Sashe 12
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Husnah tace wallahi anty kaman kinsan ni
Wallahi Allah yagani tsoro suke bani kawai nuna musu nakeyi kaman bana jintsoronsu
amma wallahi suna ban tsoro
Anty kubra tace ai karkisake Susan kina tsoronsu
Wato ita meenat din har yanzu bata sadudaba duk da irin jarabawar data gani na rayuwa
Husnah tayi murmushi tace wallahi anty sai abinda yakaru inda kikasan zata kasheni agidan nan haka take min
Dam tana tsoron daddynta ai da abinda zata min dayafi haka daga ita har uwarta
Anty kubra tace ai sai kigodewa Allah ma mijin ki nasonki
Husnah tayi murmushi tace ai ni wani zubin har tsoron nuna min son dayakeyi gabansu nakeyi
Anty kubra tace inbanda abinki ai hakan shine zaisa duk sukone da ruwan jikinsu
Nan dai anty kubra tayi ta bata shawarwari zaman duniya
YOUNG PROF da Ahmad da ya shamsu sukayi sallama suka shigo falon
Masu falon ne hakimce abinsu
Suby da meenat suka gaishesu amma banda madam laila
Direct dakin husnah suka shiga
Wani kamshi ne yadoki hancinsu yasa farin ciki a zuciyar Hakeem yasan kadan daga aikin husnah bata zama ba kamshi
Husnah cikin tsananin murna tace LA yaya shamsu daman harda kai kukazo shima ya shamsu
Cikin tsananin farin cikin ganin 'yar kanwar tashi
Yayi murmushi yace ai daman mamaki nakeson baki
Sosai husnah take murna ganinsu
Hakeem yace lalle ma baby wato kinga ya shamsu kin manta dani ko
Ahmad yayi dariya yace kai Dan uwa wasane ballantana su biyu kawai
Kokaima dakana da kanwa haka zaka nuna jin dadin ganin ta alokacin da kuka hadu bayan kun Dade Baku haduba
Young prof yayi dariya yace wayafada maka duk shakuwarsu
ai yanzu munfi shakuwa Dan nasan kozaba zatayi yanzu
Ya mu'allim zata dauka
Ya kalleta kobahakaba Queen dina
Husnah tashi tayi tabar gurin zuwa dining Dan hada musu komai
***********
Hajiya suwaiba tawa bokanta magana akan aikin datakeso yamata
Shine yabasu tabbacin sai sun zo dakansu baya son aika
Shiyasa da hajiya rukayya da hajiya rukayya suka shirya tafiya zuwa karbo maganin daza a wa husnah cikin yazube kuma ta haukace tabi duniya
******
Bayan wata daya da sati biyu
a yaune ake sa rai da dawowar su daddy da mummy
Husnah tagama gama hadawa su mummy abincin su mai rai da lafiya kusan kala hudu banda drinks kala kala
Da su farfesun kaji gasunan dai
Hajiya suwaiba da hakiya rukayya sundawo wajen satinsu uku kenan yau suke son aiwatar da nufin su akan husnah
Husnah da Hakeem sungama shiryawa kasancewar ranar girkintane
Har sunfito zasuje air Port dauko su mummy Sai taji kanta yasara mata tadafe kan nata
Hakeem dake bayanta yayi saurin karasowa yakamata
Yace yadai Queen tace kai nane yake ciwo
Yace o to sannu kinji kizauna kawai zanje na daukosu
amma barin kawo miki magani kisha kafinko
Duk wannan abinda me faruwa a idonsu meenat
Hajiya rukayya takashe mata ido daya
Meenat ta tashi da sauri tace daddy kaje kawai zan kawo mata maganin
Kaman daga sama yaji maganar abakin amina
Kafin yayi magana wayar daddy ya shigo wayar Hakeem
Hakeem yace sun sauka baby
Husnah tace badamuwa kaje kadauko min mummy na nafi bukatar ganinta akan maganin ma nasan idan naganta shikenan
Yace show tace show yace OK take care of your self tace I will
