← Book details Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 12 OF 19

Sashe 12

Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Husnah tace wallahi anty kaman kinsan ni
Wallahi Allah yagani tsoro suke bani kawai nuna musu nakeyi kaman bana jintsoronsu
amma wallahi suna ban tsoro

Anty kubra tace ai karkisake Susan kina tsoronsu

Wato ita meenat din har yanzu bata sadudaba duk da irin jarabawar data gani na rayuwa

Husnah tayi murmushi tace wallahi anty sai abinda yakaru inda kikasan zata kasheni agidan nan haka take min

Dam tana tsoron daddynta ai da abinda zata min dayafi haka daga ita har uwarta

Anty kubra tace ai sai kigodewa Allah ma mijin ki nasonki
Husnah tayi murmushi tace ai ni wani zubin har tsoron nuna min son dayakeyi gabansu nakeyi

Anty kubra tace inbanda abinki ai hakan shine zaisa duk sukone da ruwan jikinsu

Nan dai anty kubra tayi ta bata shawarwari zaman duniya

YOUNG PROF da Ahmad da ya shamsu sukayi sallama suka shigo falon

Masu falon ne hakimce abinsu
Suby da meenat suka gaishesu amma banda madam laila

Direct dakin husnah suka shiga
Wani kamshi ne yadoki hancinsu yasa farin ciki a zuciyar Hakeem yasan kadan daga aikin husnah bata zama ba kamshi

Husnah cikin tsananin murna tace LA yaya shamsu daman harda kai kukazo shima ya shamsu
Cikin tsananin farin cikin ganin 'yar kanwar tashi

Yayi murmushi yace ai daman mamaki nakeson baki

Sosai husnah take murna ganinsu

Hakeem yace lalle ma baby wato kinga ya shamsu kin manta dani ko

Ahmad yayi dariya yace kai Dan uwa wasane ballantana su biyu kawai

Kokaima dakana da kanwa haka zaka nuna jin dadin ganin ta alokacin da kuka hadu bayan kun Dade Baku haduba

Young prof yayi dariya yace wayafada maka duk shakuwarsu

ai yanzu munfi shakuwa Dan nasan kozaba zatayi yanzu
Ya mu'allim zata dauka

Ya kalleta kobahakaba Queen dina

Husnah tashi tayi tabar gurin zuwa dining Dan hada musu komai

***********

Hajiya suwaiba tawa bokanta magana akan aikin datakeso yamata
Shine yabasu tabbacin sai sun zo dakansu baya son aika

Shiyasa da hajiya rukayya da hajiya rukayya suka shirya tafiya zuwa karbo maganin daza a wa husnah cikin yazube kuma ta haukace tabi duniya

******

Bayan wata daya da sati biyu
a yaune ake sa rai da dawowar su daddy da mummy

Husnah tagama gama hadawa su mummy abincin su mai rai da lafiya kusan kala hudu banda drinks kala kala
Da su farfesun kaji gasunan dai

Hajiya suwaiba da hakiya rukayya sundawo wajen satinsu uku kenan yau suke son aiwatar da nufin su akan husnah

Husnah da Hakeem sungama shiryawa kasancewar ranar girkintane

Har sunfito zasuje air Port dauko su mummy Sai taji kanta yasara mata tadafe kan nata

Hakeem dake bayanta yayi saurin karasowa yakamata

Yace yadai Queen tace kai nane yake ciwo
Yace o to sannu kinji kizauna kawai zanje na daukosu

amma barin kawo miki magani kisha kafinko

Duk wannan abinda me faruwa a idonsu meenat

Hajiya rukayya takashe mata ido daya

Meenat ta tashi da sauri tace daddy kaje kawai zan kawo mata maganin

Kaman daga sama yaji maganar abakin amina

Kafin yayi magana wayar daddy ya shigo wayar Hakeem

Hakeem yace sun sauka baby
Husnah tace badamuwa kaje kadauko min mummy na nafi bukatar ganinta akan maganin ma nasan idan naganta shikenan

Yace show tace show yace OK take care of your self tace I will

Ya fita meenat ta faikace idon husnah ta balla mata harara

Husnah tadago ido ta kalli meenat
Meenat tayi murmushi tace sannu anty na barin kawo miki magani

