Sashe 6
Zubar Hawaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yadikko cikin sauri ta gyada kai kafin tace"Angama Alh. Aiki dagayau ansokeshi kuma In sha Allahu yanzu zanje gidan nasamu maigidan nayi masa bayanin ashiga tsakaninsa da yarinyata zai batamin ita.
Hon.Mahoud yayi murmushi tare da fadin nagode mama ga kudi nan yazaro dubu 20 yace takai Aysher asibiti a duba lafiyarta dan ko tashi takasayi daga inda take.
Kudin yadikko takarba tare da cewa barinje nadawo saina kaita General Hospital adubata da kyau ai maganin mai taurin kai kenan.
Nura dake gefe a tsaye yana kallon duk abinda ke faruwa karasawa yayi gurin Aysher yana yimata sannu kafin yabi bayan Hon.Mahmoud dan zuwa hotel.
Cikin mota Nura yakalli Hon.mahmoud tare da cewa oga dan Allah bakaji tausayin yarinyar nan ba?
Ni zuciyata kokwanto takeyi anya kuwa wannan mahaifiyar Aysher ce idan har ita ta haifeta bazatayi mata irin wannan dukan ba uwa mace mai tausayi bawai namiji ba,
Gaskiya da alamar tambaya yakamata mubincika.
Mubincika uban me Nura kanka daya kuwa ni nalura da take-takenka bakin ciki kake nunamin azahiri.
Nura yace bakin ciki kuma wane irin bakin ciki bayan tun farko ni na baka wannan shawarar.
Ehmana bakin ciki toh idan banda bakin cikin da kakemin ina ruwanka da cewar sai anbinciko mahaifiyar yarinyar nan koda wannan ba ita tahaifeta ba ai itace ke rike da ita kuma duk dan tasoni inace akeyi mata haka amman kai kazo kana wani irin banzan magana mtswwwww yakarasa fada tare da tsaki.
Nura yakalli Hon.mahmoud yace"Da nasan yarinyar dazaka zaba karamace sosai kamar Aysher mai nutsuwa wallahi bazan kawo wannan shawaran ba dan Allah kacanja kanemi yar duniya kamarka wanda matsalarku da ita daya ne karka cuci Aysher"
Saunawa zan fada maka cewar baka isaba narantse da Allah ina komawa abj zan ajiyeka daga ranar kadaina aiki a karkashina muna fiki kawai.
Nura bai kara cewa komaiba yayi shiru amman cikin ransa yayi alkawarin saiya taimakawa Aysher.
[10/13, 3:15 PM] Zeetty: 🍒🍒🍒🍒🍒
Kwance yake akan gadon dakinsa yanata malelekuwa tare da fadin innalillahi wa'inna ilahi raji'un kansa yana matukar sara masa hakika jiya baiyi bacci ba dan wani bakon Al-amari daya sameshi SOYAYYAR AYSHER yakeyi dagaske bawai sha'awarta ba kamar yadda yafada a baya yanason tazama matarsa uwar 'ya'yansa toh amman yana ganin dakyar zai yiwu dan iyayenta sunyi mata zabi.
Adaren kasa bacci yayi kuma yakishan duk wani kwaya ko syrup dazai sakashi bacci yanaso ya dan-dana zafin soyayya yanaso wannan daren yazamo daya daga cikin dare mai matukar bakin ciki a rayuwarsa sai sigari dayaketa bankawa cikinsa.
Dasafe ko breakfast yakasa shiga gidan yayi yana kwance kamar mara numfashi.
Idi mai wanki Alh.lawan yaturo yakirasa.
Yatarar dashi a kwance yafada masa sakon ubangidansa cikin karfin hali Ahmad yace "yafada yanazuwa"
Yayunkura dakyar yasaka jallabiya yafito harabar gidan yahango baffansa tsaye da wata mata tanata bala'i yakarasa da sallama tare da gaida baffan nasa ya amsa bayabo ba fallasa.
Ahmad yakalli matar _Haka kawai yaji bata kwanta masa araiba_ yagaisheta ta amsa a dake.