Ya fita meenat ta faikace idon husnah ta balla mata harara
Husnah tadago ido ta kalli meenat
Meenat tayi murmushi tace sannu anty na barin kawo miki magani
Meenat tayi saurin barin gurin
Husnah tayi murmushi tace hmmmm
Meenat tadawo tace gashi husnah takarba tace nagode sosai
Meenat tace ba godiya ai yiwa Kaine
Husnah takarba taduba ruwan da kyau taga bai mata ba
Ta ajiye meenat ta ce ya kuma zaki ajiye bayan na kawo miki Dan kisha kisamu lafiya
Husnah tace ai naji ma kan yayi sauki sosai
Meenat tace bangane ba kina nufin bazaki kishaba kenan
aikuwa su madam laila da suby suka taso
Suby tace kedan ubanki karki ba kisha
Husnah tace ubana fa kikace Dan bakisan darajar naki ubanba
Kafin husnah takarasa magana meenat takai mata mari
Tashakota tace kokisha ko wallahi kici. Ubanki
Kafin meenat takai karshen magarta husnah ta wanka mata wani gigitaccen mari
aikuwa Laila da suby suka rufu akanta duka ta kota ina
Kaman sun samu jaka
Tun husnah na Neman taimako har takasa
Laila tadago husnah data Riga ta galabaita ta kaimata naushi aciki
Wani gigitaccen kara Husnah tayi
Tazube kasa sumammiya yayi dai dai da shigowar
Prof da mummy
Next page
Your comments is needed fan's
Love all
📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Umulkhairi Mahmoud ina alfahari dake over my sis comment dinki yana kara min kwarin gwiwa keep it up 👍😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 145to 146🎗
HAKEEM cikin tsananin gigicewa yakaraso falon kasa yayi yana jijjiga husnah amma ina ta sume kuma gajini ya balle
Mummy takaraso tana salati
Ta yarda jakar hanunta ta sumkuya itama gun husnah
Prof cikin tsananin tashin hankali yadaga idonshi da yayi ja jawur da alamu hankalinshi ma yabar jikinshi
Tunda ga kan Laila da meenat da suby Wanda jikinsu ibanda rawa ba abinda yakeyi
Meenat dai fitsari tasaki atsaye Dan tasan yau takade
Hajiya rukayya da hajiya suwaiba suka taso cikin tsananin tashin hankali
Kai meyasa zakuyi haka duk da ita tafara ai baikamata kubiye mata ba
Hajiya rukayya tace duk da yarinyar ce bata dakunya
Cikin tsananin bacin rai Hakeem yadaka wasu hajiya rukayya tsawa
Yace ya isa haka mummy hafsat inbanda kuka ba abinda takeyi tace daukota mutafi asibiti
Muceci rayuwarta karta mutu suci nasara abinda suka aikata
Cak Hakeem yadaga husnah zuwa mota mummy tabi bayansa dasauri suka shiga mota
Megadi yabude musu gate Hakeem yatsaya yacewa baba megadi karyabar kowa yafita daga gidan har sai yadawo
Impact kasa kwado ka kulle gate din
Yana gama bada sallahun
Yaja motar dasauri sai hospital
Suna zuwa akazo da gado za atura ta Hakeem bai saurari gadon nasuba ya sungumeta sai imargency yanashiga likitoci suka bi bayansa danshi sananne ne asanshi sosai
Dakanshi ya ajiyeta a gadon wani daga cikin doctors din ya matso kusa da Hakeem yace
Ya shiga lallaba Hakeem akan yayi hakuri akan yayi hakuri yajirasu anan kar yashiga
Hakeem yace badamuwa amma Dan Allah kuyi iya kokarinku akanta itace farincikin mu daga har iyayena
Likita yace insha Allah zamuyi iya iyawar mu akanta
Hakeem yafito yaga mummy a waiting room cikin tashin hankali tana waya da daddy
Dan dama daddy yatsaya gurin babban aminansa suna ganawa
Mummy tasanar mishi da halin da tasamu gidan yace subahanallah kuna wani hospital din ne tasanar dashi