Meenat tayi saurin barin gurin

Husnah tayi murmushi tace hmmmm

Meenat tadawo tace gashi husnah takarba tace nagode sosai

Meenat tace ba godiya ai yiwa Kaine

Husnah takarba taduba ruwan da kyau taga bai mata ba

Ta ajiye meenat ta ce ya kuma zaki ajiye bayan na kawo miki Dan kisha kisamu lafiya

Husnah tace ai naji ma kan yayi sauki sosai

Meenat tace bangane ba kina nufin bazaki kishaba kenan

aikuwa su madam laila da suby suka taso

Suby tace kedan ubanki karki ba kisha

Husnah tace ubana fa kikace Dan bakisan darajar naki ubanba

Kafin husnah takarasa magana meenat takai mata mari

Tashakota tace kokisha ko wallahi kici. Ubanki

Kafin meenat takai karshen magarta husnah ta wanka mata wani gigitaccen mari

aikuwa Laila da suby suka rufu akanta duka ta kota ina

Kaman sun samu jaka

Tun husnah na Neman taimako har takasa

Laila tadago husnah data Riga ta galabaita ta kaimata naushi aciki

Wani gigitaccen kara Husnah tayi
Tazube kasa sumammiya yayi dai dai da shigowar
Prof da mummy

Next page

Your comments is needed fan's

Love all

📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

Story & written
By
The special writer

UMMU AFAN

🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚

🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹

🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹

🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹

🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Umulkhairi Mahmoud ina alfahari dake over my sis comment dinki yana kara min kwarin gwiwa keep it up 👍😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘

🎗AKWAI LOKACI 🎗

🎗PAGE 145to 146🎗

HAKEEM cikin tsananin gigicewa yakaraso falon kasa yayi yana jijjiga husnah amma ina ta sume kuma gajini ya balle

Mummy takaraso tana salati
Ta yarda jakar hanunta ta sumkuya itama gun husnah

Prof cikin tsananin tashin hankali yadaga idonshi da yayi ja jawur da alamu hankalinshi ma yabar jikinshi

Tunda ga kan Laila da meenat da suby Wanda jikinsu ibanda rawa ba abinda yakeyi

Meenat dai fitsari tasaki atsaye Dan tasan yau takade

Hajiya rukayya da hajiya suwaiba suka taso cikin tsananin tashin hankali

Kai meyasa zakuyi haka duk da ita tafara ai baikamata kubiye mata ba

Hajiya rukayya tace duk da yarinyar ce bata dakunya

Cikin tsananin bacin rai Hakeem yadaka wasu hajiya rukayya tsawa

Yace ya isa haka mummy hafsat inbanda kuka ba abinda takeyi tace daukota mutafi asibiti

Muceci rayuwarta karta mutu suci nasara abinda suka aikata

Cak Hakeem yadaga husnah zuwa mota mummy tabi bayansa dasauri suka shiga mota

Megadi yabude musu gate Hakeem yatsaya yacewa baba megadi karyabar kowa yafita daga gidan har sai yadawo

Impact kasa kwado ka kulle gate din

Yana gama bada sallahun

Yaja motar dasauri sai hospital

Suna zuwa akazo da gado za atura ta Hakeem bai saurari gadon nasuba ya sungumeta sai imargency yanashiga likitoci suka bi bayansa danshi sananne ne asanshi sosai

Dakanshi ya ajiyeta a gadon wani daga cikin doctors din ya matso kusa da Hakeem yace

Ya shiga lallaba Hakeem akan yayi hakuri akan yayi hakuri yajirasu anan kar yashiga

Hakeem yace badamuwa amma Dan Allah kuyi iya kokarinku akanta itace farincikin mu daga har iyayena

Likita yace insha Allah zamuyi iya iyawar mu akanta

Hakeem yafito yaga mummy a waiting room cikin tashin hankali tana waya da daddy

Dan dama daddy yatsaya gurin babban aminansa suna ganawa

Mummy tasanar mishi da halin da tasamu gidan yace subahanallah kuna wani hospital din ne tasanar dashi

