Sashe 6
Akwai Lokaci Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tace baka isaba sainaji lafiyar 'yata
Hakeem yayi murmushi ya Sosa keya yace bata lafiya
Daddy ashsha yajikin nata
Hakeem yace dasauki dama zazzabine kawai yamasauka bacci matakeyi
Mummy tayi salati tareda maka wa prof harara tace ashe baka da hankali zazzabinne kawai
Barinje nadubo 'yata
Ta wuce su tayi part dinsu surukanta
Tana shiga falon tagansu sunata ciyeciye ana shewa
Tace to su yaya rukayya ne agidan namu
Suka washe baki sukace sunzo duba suby ne bataji dadi ba
Mummy hafsat takebe baki tace to Allah yasauwaka
Tawuce zuwa kofar Husnah taji ta a kulle da key
Hajiya rukayya tayi sauri tace aibata sauko daga samanba nima yanzu nakeson nayi magana nace wannan irin bacci ai yayi yawa
Mummy hafsat tace au anan ma kuka kwana kenan da harkukasan lokacin data haura saman
Duk sukayi shiru kaman ruwa yacinyesu
Mummy hafsat tace Allah yasawaka zata hau saman
Saitaji hajiya rukayya nacewa waike hafsat mekika dauki kankine karfa kimanta yaron nan nima danane kamar yadda yake danki
Saboda haka Dan Nazo gidan Dana bazaki zageniba
Mummy hafsat tayi murmushi tace kudai abin kunya baya karemuku wallahi
Haba mutane saikace wasu hallittu nadaban
Hajiya rukayya ta taso cikin zafin rai tadaga hanu zata mari mummy hafsat
Hajiya suwaiba tace ke rukayya karkikuskura kimareta
Tasauke hanunta tace kinci darajar hajiya dayau natsinka miki Dan innuna gaba nake mijinki ma balleke
Mummy hafsat tayi murmushi tace dakinsake hanunki jikina dakingane kuskurenki
Bazan kiraki da shasha ba
Saboda darajin mijina dasainace shasha kawai
Tayi wucewarta saman tabar hajiya rukayya da cizon
Laila tace wallahi abin matar nan fa yafara isata ya agabanmu zata zagi uwarmu
Hajiya suwaiba tayi gyaran murya tace duk kubarta aiduk Takamarsu dai 'Dan ne aiko
Zamuyi gaggawar kawardashi kaman yadda mukawa kakarsa amina
Daga kunga sunshigo hanunmu saimu maidasu bayinmu
Hakadai suka ta kulle kellensu
Mummy hafsat tana shiga falon direct bedroom tawuce India take tunanin zata same husnah
Tanashiga taganta kwance tana bacci mummy takarasa kusa da kanta ta taba goshinta taji zafi rau
Mummy tace subhanalla ashejikin yayi zafi haka mazata shi mutafi asibiti
Husnah cikin bacci taji kaman
Muryan mummy
Tana bude ido kuwa ta tashi da sauri tace sannu mummy wallahi rana tayi hakaba
Mummy tace kedakike fama kanki zakifara magiya kuma 'yata tashi maza muwuce hospital yanzu Dan gaskiya yayi zafi sosai
Husnah bata son jayya da mummy shiyasa ta sauko duk da taso tayi tafiyarta normal amma hakan ya gagara
Abinda mummy zargi yatabbata kenan
Dama taso tazargi ba abinda yashiga tsakaninsu
Saboda yadda take muamalarta
Cikin farinciki mummy takamata tace sannu kinji 'yar albarka
Allah ya albarkaci rayuwarku yabaku zuri' masu albarka
Itadai husnah ko kallon mummy takasayi saboda gani take mummy tasan me yafaru da ita kenen
Ita rikemata hanu sukayi kasa da ita aikuwa mutan falon suka zubo masu ido cike da tuhuma
Mummy kuwa dagangan take Dada Jan husnah ajikinta
Tana mata sannu
Suna fita Laila tace nashiga uku kardai yarinnyar nan cikine da ita
Suby tace kema dai anty dawani magana
Yarinyar da kullum a dakinta take kwana yaune fa kawai suka hada gurin kwana
Laila tace nashiga uku na mutu na Lalace