Hakeem ya kalli mummy yaga duk yadda hankalinta yatashi
Nan ranshi yadada bacci
Baibari mummy tagan shi ba yawuce gidan
Su Hakeem nafita Laila tace shikenan shiga uku aurena yakare
Hajiya rukayya tace rufe minbaki akan wata kina jininshi zai sakeki
Suby tace munshiga uku yau Allah kadai yasan yadda zamu kasance
Cikin kuka meenat tace mummy wallahi da baki daketa a ciki ba
Yanzu idan ta mutu fa kinyi kisan kai fa kenan
Allah kasa kar husnah ta mutu Allah kayafe mana
Allah muntuba
Kafin ta rufe baki Laila ta bige bakinta shegiya idan dukan ne ma aike kikafara
Meenat tace amma aini marinta nayi bazantaba dukanta aciki ba
Yanzu kunsan wani irin hukunci daddy zai yanke mana
Kafin ta rufe baki Sunga anbako kofar cikin tsananin bacin Hakeem yacire belt din jikinshi tundaga kan Laila meenat suby
Yafara tafarsu ihu suke sosai suna bada hakuri amma ina baisaurara musuba
Hajiya rukayya tace Ashe baka da hankali agabanmu kake dukan matar ka da 'yarka da 'yar uwarka akan mace
Hakeem bai saurareta ba
Tunsuna da bakin ihu har suka kasa bude murya hajiya rukayya da hajiya suwaiba sun ga tashin hankali a idonsu ake Neman kashe musu yara
Hajiya rukayya tayi kiran duniyar nan wa daddyn Hakeem amma yaki daga warta
~~
Mummy data ga shiru Hakeem baidawo kawai jikinta yabata yatafi gidan ne tasan irin zuciyarshi idan yabaci ba kyau
Ta kalli daddy da dddyn Ahmad tace yakamata abi Son zai iya yin abinda baidace ba
Daddyn Hakeem yace barshi yadau duk matakin dazai dauka akansu
Yau bazan hanashiba cikin damuwa mummyn Hakeem tace wannan ba dai dai bane daddyn Hakeem zai iya daukar matakin daza azo ana danasani
Daddyn Hakeem yace barshi yadauka koni idan naje abinda zanmusu zaki sha mamaki
Mummy tayi shiru tunda taga daddy yadage tasan ankaishi makura
Daddyn Ahmad yace a a baza ai hakaba alhaji abubakar idan rai yabaci bai kamata hankali ya gushe ba
Daddyn Ahmad yakira Ahmad a waya yace yayi maza yaje gidan Hakeem akwai matsala
Yana gama fadin haka yakashe wayarshi Ahmad cikin sauri yaduki key din motarshi yayi gidan Hakeem
Duka iya duka sunshashi agurin Hakeem yamusu rugu rugu da jikinsu
Ahmad yashigo cikin tashin hankalin abinda yagani
Yayi saurin kama belts din Hakeem yace haba prof wannan aiba girmanka bane dukan mata
Hakeem yace Ahmad kabani belts din nan naci ubansu dakyau kisa suke Neman yimin agida kisan ba akan kowaba sai akan baby
Ahmed yayi salati yace tana ina ita yanzu
Hakeem yace hospital da mummy
Hakeem yadauki wayarshi yakira doctor yace yajikin matarshi
Likita yace munsamu nasaran farfaduwarta amma am sorry to say tasamu miscarriage (wato bari kenan )
Hakeem yace what's wayar hanunshi tafadi kasa tafashe kuwa akasa rugu rugu
Baisan lokacin dayazauna ba Ahmad yace yaya dai mesukace maka
Hakeem yace I lost my unborn baby
Husnah tayi bari asakamakon dokan dasuka mata
Hakeem yadago kanshi yakalli Ahmad yace Ahmad yanzu daba mushigo shikenan haka zasu kashe min husnah itama da narasata kaman yadda narasa cikin dake jikinta ko ? Ahmad yadda yake maganar kadai ya isa yasaka ji tausayinsa
Ahmad cike da tausayin abokinsa yasa hanunshi kan kafadar Hakeem yace kayi hakuri abokina mugodewa Allah dayasa husnah tarayu