Alh.lawan yakalleshi rai abace kafin yace"Yanzu Ahmad abinda kake aikatawa daman baka daina yiba saboda hakan fa aka turoka garin karatu amman bazaka gyara rayuwarka ba yanzu saboda Allah Aysher datake zuwa aiki gidan nan kakeso ka batawa rayuwa haba Ahmad karka jawomin bacin suna a anguwa mana bayan kowa yana ganin girmana toh ga mahaifiyar Aysher dai tazo tana gargadin arabaka da yarta.
Cikin yamutsa fuska Ahmad yace"Baffa Uwar rikonta dai ba mahaifiyarta ba ko"
Cikin hasala Alh.lawan yace"Koma dai yaya take agurinta tadaizo tanajan kunne arabaka da yarta yadikko gashi kiyi masa bayani".
Cikin masifa Yadikko tace"Hmmm ai idan baiyimin hakaba Aradun Allah baicika lalatacce ba dan iska Toh ina gargadinka da kakkausan murya kafita harkan yarinyar gurina kobani na haifeta ba a gurinadai kaganta kake bibiyarta dan iska mara kunya toh dagayau tabar kara zuwa aiki gidan nan kuma wallahi ka kuskura kaje kofar gidanmu gurinta hukumace zata rabani dakai dan aurenta za'ayi kwana kusa lalatacen banza lalatacce wo.....wani tsawa Ahmad yadaka mata jikinsa yana 6ari yace"Ya isheki haka kinci Albarkacin Aysher yau dasai da miki dan banzan duka a gidan nan sannan kitabbatar cewar nidin dan iskane dakike cewa karna sake zuwa gidanki saboda hukuma waye yake tsoronta toh ina gargadinki da ki tsaya akan cewa karna sake zuwa gurin 'yar kishiyarki amman karki sake aibatani nafada miki"..
Baijira abinda zata fada masa ba yasakai yawuce Alh lawan yana kiransa amman bai juyoba balle ya saurareshi.
Daki yashiga yatarar wayarsa tana ringing yakarasa da sauri yadauka sunan Bro daya gani shiya tabbatar masa dacewar Dan uwansa ne yake kiransa awaya.
Dasauri yadauka gaisheshi kanin nasa yafarayi kafin yace"Yaya meyasa zakayi haka, yaya meyasa zakayi waka harta baza duniya haka, yaya why ina tsoron kar Abba yaji dan komai zai iya faruwa ni nasan kaine *A.A.HAMEED*
da wakarsa ta Hiphop tazaga duniya mekarasa kana karatun medicine meya kaika zama mawaki?
Haba yaya Ahmad why....
Ahmad wanda ranar yau tazamo masa ranar bakin ciki a gareshi cewa dan uwansa yayi pls Bro karka damu idan Abba yasani ni badamuwata bace inada damuwar datafi wannan pls kabarni nayi facing dinta" yana gama fadin haka ya katse wayar.
Saddiq bin wayar da yayansa yakatse yayi dakallo tare da mamakin yayansa Ahmad daya kamashi, shin akwai wata damuwa data shige fushin iyaye akan dansu lallai akwai matsala akan yayansa kodai wata kwayar yasha ta taba masa kwanya........
MAMAN HANAN
[10/13, 10:49 PM] Zeetty: [10/13, 7:56 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 18-19
*Wannan page din sadaukarwane sukutum gareki Rukayya Omar Alsaweey maman fatima Allah yarayata da imani nagode da so da kaunarki gareni*
Yadikko dai batakai aysher asibiti ba sai chemist data kaita aka bata magunguna na 200 ta soke sauran kudin a aljihu
Da daddare Honourable yazo ganinta toh tadai daure tafito kodan gudun dukan yadikko amman tunda yazo ko uffan batace masa ba shikadai yagama sambatunsa yamike daniyar tafiya yau ko Nura baizo dashiba yace taturo masa mamanta.
Yadikko tazo jiki har rawa yakeyi Hon.Mahmoud yace mata zaitafi amman zai dawo nan da wata daya dan Allah acigaba da kokari ana lallasar masa aysher dan bazai iya hakuri da rashinta ba
Ya ajiye mata bugun abuja dubu dari yace tarike a hanunta kafin yazo.
Yarbingel daman ita tunda tarakosu ta juya bayan itama anyi mata sallama mai tsoka.
********
Kamar saukar aradu haka Mudansir yaga Ahmad yafado masa dakinsa dake Hostel na Apti.