Hakeem ya kalli mummy yaga duk yadda hankalinta yatashi

Nan ranshi yadada bacci

Baibari mummy tagan shi ba yawuce gidan

Su Hakeem nafita Laila tace shikenan shiga uku aurena yakare

Hajiya rukayya tace rufe minbaki akan wata kina jininshi zai sakeki

Suby tace munshiga uku yau Allah kadai yasan yadda zamu kasance

Cikin kuka meenat tace mummy wallahi da baki daketa a ciki ba

Yanzu idan ta mutu fa kinyi kisan kai fa kenan

Allah kasa kar husnah ta mutu Allah kayafe mana

Allah muntuba

Kafin ta rufe baki Laila ta bige bakinta shegiya idan dukan ne ma aike kikafara

Meenat tace amma aini marinta nayi bazantaba dukanta aciki ba

Yanzu kunsan wani irin hukunci daddy zai yanke mana

Kafin ta rufe baki Sunga anbako kofar cikin tsananin bacin Hakeem yacire belt din jikinshi tundaga kan Laila meenat suby

Yafara tafarsu ihu suke sosai suna bada hakuri amma ina baisaurara musuba

Hajiya rukayya tace Ashe baka da hankali agabanmu kake dukan matar ka da 'yarka da 'yar uwarka akan mace

Hakeem bai saurareta ba

Tunsuna da bakin ihu har suka kasa bude murya hajiya rukayya da hajiya suwaiba sun ga tashin hankali a idonsu ake Neman kashe musu yara

Hajiya rukayya tayi kiran duniyar nan wa daddyn Hakeem amma yaki daga warta

~~
Mummy data ga shiru Hakeem baidawo kawai jikinta yabata yatafi gidan ne tasan irin zuciyarshi idan yabaci ba kyau

Ta kalli daddy da dddyn Ahmad tace yakamata abi Son zai iya yin abinda baidace ba

Daddyn Hakeem yace barshi yadau duk matakin dazai dauka akansu
Yau bazan hanashiba cikin damuwa mummyn Hakeem tace wannan ba dai dai bane daddyn Hakeem zai iya daukar matakin daza azo ana danasani

Daddyn Hakeem yace barshi yadauka koni idan naje abinda zanmusu zaki sha mamaki

Mummy tayi shiru tunda taga daddy yadage tasan ankaishi makura

Daddyn Ahmad yace a a baza ai hakaba alhaji abubakar idan rai yabaci bai kamata hankali ya gushe ba

Daddyn Ahmad yakira Ahmad a waya yace yayi maza yaje gidan Hakeem akwai matsala

Yana gama fadin haka yakashe wayarshi Ahmad cikin sauri yaduki key din motarshi yayi gidan Hakeem

Duka iya duka sunshashi agurin Hakeem yamusu rugu rugu da jikinsu

Ahmad yashigo cikin tashin hankalin abinda yagani

Yayi saurin kama belts din Hakeem yace haba prof wannan aiba girmanka bane dukan mata

Hakeem yace Ahmad kabani belts din nan naci ubansu dakyau kisa suke Neman yimin agida kisan ba akan kowaba sai akan baby

Ahmed yayi salati yace tana ina ita yanzu
Hakeem yace hospital da mummy

Hakeem yadauki wayarshi yakira doctor yace yajikin matarshi

Likita yace munsamu nasaran farfaduwarta amma am sorry to say tasamu miscarriage (wato bari kenan )

Hakeem yace what's wayar hanunshi tafadi kasa tafashe kuwa akasa rugu rugu

Baisan lokacin dayazauna ba Ahmad yace yaya dai mesukace maka

Hakeem yace I lost my unborn baby

Husnah tayi bari asakamakon dokan dasuka mata

Hakeem yadago kanshi yakalli Ahmad yace Ahmad yanzu daba mushigo shikenan haka zasu kashe min husnah itama da narasata kaman yadda narasa cikin dake jikinta ko ? Ahmad yadda yake maganar kadai ya isa yasaka ji tausayinsa

Ahmad cike da tausayin abokinsa yasa hanunshi kan kafadar Hakeem yace kayi hakuri abokina mugodewa Allah dayasa husnah tarayu

Insha Allah
Allah zaiba kuwani masu Albarka
Chapter 12 · 0% Book details