Insha Allah
Allah zaiba kuwani masu Albarka
Wallahi Allah yagani tsoro suke bani kawai nuna musu nakeyi kaman bana jintsoronsu
amma wallahi suna ban tsoro
Anty kubra tace ai karkisake Susan kina tsoronsu
Wato ita meenat din har yanzu bata sadudaba duk da irin jarabawar data gani na rayuwa
Husnah tayi murmushi tace wallahi anty sai abinda yakaru inda kikasan zata kasheni agidan nan haka take min
Dam tana tsoron daddynta ai da abinda zata min dayafi haka daga ita har uwarta
Anty kubra tace ai sai kigodewa Allah ma mijin ki nasonki
Husnah tayi murmushi tace ai ni wani zubin har tsoron nuna min son dayakeyi gabansu nakeyi
Anty kubra tace inbanda abinki ai hakan shine zaisa duk sukone da ruwan jikinsu
Nan dai anty kubra tayi ta bata shawarwari zaman duniya
YOUNG PROF da Ahmad da ya shamsu sukayi sallama suka shigo falon
Masu falon ne hakimce abinsu
Suby da meenat suka gaishesu amma banda madam laila
Direct dakin husnah suka shiga
Wani kamshi ne yadoki hancinsu yasa farin ciki a zuciyar Hakeem yasan kadan daga aikin husnah bata zama ba kamshi
Husnah cikin tsananin murna tace LA yaya shamsu daman harda kai kukazo shima ya shamsu
Cikin tsananin farin cikin ganin 'yar kanwar tashi
Yayi murmushi yace ai daman mamaki nakeson baki
Sosai husnah take murna ganinsu
Hakeem yace lalle ma baby wato kinga ya shamsu kin manta dani ko
Ahmad yayi dariya yace kai Dan uwa wasane ballantana su biyu kawai
Kokaima dakana da kanwa haka zaka nuna jin dadin ganin ta alokacin da kuka hadu bayan kun Dade Baku haduba
Young prof yayi dariya yace wayafada maka duk shakuwarsu
ai yanzu munfi shakuwa Dan nasan kozaba zatayi yanzu
Ya mu'allim zata dauka
Ya kalleta kobahakaba Queen dina
Husnah tashi tayi tabar gurin zuwa dining Dan hada musu komai
***********
Hajiya suwaiba tawa bokanta magana akan aikin datakeso yamata
Shine yabasu tabbacin sai sun zo dakansu baya son aika
Shiyasa da hajiya rukayya da hajiya rukayya suka shirya tafiya zuwa karbo maganin daza a wa husnah cikin yazube kuma ta haukace tabi duniya
******
Bayan wata daya da sati biyu
a yaune ake sa rai da dawowar su daddy da mummy
Husnah tagama gama hadawa su mummy abincin su mai rai da lafiya kusan kala hudu banda drinks kala kala
Da su farfesun kaji gasunan dai
Hajiya suwaiba da hakiya rukayya sundawo wajen satinsu uku kenan yau suke son aiwatar da nufin su akan husnah
Husnah da Hakeem sungama shiryawa kasancewar ranar girkintane
Har sunfito zasuje air Port dauko su mummy Sai taji kanta yasara mata tadafe kan nata
Hakeem dake bayanta yayi saurin karasowa yakamata
Yace yadai Queen tace kai nane yake ciwo
Yace o to sannu kinji kizauna kawai zanje na daukosu
amma barin kawo miki magani kisha kafinko
Duk wannan abinda me faruwa a idonsu meenat
Hajiya rukayya takashe mata ido daya
Meenat ta tashi da sauri tace daddy kaje kawai zan kawo mata maganin
Kaman daga sama yaji maganar abakin amina
Kafin yayi magana wayar daddy ya shigo wayar Hakeem
Hakeem yace sun sauka baby
Husnah tace badamuwa kaje kadauko min mummy na nafi bukatar ganinta akan maganin ma nasan idan naganta shikenan
Yace show tace show yace OK take care of your self tace I will
Ya fita meenat ta faikace idon husnah ta balla mata harara