Alokacin Mudansir yadauko wata yarinya dan tayashi kwana suna zaune suna kallo yaga Ahmad yashigo dauke da troly na kayansa.
Ahmad yana kallonsu yasake wani tsaki tare da cewa "Allah dai ya tsinewa Mazinaci" yakalli yarinyar tare da daka mata tsawa "zakizo kifita dan ubanki kosai na lakada miki duka shegiya 'yar iskan banza"
Kallon Mudansir tayi a tsorace kansa ya gyada mata alamar ta tafi kawai dan shima yaga yanayin abokin nasa komai zai iya faruwa.
Dasauri ta dauki jakarta ta arce dagudu dan ganin Ahmad yafara nade hanun rigarsa alamun zai iya kaimata duka a kowane lokaci"
Tsaki Ahmad yasaki tare da cewa shegiya da karki fita mana dakinga hauka.
Mudansir yakalleshi yace"Toh meye hankalinka yakwanta ka korarmin abokiyar taya kwana wai meye yakawoka bayan kashareni nakiraka sau nawa baka dauka saboda kawai nace inason babyn ka....
Ahmad yakalleshi Cikin Alamun nuna mahimmanci akan abinda zaimasa yace"Stop it pls nawan dan Allah kayi aure mana wallahi natuba nadaina tunda nagasgata cewar son Aysher nakeyi da aure kaima nawan pls kadaure kayi aure wannan ba rayuwa bace kana daukar zunubi dayawa"
Kanason Aysher da aure like seriously?
Kai Ahmad ya gyade masa dan bazai iya magana ba.
Wow am very happy nawan nayi murna da faruwan hakan wallahi dan kun dace kaida ita.
Ahmad yace daman basonta kakeyiba dagaske
Eh kawai dai ina tsokanarka ne dan tunfarkon bani labarinta nasan cewar wannan ba sha'awa bace sonta kakeyi dan haka nake tsokanarka da cewa ina sonta kaikuma kanamin hayaniya harka daina daukar wayata but forget about that meyake faruwane naganka a hargitse haka A.A Hameed.
Komai ma yafaru Mudansir komai ya hargitsemin inason Aysher bantaba son wata mace kamar yadda nakesonta ba but ina ganin baxan sameta ba Aysher tayimin nisa nawan.
Kallonsa mudan yayi cikin mamaki kafin yace "Bangane karasata ba cewa tayi bata sonka ko kuma aure aka daura mata da wani"
Batayi aure ba Aysher bata masan ina sonta ba amman Matar babanta tazo hargida tasamu baffa lawan akan yajamin kunne nafita harkar yarinyarta....... _Anan Ahmad yabama Mudansir labarin haduwarsu da aysher da farkon fara maganarsa da ita da kuma yanzu maganar aurenta da akeyi har tura hotonta abj da Akayi.
Cikin nuna Alamar tausayawa Mudansir yace"Natausaya mata wallahi but yanzu yakamata kafara sanar mata cewar kana sonta duk da anhanata zuwa gidan da kake kasamu ko a hanya idan an aiketa kuhadu kafada mata kanasonta nasan idan harta amince toh zata samo maku mafita a gurin mahaifinta ni banga dalilin tahowarka ba ma"
Ahmad yace"Ni kuwa nakeda dalili tunda Ran baffa a bace yake gashi kuma sadiq yakirani yanafadamin cewar wai wakar danayi tabaza gari state-state kowa yasanta wai yana tsoron kar Abbanmu yasamu labari raina zai matukar baci,
Toh ni duk wannan bai dameni bama kamar yadda akeso arabani da Aysher dan sosai nake jinta a nan dina (Yafada yana nuna kirjinsa)
Wani kallo Mudansir yabishi dashi tare da cewar lallai baka da hankali Ahmad har soyayya yafi fushin iyaye ashe?
Banaso kayi wakar nan tun muna Ghana amman saida kayi batare da shawarata ba yanzu gudowa kayi nan kome.
Ahmad yace"Ba gudowa nayi ba nazone nanemi shawara akan soyayyata da Aysher nadan huta kuma kafinnan baffa ya huce.
Allah yakyauta cewar mudan.