Shikenan aikinmu ya ware
Wallahi duk atunanina bazai kwana da yarinyar nan ba saboda alkwarin da malam yayamana
Nan Laila tafadi kasa sumammiya
Duk sukayi kanta
Next page
Your comment is needed fans
📝📝📖📖📝📝📖📖
[05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU sister Sameera (masha Allah) Allah yabar zumunci ina alfahari dake wallahi keep it up🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 121 to 130🎗
HUSNAH ta kalli Hakeem daya Zuma mata ido yana kallonta
Tace kayi mamakin ya akayi nasan Kaine ya muallim dina ko
Tayi murmushi kawai ta tashi taje inda ya boye akwatinshi tafito da fuskar (masks) kenan tafito da zoben data bashi
Sannan uwa uba Nokia din shi meroba
Husnah tayi murmushi tace kaga nagansu
Kuma yana son kafada min komai saboda nasan komai
Dan nakaranta a diary din ka
Ina sonka mijina wallahi inasonka kuma nasan kaima kasan haka saboda haka niba yaya Hakeem na aura ba
Ya muallim na aura ta juya baya
Tana murmushi
Hakeem yayi murmushi dan tariga tagama dashi yana daga zaune yakasa cewa komai
Ya tashi yakamota yazaunar daita kan cinyarshi
Yace nagode da kaunarki agareni Allah yamiki albarka
Cikin shagwaba husnah tace ameen
Yace kinsan wani ta girgiza kai yace nabaki rayuwata Husnah kiyi yadda kikeso dani
Nikam kingama mallakar zuciyata
Zaiyi magana Husnah ta tashi daga kan cinyarshi da sauri tawani maka mishi kallon so
Tace OK saiyanzu ma kabani rayuwarta ka
Dacan ma kenan ba dagaske kake ba ko
Hakeem yace ani tunranda nafara ganinki a school dinku kikagama dani
Husnah tayi murmushi dimple dinta suka lotsa sosai
amma dai ka rage wadan nan kyautar dan Allah wallahi sunyi yawa
Yace OK sunmiki kadan ne barin kara miki
Husnah tayi saurin kama kunnenta tace a a wallahi sunma yi yawa ne
Tace amma kai zaka rike a gurinka ko
Yace a a sai dai zanbaki shawara
Husnah tabashi hankalinta
Yace kibawa yaya shamsu ya rinka juya miki su anasa kasuwancin
Cike da mamaki. Husnah tace ya shamsu yafara business ne
Hakeem yace a a idan yagama makaranta nake nufi
Tace to nagode yayana
Hakeem yashafi kanta yace banason godiya kamata yayi idan namiki
Abu nizan gode miki dan kincancanta
Hakeem dai bai bar Husnah haka ba sai dayasake hutawa sukayi wanka
Husnah takalli Hakeem dake saka turare tana kallonshi kuwa shima yana juyowa aikuwa suka hada
Tayi saurin saukar danata
Murmushi Hakeem yayi ya ma daf da ita yana kokarin cire towel din dake jikinta
Wai zai shafa mata
Tace a a nida kaina zansha fa Hakeem ya lakace mata hanci yace waya fada miki zanbari idan ina tare dake kiyima kanki wani Abu
Zanbarki kiyi aiki ne kawai idan nizakima dan kisamu lada
Daga yau nizan miki wanka nizan shafa miki mai nizansa miki kaya
Abinkwai da zaki kimin kwalliyar fuskarki duk da kefa da kwalliyar ki aka haifeki
Husnah tayi murmushi tayi fari da ido tace OK aikinka yafara yanzu
Hakeem yace yes madam tace to kayan dazansa zaka debo min a bedroom dina
Hakeem yayi murmushi yace angama madam ya wuce yafita
Yana fita Husnah tayi murmushi ta tashi dasauri kafin yadawo tagama shafa manta dama wayo tamishi
aikuwa Hakeem da yadawo yaga tashafa mai tana mishi dariya yace OK wato wayo kikamin ko aikuwa
Sai nabaki punishment tunda kin kar ya min doka
Kafin Husnah tayi magana
Hakeem ya hada bakinsu waje daya
Takasa kwace kanta karshema dai cak yayi da kan bed tana bashi hakuri