Husnah tadago ido ta kalli meenat
Meenat tayi murmushi tace sannu anty na barin kawo miki magani
Meenat tayi saurin barin gurin
Husnah tayi murmushi tace hmmmm
Meenat tadawo tace gashi husnah takarba tace nagode sosai
Meenat tace ba godiya ai yiwa Kaine
Husnah takarba taduba ruwan da kyau taga bai mata ba
Ta ajiye meenat ta ce ya kuma zaki ajiye bayan na kawo miki Dan kisha kisamu lafiya
Husnah tace ai naji ma kan yayi sauki sosai
Meenat tace bangane ba kina nufin bazaki kishaba kenan
aikuwa su madam laila da suby suka taso
Suby tace kedan ubanki karki ba kisha
Husnah tace ubana fa kikace Dan bakisan darajar naki ubanba
Kafin husnah takarasa magana meenat takai mata mari
Tashakota tace kokisha ko wallahi kici. Ubanki
Kafin meenat takai karshen magarta husnah ta wanka mata wani gigitaccen mari
aikuwa Laila da suby suka rufu akanta duka ta kota ina
Kaman sun samu jaka
Tun husnah na Neman taimako har takasa
Laila tadago husnah data Riga ta galabaita ta kaimata naushi aciki
Wani gigitaccen kara Husnah tayi
Tazube kasa sumammiya yayi dai dai da shigowar
Prof da mummy
Next page
Your comments is needed fan's
Love all
📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Umulkhairi Mahmoud ina alfahari dake over my sis comment dinki yana kara min kwarin gwiwa keep it up 👍😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 145to 146🎗
HAKEEM cikin tsananin gigicewa yakaraso falon kasa yayi yana jijjiga husnah amma ina ta sume kuma gajini ya balle
Mummy takaraso tana salati
Ta yarda jakar hanunta ta sumkuya itama gun husnah
Prof cikin tsananin tashin hankali yadaga idonshi da yayi ja jawur da alamu hankalinshi ma yabar jikinshi
Tunda ga kan Laila da meenat da suby Wanda jikinsu ibanda rawa ba abinda yakeyi
Meenat dai fitsari tasaki atsaye Dan tasan yau takade
Hajiya rukayya da hajiya suwaiba suka taso cikin tsananin tashin hankali
Kai meyasa zakuyi haka duk da ita tafara ai baikamata kubiye mata ba
Hajiya rukayya tace duk da yarinyar ce bata dakunya
Cikin tsananin bacin rai Hakeem yadaka wasu hajiya rukayya tsawa
Yace ya isa haka mummy hafsat inbanda kuka ba abinda takeyi tace daukota mutafi asibiti
Muceci rayuwarta karta mutu suci nasara abinda suka aikata
Cak Hakeem yadaga husnah zuwa mota mummy tabi bayansa dasauri suka shiga mota
Megadi yabude musu gate Hakeem yatsaya yacewa baba megadi karyabar kowa yafita daga gidan har sai yadawo
Impact kasa kwado ka kulle gate din
Yana gama bada sallahun
Yaja motar dasauri sai hospital
Suna zuwa akazo da gado za atura ta Hakeem bai saurari gadon nasuba ya sungumeta sai imargency yanashiga likitoci suka bi bayansa danshi sananne ne asanshi sosai
Dakanshi ya ajiyeta a gadon wani daga cikin doctors din ya matso kusa da Hakeem yace
Ya shiga lallaba Hakeem akan yayi hakuri akan yayi hakuri yajirasu anan kar yashiga
Hakeem yace badamuwa amma Dan Allah kuyi iya kokarinku akanta itace farincikin mu daga har iyayena
Likita yace insha Allah zamuyi iya iyawar mu akanta
Hakeem yafito yaga mummy a waiting room cikin tashin hankali tana waya da daddy
Dan dama daddy yatsaya gurin babban aminansa suna ganawa
Mummy tasanar mishi da halin da tasamu gidan yace subahanallah kuna wani hospital din ne tasanar dashi