[10/13, 8:06 PM] Zeetty: **********
Kaiwa yakeyi yana komowa a tsakiyar hamshakin falonsa dake kasa Alh.Aliyu ne hanunsa rike da waya yana kiran number Ahmad taki shiga alamar ma wayar ankasheta.
Hon.Mahoud yayi murmushi tare da fadin nagode mama ga kudi nan yazaro dubu 20 yace takai Aysher asibiti a duba lafiyarta dan ko tashi takasayi daga inda take.
Kudin yadikko takarba tare da cewa barinje nadawo saina kaita General Hospital adubata da kyau ai maganin mai taurin kai kenan.
Nura dake gefe a tsaye yana kallon duk abinda ke faruwa karasawa yayi gurin Aysher yana yimata sannu kafin yabi bayan Hon.Mahmoud dan zuwa hotel.
Cikin mota Nura yakalli Hon.mahmoud tare da cewa oga dan Allah bakaji tausayin yarinyar nan ba?
Ni zuciyata kokwanto takeyi anya kuwa wannan mahaifiyar Aysher ce idan har ita ta haifeta bazatayi mata irin wannan dukan ba uwa mace mai tausayi bawai namiji ba,
Gaskiya da alamar tambaya yakamata mubincika.
Mubincika uban me Nura kanka daya kuwa ni nalura da take-takenka bakin ciki kake nunamin azahiri.
Nura yace bakin ciki kuma wane irin bakin ciki bayan tun farko ni na baka wannan shawarar.
Ehmana bakin ciki toh idan banda bakin cikin da kakemin ina ruwanka da cewar sai anbinciko mahaifiyar yarinyar nan koda wannan ba ita tahaifeta ba ai itace ke rike da ita kuma duk dan tasoni inace akeyi mata haka amman kai kazo kana wani irin banzan magana mtswwwww yakarasa fada tare da tsaki.
Nura yakalli Hon.mahmoud yace"Da nasan yarinyar dazaka zaba karamace sosai kamar Aysher mai nutsuwa wallahi bazan kawo wannan shawaran ba dan Allah kacanja kanemi yar duniya kamarka wanda matsalarku da ita daya ne karka cuci Aysher"
Saunawa zan fada maka cewar baka isaba narantse da Allah ina komawa abj zan ajiyeka daga ranar kadaina aiki a karkashina muna fiki kawai.
Nura bai kara cewa komaiba yayi shiru amman cikin ransa yayi alkawarin saiya taimakawa Aysher.
[10/13, 3:15 PM] Zeetty: 🍒🍒🍒🍒🍒
Kwance yake akan gadon dakinsa yanata malelekuwa tare da fadin innalillahi wa'inna ilahi raji'un kansa yana matukar sara masa hakika jiya baiyi bacci ba dan wani bakon Al-amari daya sameshi SOYAYYAR AYSHER yakeyi dagaske bawai sha'awarta ba kamar yadda yafada a baya yanason tazama matarsa uwar 'ya'yansa toh amman yana ganin dakyar zai yiwu dan iyayenta sunyi mata zabi.
Adaren kasa bacci yayi kuma yakishan duk wani kwaya ko syrup dazai sakashi bacci yanaso ya dan-dana zafin soyayya yanaso wannan daren yazamo daya daga cikin dare mai matukar bakin ciki a rayuwarsa sai sigari dayaketa bankawa cikinsa.
Dasafe ko breakfast yakasa shiga gidan yayi yana kwance kamar mara numfashi.
Idi mai wanki Alh.lawan yaturo yakirasa.
Yatarar dashi a kwance yafada masa sakon ubangidansa cikin karfin hali Ahmad yace "yafada yanazuwa"
Yayunkura dakyar yasaka jallabiya yafito harabar gidan yahango baffansa tsaye da wata mata tanata bala'i yakarasa da sallama tare da gaida baffan nasa ya amsa bayabo ba fallasa.
Ahmad yakalli matar _Haka kawai yaji bata kwanta masa araiba_ yagaisheta ta amsa a dake.
Alh.lawan yakalleshi rai abace kafin yace"Yanzu Ahmad abinda kake aikatawa daman baka daina yiba saboda hakan fa aka turoka garin karatu amman bazaka gyara rayuwarka ba yanzu saboda Allah Aysher datake zuwa aiki gidan nan kakeso ka batawa rayuwa haba Ahmad karka jawomin bacin suna a anguwa mana bayan kowa yana ganin girmana toh ga mahaifiyar Aysher dai tazo tana gargadin arabaka da yarta.