Ina baijita ba yayi nisa sosai
Sai daya dawo hayyacinsa kafin yarungumota yace duk randa kika sake shiga min aiki ko to punishment dinki kenan
Husnah dai ta gurzu baki ya mutu
Tana kwance kan kirjinshi
Yace barin hada mana ruwan wanka
Husnah ta rufe ido kaman tayi bacci ya leka fuskarta yaga a rufe
Sai yayi murmushi shima yadada mannota da jikinshi kafin bacci yayi a won gaba dasu
Sai karfe goma Hakeem ya bude ido
Yaduba agogo yaga har goma
aikuwa ya tashi da sauri dan makara office
Ya je yahada musu ruwan wanka cak yazo yadauki husnah sai cikin ruwa
Ita Husnah abin nashi har mamaki yakebata kokadan baya jin kunyarta
Tare sukayi wankansu yadaukota zuwa kan bed
Saida yafara shiryata cikin wata doguwar rigar shadda Wanda yazabo mata acikin kayanta
Ya feffesa mata turarruka masu kamshi kafin yace maza yi na fuskar da daurin dan kwalin
Husnah ta turo baki tace kai kamin kwalliyar tunda kace karnayi komai
Nima ban iyaba
Hakeem yayi murmushi dan yarin tar da tanuna mishi ya burgeshi sosai
Yace OK gani kikeyi bazan iya ba bari kiga ni zanbaki surprise
Nan fa Hakeem yazage sosai waishi yana mata kwalliyar fuska
Itadai husnah tana ganin ikon Allah
Har yagama yamata dauri shima dai daurin gashi ga yanayinshi
Ya hanata kallon madubi wai sai yagama
Yana gamawa yajata zuwa gurin mirror
aikuwa husnah tana hada ido da fuskarta ta kwalla kara ta kankameshi
Tace nisai ka biyani fuskata
Dariya sosai Hakeem yake
Damshima kanshi yasan yabata mata fuska
Sosai take mishi rigima wai sai yabiyata fuskarta
Saida yagama dariyarshi sannan yadauketa zuwa bathroom ya wanke mata fuska
Kafin suka dawo
Hakeem yace insake miki mekyau ne
Husnah tace wallahi na yafe zanyi abuna
Yace OK tashi maza kiyi nabaki 5 minutes kigama
Kizo kizauna kawai inashiryawa ina kallon kyakkyawar surarki
Murmushi husnah tayi kafin tayi kawalliyarta Hakeem masha Allah kawai yake nanatawa tunyanayi azuciya yadawo afili yadawo
Husnah ta taso tazo gabanshi tahure mishi ido
Murmushi yayi husnah tace yada kallo
Hakeem yakamota yazaunar da ita bakin bed
Yace kinyi kyau mamatata I LOVE
Husnah tayi murmushi cikin salon shagwabar ta tace kardai kasa love yakare fa
Dan nasan kafada yafi a kirga
Hancinta yaja yace ai saidai yakare dan ba ranar da bazakijishi ba abakina
Ya tashi zaifara shafa mai yaga hanun Husnah tarike
Yakalleta tace niban amince inanan kama kanka komai ba wannan ai kina ne banakaba
Sai dai ranar da kake gurin anty na
Shine zan barmata kai amma fa ba wai dan naso ba sai dan yazama dole
Nan kuma tacigaba da samishi kaya
Tabbas tabashi mamaki baizata tana da wannan wayewar ba amma yanzu. Ya tabbatar wa kansa yasan yayi aure
Atare suka fito zuwa kasa bayan husnah tasaka key ta kullo saman Yakama hanunta suka gangaro
Laila ce kwance suna waya da meenat
Dan ta nunawa Husnah cewan itama fa tana da martaba agidan
Tace wa meenat ga ma daddyn naki yasauko
Ta taso jiki narawa tana iyayi itaga mai uban 'yarta
Hakeem ya kalleta yace Bata San layi na bane
Kice takira ni ta layi na
Zaiyi waje husnah taja hanunshi tace haba my one
Dan Allah kakarba bazata jidadi bafa
Kafin Hakeem yayi magana Laila to bakar munafuka
Hakeem yayi murmushi ya Sosa keya yace bata lafiya
Daddy ashsha yajikin nata
Hakeem yace dasauki dama zazzabine kawai yamasauka bacci matakeyi