Hakeem ya kalli mummy yaga duk yadda hankalinta yatashi
Nan ranshi yadada bacci
Baibari mummy tagan shi ba yawuce gidan
Su Hakeem nafita Laila tace shikenan shiga uku aurena yakare
Hajiya rukayya tace rufe minbaki akan wata kina jininshi zai sakeki
Suby tace munshiga uku yau Allah kadai yasan yadda zamu kasance
Cikin kuka meenat tace mummy wallahi da baki daketa a ciki ba
Yanzu idan ta mutu fa kinyi kisan kai fa kenan
Allah kasa kar husnah ta mutu Allah kayafe mana
Allah muntuba
Kafin ta rufe baki Laila ta bige bakinta shegiya idan dukan ne ma aike kikafara
Meenat tace amma aini marinta nayi bazantaba dukanta aciki ba
Yanzu kunsan wani irin hukunci daddy zai yanke mana
Kafin ta rufe baki Sunga anbako kofar cikin tsananin bacin Hakeem yacire belt din jikinshi tundaga kan Laila meenat suby
Yafara tafarsu ihu suke sosai suna bada hakuri amma ina baisaurara musuba
Hajiya rukayya tace Ashe baka da hankali agabanmu kake dukan matar ka da 'yarka da 'yar uwarka akan mace
Hakeem bai saurareta ba
Tunsuna da bakin ihu har suka kasa bude murya hajiya rukayya da hajiya suwaiba sun ga tashin hankali a idonsu ake Neman kashe musu yara
Hajiya rukayya tayi kiran duniyar nan wa daddyn Hakeem amma yaki daga warta
~~
Mummy data ga shiru Hakeem baidawo kawai jikinta yabata yatafi gidan ne tasan irin zuciyarshi idan yabaci ba kyau
Ta kalli daddy da dddyn Ahmad tace yakamata abi Son zai iya yin abinda baidace ba
Daddyn Hakeem yace barshi yadau duk matakin dazai dauka akansu
Yau bazan hanashiba cikin damuwa mummyn Hakeem tace wannan ba dai dai bane daddyn Hakeem zai iya daukar matakin daza azo ana danasani
Daddyn Hakeem yace barshi yadauka koni idan naje abinda zanmusu zaki sha mamaki
Mummy tayi shiru tunda taga daddy yadage tasan ankaishi makura
Daddyn Ahmad yace a a baza ai hakaba alhaji abubakar idan rai yabaci bai kamata hankali ya gushe ba
Daddyn Ahmad yakira Ahmad a waya yace yayi maza yaje gidan Hakeem akwai matsala
Yana gama fadin haka yakashe wayarshi Ahmad cikin sauri yaduki key din motarshi yayi gidan Hakeem
Duka iya duka sunshashi agurin Hakeem yamusu rugu rugu da jikinsu
Ahmad yashigo cikin tashin hankalin abinda yagani
Yayi saurin kama belts din Hakeem yace haba prof wannan aiba girmanka bane dukan mata
Hakeem yace Ahmad kabani belts din nan naci ubansu dakyau kisa suke Neman yimin agida kisan ba akan kowaba sai akan baby
Ahmed yayi salati yace tana ina ita yanzu
Hakeem yace hospital da mummy
Hakeem yadauki wayarshi yakira doctor yace yajikin matarshi
Likita yace munsamu nasaran farfaduwarta amma am sorry to say tasamu miscarriage (wato bari kenan )
Hakeem yace what's wayar hanunshi tafadi kasa tafashe kuwa akasa rugu rugu
Baisan lokacin dayazauna ba Ahmad yace yaya dai mesukace maka
Hakeem yace I lost my unborn baby
Husnah tayi bari asakamakon dokan dasuka mata
Hakeem yadago kanshi yakalli Ahmad yace Ahmad yanzu daba mushigo shikenan haka zasu kashe min husnah itama da narasata kaman yadda narasa cikin dake jikinta ko ? Ahmad yadda yake maganar kadai ya isa yasaka ji tausayinsa
Ahmad cike da tausayin abokinsa yasa hanunshi kan kafadar Hakeem yace kayi hakuri abokina mugodewa Allah dayasa husnah tarayu
Insha Allah
Allah zaiba kuwani masu Albarka