Cikin yamutsa fuska Ahmad yace"Baffa Uwar rikonta dai ba mahaifiyarta ba ko"
Cikin hasala Alh.lawan yace"Koma dai yaya take agurinta tadaizo tanajan kunne arabaka da yarta yadikko gashi kiyi masa bayani".
Cikin masifa Yadikko tace"Hmmm ai idan baiyimin hakaba Aradun Allah baicika lalatacce ba dan iska Toh ina gargadinka da kakkausan murya kafita harkan yarinyar gurina kobani na haifeta ba a gurinadai kaganta kake bibiyarta dan iska mara kunya toh dagayau tabar kara zuwa aiki gidan nan kuma wallahi ka kuskura kaje kofar gidanmu gurinta hukumace zata rabani dakai dan aurenta za'ayi kwana kusa lalatacen banza lalatacce wo.....wani tsawa Ahmad yadaka mata jikinsa yana 6ari yace"Ya isheki haka kinci Albarkacin Aysher yau dasai da miki dan banzan duka a gidan nan sannan kitabbatar cewar nidin dan iskane dakike cewa karna sake zuwa gidanki saboda hukuma waye yake tsoronta toh ina gargadinki da ki tsaya akan cewa karna sake zuwa gurin 'yar kishiyarki amman karki sake aibatani nafada miki"..
Baijira abinda zata fada masa ba yasakai yawuce Alh lawan yana kiransa amman bai juyoba balle ya saurareshi.
Daki yashiga yatarar wayarsa tana ringing yakarasa da sauri yadauka sunan Bro daya gani shiya tabbatar masa dacewar Dan uwansa ne yake kiransa awaya.
Dasauri yadauka gaisheshi kanin nasa yafarayi kafin yace"Yaya meyasa zakayi haka, yaya meyasa zakayi waka harta baza duniya haka, yaya why ina tsoron kar Abba yaji dan komai zai iya faruwa ni nasan kaine *A.A.HAMEED*
da wakarsa ta Hiphop tazaga duniya mekarasa kana karatun medicine meya kaika zama mawaki?
Haba yaya Ahmad why....
Ahmad wanda ranar yau tazamo masa ranar bakin ciki a gareshi cewa dan uwansa yayi pls Bro karka damu idan Abba yasani ni badamuwata bace inada damuwar datafi wannan pls kabarni nayi facing dinta" yana gama fadin haka ya katse wayar.
Saddiq bin wayar da yayansa yakatse yayi dakallo tare da mamakin yayansa Ahmad daya kamashi, shin akwai wata damuwa data shige fushin iyaye akan dansu lallai akwai matsala akan yayansa kodai wata kwayar yasha ta taba masa kwanya........
MAMAN HANAN
[10/13, 10:49 PM] Zeetty: [10/13, 7:56 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 18-19
*Wannan page din sadaukarwane sukutum gareki Rukayya Omar Alsaweey maman fatima Allah yarayata da imani nagode da so da kaunarki gareni*
Yadikko dai batakai aysher asibiti ba sai chemist data kaita aka bata magunguna na 200 ta soke sauran kudin a aljihu
Da daddare Honourable yazo ganinta toh tadai daure tafito kodan gudun dukan yadikko amman tunda yazo ko uffan batace masa ba shikadai yagama sambatunsa yamike daniyar tafiya yau ko Nura baizo dashiba yace taturo masa mamanta.
Yadikko tazo jiki har rawa yakeyi Hon.Mahmoud yace mata zaitafi amman zai dawo nan da wata daya dan Allah acigaba da kokari ana lallasar masa aysher dan bazai iya hakuri da rashinta ba
Ya ajiye mata bugun abuja dubu dari yace tarike a hanunta kafin yazo.
Yarbingel daman ita tunda tarakosu ta juya bayan itama anyi mata sallama mai tsoka.
********
Kamar saukar aradu haka Mudansir yaga Ahmad yafado masa dakinsa dake Hostel na Apti.
Alokacin Mudansir yadauko wata yarinya dan tayashi kwana suna zaune suna kallo yaga Ahmad yashigo dauke da troly na kayansa.