Mummy tayi salati tareda maka wa prof harara tace ashe baka da hankali zazzabinne kawai
Barinje nadubo 'yata
Ta wuce su tayi part dinsu surukanta
Tana shiga falon tagansu sunata ciyeciye ana shewa
Tace to su yaya rukayya ne agidan namu
Suka washe baki sukace sunzo duba suby ne bataji dadi ba
Mummy hafsat takebe baki tace to Allah yasauwaka
Tawuce zuwa kofar Husnah taji ta a kulle da key
Hajiya rukayya tayi sauri tace aibata sauko daga samanba nima yanzu nakeson nayi magana nace wannan irin bacci ai yayi yawa
Mummy hafsat tace au anan ma kuka kwana kenan da harkukasan lokacin data haura saman
Duk sukayi shiru kaman ruwa yacinyesu
Mummy hafsat tace Allah yasawaka zata hau saman
Saitaji hajiya rukayya nacewa waike hafsat mekika dauki kankine karfa kimanta yaron nan nima danane kamar yadda yake danki
Saboda haka Dan Nazo gidan Dana bazaki zageniba
Mummy hafsat tayi murmushi tace kudai abin kunya baya karemuku wallahi
Haba mutane saikace wasu hallittu nadaban
Hajiya rukayya ta taso cikin zafin rai tadaga hanu zata mari mummy hafsat
Hajiya suwaiba tace ke rukayya karkikuskura kimareta
Tasauke hanunta tace kinci darajar hajiya dayau natsinka miki Dan innuna gaba nake mijinki ma balleke
Mummy hafsat tayi murmushi tace dakinsake hanunki jikina dakingane kuskurenki
Bazan kiraki da shasha ba
Saboda darajin mijina dasainace shasha kawai
Tayi wucewarta saman tabar hajiya rukayya da cizon
Laila tace wallahi abin matar nan fa yafara isata ya agabanmu zata zagi uwarmu
Hajiya suwaiba tayi gyaran murya tace duk kubarta aiduk Takamarsu dai 'Dan ne aiko
Zamuyi gaggawar kawardashi kaman yadda mukawa kakarsa amina
Daga kunga sunshigo hanunmu saimu maidasu bayinmu
Hakadai suka ta kulle kellensu
Mummy hafsat tana shiga falon direct bedroom tawuce India take tunanin zata same husnah
Tanashiga taganta kwance tana bacci mummy takarasa kusa da kanta ta taba goshinta taji zafi rau
Mummy tace subhanalla ashejikin yayi zafi haka mazata shi mutafi asibiti
Husnah cikin bacci taji kaman
Muryan mummy
Tana bude ido kuwa ta tashi da sauri tace sannu mummy wallahi rana tayi hakaba
Mummy tace kedakike fama kanki zakifara magiya kuma 'yata tashi maza muwuce hospital yanzu Dan gaskiya yayi zafi sosai
Husnah bata son jayya da mummy shiyasa ta sauko duk da taso tayi tafiyarta normal amma hakan ya gagara
Abinda mummy zargi yatabbata kenan
Dama taso tazargi ba abinda yashiga tsakaninsu
Saboda yadda take muamalarta
Cikin farinciki mummy takamata tace sannu kinji 'yar albarka
Allah ya albarkaci rayuwarku yabaku zuri' masu albarka
Itadai husnah ko kallon mummy takasayi saboda gani take mummy tasan me yafaru da ita kenen
Ita rikemata hanu sukayi kasa da ita aikuwa mutan falon suka zubo masu ido cike da tuhuma
Mummy kuwa dagangan take Dada Jan husnah ajikinta
Tana mata sannu
Suna fita Laila tace nashiga uku kardai yarinnyar nan cikine da ita
Suby tace kema dai anty dawani magana
Yarinyar da kullum a dakinta take kwana yaune fa kawai suka hada gurin kwana
Laila tace nashiga uku na mutu na Lalace
Shikenan aikinmu ya ware
Wallahi duk atunanina bazai kwana da yarinyar nan ba saboda alkwarin da malam yayamana
Nan Laila tafadi kasa sumammiya
Duk sukayi kanta
Next page
Your comment is needed fans
📝📝📖📖📝📝📖📖
[05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗🎗
