummy tace muje mudawo kafin ta tashi Allah yarufa asiri
Ahmad yashigo da shida a Aisha da kulan abinci
Mummy tace a a Aisha wato bakya jin magana ko kina fama dakanki nace kihuta da kawo abincin nan kinki ko
Aisha tayi murmushi tace bakomai mummy ai bana jin komai
Mummy tayi murmishi tace to Allah yaraba lafiya 'yar albarka
Nan Ahmad suka gaisa da su daddy
A tare suka je can dakin da aka kwantar da hajiya suwaiba
Suna shiga suka ga ba abinda takeyi sai tonawa kanta asiri tare da cisge cisgen gashi da hanun daya rage mata
Duk Wanda ke dakin kuka yakeyi na wannan abin mamaki da al'jabi
Hakeem yabisu da kallo daya bayan daya yaga tabbas sun ji jiki
Lokacin dayaga meenat zaune gefe tana kuka gashi tayi baki tayi duhu Dan duk da meenat da uwarta take kama amma fa hasken babanta ta kwaso meenat farace sosai ba sarki amma kwana biyun dasukayi a daure yasata koma kaman bata da gata take tausayin 'yarsa yakamashi yayi tur dasu hajiya rukayya dasuka bata mishi tarbiyar gudan jininshi
Zai yafe was meenat amma sai ya tabbatar tagyara halinta tazamo mutum
Bai ankaraba yaji wata kara
Dubawan dazaiyi yaga duk sun rufu akan hajiya suwaiba Wanda rai yayi halinsa
Da razanan nan ihu tacika
aikuwa suka hau koke koke
To jama a yaufa ga karshen hajiya suwaiba nan kungani
Allah yarabamu dason zuciya irin na hajiya suwaiba
Next page
Your comments is needed fans
Love you All 😘😘😘😘
📝📝📝📝📖📖📖📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU AGAIN UMMU FARHAN ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up dole nasake Baki kyautar page Dan kin can canta sosai 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE to 147 to150🎗
HUSNAH zaune acikin lambunsu
Kafarta cikin ruwan sweemingfull dinsu
Hakeem yana cikin ruwa yana wanka
Husnah tana watso mishi ruwa
Tana dariya yace niko barin zo kiga wallahi sai kin shigo ruwanan
aikuwa tana jin zai kamota cikin ruwa ta tashi
Tagudu shikuwa tana ganin yafito daga ruwa yabita harzuwa part dinsu
Tagama gudunta yakamata yace wanakama tace natuba Prince
Yace bazanyi hakuriba saikinzo munkoma munyi wankar tare tazaro ido cikin tsoro tace kasan fa inatsoron ruwa
Yace nasani sosanke tsoron yafita a ranki karfin yakai karshen maganarsa wayarsa ta daukara
Yaduba yaga Ahmad ne yayi sallama Ahmad yace albishirin ka
Prof yace goro Ahmad yace kayi 'dafa
Cikin farin ciki Hakeem kai haba yaushe kenan Ahmad yace gamunan mundawo gida ma
Hakeem yace naji dadi wallahi Allah yaramana shida imani
Gamunan zuwa yanzu insha Allah
Nan sukayi sallama ya kashe wayarshi
Husnah ciki murna tace anty Aisha ta haihu ko Hakeem yace a maza kishirya muje muga baby ko
Husnah tace to tare sukayi wanka yashiryata itama tashiryashi
Husnah cikin duguwar Riga maron colour da adon bakin flowers ajiki
Tayi rolling baki mayafi tayi kyau sosai yarintar ta dada fitowa yayi sosai
Hakeem yashirya cikin kananan kaya yasaka bakin wando da T shirt maron colour sun balain karbarsa sosai
Husnah tace gaskiya kayi kyau sosai bana son 'yan mata su kalle min kaifa kasan 'yam matan nan bakunyace ta ishesu ba
Hakeem yayi murmushi yace kedakinga kanki aini Bakomai bane
Shiyasa inzamu fita tare nake kokarin ganin nayi kyau sosai Dan kar mutane su dauka driver dinki
Husnah tayi murmushi dimple ta yalotsa sosai Hakeem yasa hanun yace yauwa kingani ko
Banyarda idan munje kiyi murmushi ba saboda karkowa ya kallemin wannan two beautiful point dina
Yanuna dimple dinta
Husnah tayi murmushi tace ai sai idan magana ne bazanyi tunda duk yadda bakina yamutsa sai shima ya lotsa
Hakeem yace zan nanesu kuwa idan yazama daga nisai ke saina daye
Husnah tayi murmushi tace wallahi sweet idan nabiye naka baza mutafi ba fa
Yace gaskiya kigoge jambakin nan
Saboda yamiki kyau sosai
Husnah cikin shagwaba tace haba sweet kaga fa jambakin kalan kayanane maroon kuma dankai nasaka
Yace mai wayo kawai mutafi amma kirage murmushi
Atare suka shiga part din mummy hanun su a hade da juna
Wacce suka gani zaune kan carpet din mummy
Da alamu mummy fada take mata ga akwatin kayanta nan da alama dai yanzu tazo
Meenat kenan tana ganin shigowar daddyn ta
Ta tashi taje ta tsuguna gabanshi tana kuka tace daddy Dan Allah kayafemin bazan sakeba
Natuba da zuciya daya daddy Hakeem tsaki yayi
Ya karasa gurin mummy Husnah har cikin ranta bata ji dadin abinda yafaru ba
Ga mamakinta meenat ta rike rigarta tace Dan Allah asmau kiyi hakuri kiyafemin wallahi nayi nadamar abinda yafaru bazan sake kwatan tawaba da izinin Allah
Husnah tayi saurin sa hanu takamo hanun meenat dake kuka kaman ranta zaifita tace Dan Allah meenat karkisake tsuguna min wallahi na Dade da yafe miki tun tuni daman ina rokon Allah yakawo lokacin dazaki fahimci gaskiya
Kuma gashi Allah yanufa nayafe miki duniya da lahira my besty na
Nima kiyafe min idan nabata miki rai
Meenat tayi murmushin jin dadin yafiyar data samu daga aminiyarta
Tace wallahi baki min komai ba anty na nasan kuma bazakitaba min badai dai ba saboda nasan kyakkyawar zuciyarki fari tas
Husnah tayi murmushi tace nagode da kwarai da yabonki agareni
Husnah taja hanunta sukayi falon mummy tace gaskiya husnah kina da kyakkyawar zuciya Allah yamiki albarka yasa kamiki dagidan aljanna
Hakeem yace ameen
Hakeem yafada wa mummy haihuwar Aisha mummy tace kai amma naji Allah mungode maka
Me aka samu yasanar da ita
Tayi musu addua
Tace zuwa gobe nasa driver yakaini Hakeem yace kitaso muje kawai mummy
Mummy tace a a kudaiyi tafiyarku nisai Allah yakaimu gobe
Nan sukayi sallamawa mummy husnah ta kalli meenat ta mata rada akunne meenat to Allah yadawo daku lafiya
Ta kalli daddynta tace daddy saika dawo