Ahmad yana kallonsu yasake wani tsaki tare da cewa "Allah dai ya tsinewa Mazinaci" yakalli yarinyar tare da daka mata tsawa "zakizo kifita dan ubanki kosai na lakada miki duka shegiya 'yar iskan banza"
Kallon Mudansir tayi a tsorace kansa ya gyada mata alamar ta tafi kawai dan shima yaga yanayin abokin nasa komai zai iya faruwa.
Dasauri ta dauki jakarta ta arce dagudu dan ganin Ahmad yafara nade hanun rigarsa alamun zai iya kaimata duka a kowane lokaci"
Tsaki Ahmad yasaki tare da cewa shegiya da karki fita mana dakinga hauka.
Mudansir yakalleshi yace"Toh meye hankalinka yakwanta ka korarmin abokiyar taya kwana wai meye yakawoka bayan kashareni nakiraka sau nawa baka dauka saboda kawai nace inason babyn ka....
Ahmad yakalleshi Cikin Alamun nuna mahimmanci akan abinda zaimasa yace"Stop it pls nawan dan Allah kayi aure mana wallahi natuba nadaina tunda nagasgata cewar son Aysher nakeyi da aure kaima nawan pls kadaure kayi aure wannan ba rayuwa bace kana daukar zunubi dayawa"
Kanason Aysher da aure like seriously?
Kai Ahmad ya gyade masa dan bazai iya magana ba.
Wow am very happy nawan nayi murna da faruwan hakan wallahi dan kun dace kaida ita.
Ahmad yace daman basonta kakeyiba dagaske
Eh kawai dai ina tsokanarka ne dan tunfarkon bani labarinta nasan cewar wannan ba sha'awa bace sonta kakeyi dan haka nake tsokanarka da cewa ina sonta kaikuma kanamin hayaniya harka daina daukar wayata but forget about that meyake faruwane naganka a hargitse haka A.A Hameed.
Komai ma yafaru Mudansir komai ya hargitsemin inason Aysher bantaba son wata mace kamar yadda nakesonta ba but ina ganin baxan sameta ba Aysher tayimin nisa nawan.
Kallonsa mudan yayi cikin mamaki kafin yace "Bangane karasata ba cewa tayi bata sonka ko kuma aure aka daura mata da wani"
Batayi aure ba Aysher bata masan ina sonta ba amman Matar babanta tazo hargida tasamu baffa lawan akan yajamin kunne nafita harkar yarinyarta....... _Anan Ahmad yabama Mudansir labarin haduwarsu da aysher da farkon fara maganarsa da ita da kuma yanzu maganar aurenta da akeyi har tura hotonta abj da Akayi.
Cikin nuna Alamar tausayawa Mudansir yace"Natausaya mata wallahi but yanzu yakamata kafara sanar mata cewar kana sonta duk da anhanata zuwa gidan da kake kasamu ko a hanya idan an aiketa kuhadu kafada mata kanasonta nasan idan harta amince toh zata samo maku mafita a gurin mahaifinta ni banga dalilin tahowarka ba ma"
Ahmad yace"Ni kuwa nakeda dalili tunda Ran baffa a bace yake gashi kuma sadiq yakirani yanafadamin cewar wai wakar danayi tabaza gari state-state kowa yasanta wai yana tsoron kar Abbanmu yasamu labari raina zai matukar baci,
Toh ni duk wannan bai dameni bama kamar yadda akeso arabani da Aysher dan sosai nake jinta a nan dina (Yafada yana nuna kirjinsa)
Wani kallo Mudansir yabishi dashi tare da cewar lallai baka da hankali Ahmad har soyayya yafi fushin iyaye ashe?
Banaso kayi wakar nan tun muna Ghana amman saida kayi batare da shawarata ba yanzu gudowa kayi nan kome.
Ahmad yace"Ba gudowa nayi ba nazone nanemi shawara akan soyayyata da Aysher nadan huta kuma kafinnan baffa ya huce.
Allah yakyauta cewar mudan.
[10/13, 8:06 PM] Zeetty: **********
Kaiwa yakeyi yana komowa a tsakiyar hamshakin falonsa dake kasa Alh.Aliyu ne hanunsa rike da waya yana kiran number Ahmad taki shiga alamar ma wayar ankasheta.