🎗🎗🎗
🎗🎗
🎗
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Story & written
By
The special writer
UMMU AFAN
🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚
🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹
🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹
🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹
🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU sister Sameera (masha Allah) Allah yabar zumunci ina alfahari dake wallahi keep it up🎗
🎗AKWAI LOKACI 🎗
🎗PAGE 121 to 130🎗
HUSNAH ta kalli Hakeem daya Zuma mata ido yana kallonta
Tace kayi mamakin ya akayi nasan Kaine ya muallim dina ko
Tayi murmushi kawai ta tashi taje inda ya boye akwatinshi tafito da fuskar (masks) kenan tafito da zoben data bashi
Sannan uwa uba Nokia din shi meroba
Husnah tayi murmushi tace kaga nagansu
Kuma yana son kafada min komai saboda nasan komai
Dan nakaranta a diary din ka
Ina sonka mijina wallahi inasonka kuma nasan kaima kasan haka saboda haka niba yaya Hakeem na aura ba
Ya muallim na aura ta juya baya
Tana murmushi
Hakeem yayi murmushi dan tariga tagama dashi yana daga zaune yakasa cewa komai
Ya tashi yakamota yazaunar daita kan cinyarshi
Yace nagode da kaunarki agareni Allah yamiki albarka
Cikin shagwaba husnah tace ameen
Yace kinsan wani ta girgiza kai yace nabaki rayuwata Husnah kiyi yadda kikeso dani
Nikam kingama mallakar zuciyata
Zaiyi magana Husnah ta tashi daga kan cinyarshi da sauri tawani maka mishi kallon so
Tace OK saiyanzu ma kabani rayuwarta ka
Dacan ma kenan ba dagaske kake ba ko
Hakeem yace ani tunranda nafara ganinki a school dinku kikagama dani
Husnah tayi murmushi dimple dinta suka lotsa sosai
amma dai ka rage wadan nan kyautar dan Allah wallahi sunyi yawa
Yace OK sunmiki kadan ne barin kara miki
Husnah tayi saurin kama kunnenta tace a a wallahi sunma yi yawa ne
Tace amma kai zaka rike a gurinka ko
Yace a a sai dai zanbaki shawara
Husnah tabashi hankalinta
Yace kibawa yaya shamsu ya rinka juya miki su anasa kasuwancin
Cike da mamaki. Husnah tace ya shamsu yafara business ne
Hakeem yace a a idan yagama makaranta nake nufi
Tace to nagode yayana
Hakeem yashafi kanta yace banason godiya kamata yayi idan namiki
Abu nizan gode miki dan kincancanta
Hakeem dai bai bar Husnah haka ba sai dayasake hutawa sukayi wanka
Husnah takalli Hakeem dake saka turare tana kallonshi kuwa shima yana juyowa aikuwa suka hada
Tayi saurin saukar danata
Murmushi Hakeem yayi ya ma daf da ita yana kokarin cire towel din dake jikinta
Wai zai shafa mata
Tace a a nida kaina zansha fa Hakeem ya lakace mata hanci yace waya fada miki zanbari idan ina tare dake kiyima kanki wani Abu
Zanbarki kiyi aiki ne kawai idan nizakima dan kisamu lada
Daga yau nizan miki wanka nizan shafa miki mai nizansa miki kaya
Abinkwai da zaki kimin kwalliyar fuskarki duk da kefa da kwalliyar ki aka haifeki
Husnah tayi murmushi tayi fari da ido tace OK aikinka yafara yanzu
Hakeem yace yes madam tace to kayan dazansa zaka debo min a bedroom dina
Hakeem yayi murmushi yace angama madam ya wuce yafita
Yana fita Husnah tayi murmushi ta tashi dasauri kafin yadawo tagama shafa manta dama wayo tamishi
aikuwa Hakeem da yadawo yaga tashafa mai tana mishi dariya yace OK wato wayo kikamin ko aikuwa
Sai nabaki punishment tunda kin kar ya min doka
Kafin Husnah tayi magana
Hakeem ya hada bakinsu waje daya
Takasa kwace kanta karshema dai cak yayi da kan bed tana bashi hakuri
Ina baijita ba yayi nisa sosai
Sai daya dawo hayyacinsa kafin yarungumota yace duk randa kika sake shiga min aiki ko to punishment dinki kenan
Husnah dai ta gurzu baki ya mutu
Tana kwance kan kirjinshi
Yace barin hada mana ruwan wanka
Husnah ta rufe ido kaman tayi bacci ya leka fuskarta yaga a rufe
Sai yayi murmushi shima yadada mannota da jikinshi kafin bacci yayi a won gaba dasu
Sai karfe goma Hakeem ya bude ido
Yaduba agogo yaga har goma
aikuwa ya tashi da sauri dan makara office
Ya je yahada musu ruwan wanka cak yazo yadauki husnah sai cikin ruwa
Ita Husnah abin nashi har mamaki yakebata kokadan baya jin kunyarta
Tare sukayi wankansu yadaukota zuwa kan bed
Saida yafara shiryata cikin wata doguwar rigar shadda Wanda yazabo mata acikin kayanta
Ya feffesa mata turarruka masu kamshi kafin yace maza yi na fuskar da daurin dan kwalin
Husnah ta turo baki tace kai kamin kwalliyar tunda kace karnayi komai
Nima ban iyaba
Hakeem yayi murmushi dan yarin tar da tanuna mishi ya burgeshi sosai
Yace OK gani kikeyi bazan iya ba bari kiga ni zanbaki surprise
Nan fa Hakeem yazage sosai waishi yana mata kwalliyar fuska
Itadai husnah tana ganin ikon Allah
Har yagama yamata dauri shima dai daurin gashi ga yanayinshi
Ya hanata kallon madubi wai sai yagama
Yana gamawa yajata zuwa gurin mirror
aikuwa husnah tana hada ido da fuskarta ta kwalla kara ta kankameshi
Tace nisai ka biyani fuskata
Dariya sosai Hakeem yake
Damshima kanshi yasan yabata mata fuska
Sosai take mishi rigima wai sai yabiyata fuskarta
Saida yagama dariyarshi sannan yadauketa zuwa bathroom ya wanke mata fuska
Kafin suka dawo
Hakeem yace insake miki mekyau ne
Husnah tace wallahi na yafe zanyi abuna
Yace OK tashi maza kiyi nabaki 5 minutes kigama
Kizo kizauna kawai inashiryawa ina kallon kyakkyawar surarki
Murmushi husnah tayi kafin tayi kawalliyarta Hakeem masha Allah kawai yake nanatawa tunyanayi azuciya yadawo afili yadawo
Husnah ta taso tazo gabanshi tahure mishi ido
Murmushi yayi husnah tace yada kallo
Hakeem yakamota yazaunar da ita bakin bed
Yace kinyi kyau mamatata I LOVE
Husnah tayi murmushi cikin salon shagwabar ta tace kardai kasa love yakare fa
Dan nasan kafada yafi a kirga
Hancinta yaja yace ai saidai yakare dan ba ranar da bazakijishi ba abakina
Ya tashi zaifara shafa mai yaga hanun Husnah tarike
Yakalleta tace niban amince inanan kama kanka komai ba wannan ai kina ne banakaba
Sai dai ranar da kake gurin anty na
Shine zan barmata kai amma fa ba wai dan naso ba sai dan yazama dole
Nan kuma tacigaba da samishi kaya
Tabbas tabashi mamaki baizata tana da wannan wayewar ba amma yanzu. Ya tabbatar wa kansa yasan yayi aure
Atare suka fito zuwa kasa bayan husnah tasaka key ta kullo saman Yakama hanunta suka gangaro
Laila ce kwance suna waya da meenat
Dan ta nunawa Husnah cewan itama fa tana da martaba agidan
Tace wa meenat ga ma daddyn naki yasauko
Ta taso jiki narawa tana iyayi itaga mai uban 'yarta
Hakeem ya kalleta yace Bata San layi na bane
Kice takira ni ta layi na
Zaiyi waje husnah taja hanunshi tace haba my one
Dan Allah kakarba bazata jidadi bafa
Kafin Hakeem yayi magana Laila to bakar munafuka