Sashe 10
Zubar Hawaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
No kabarshi kawai ai Alhamdulillahi natara nawa na halak ba yaki haram yaki halak ba so nayafe maka Allah yaganar dakai Allah ya kubutar da wannan yarinya daga sharrinka nabarka lfy.
Nura yana gama fadin haka yabar office din.
Cikin daga murya Hon. Mahmoud yace zaka gani nura dani kake magana zansa a kawarmin dakai daga doron duniya tunda da alamar haryanzu baka ladafta ba.
Nura yana zuwa gida yacema matarsa ta shirya tunda ana hutun school gobe su wuce garinsu zari'a _dan yasan halin Hon.mahmoud bazai barshi haka ba_
Waya yadauka yakira hukumar yansanda yasanar musu yana bukatar police mutum biyu wanda zasu kwana gidansa.
🍒🍒🍒🍒🍒
Jirginsu yana landing fasinja aka sassauko drop din mota Alh.Aliyu yadauka haryanzu baicema Ahmad kala ba yasanarma driver inda zaikaisu cikin harshen larabci.
Shidai Ahmad rarraba idanuwa yake dan ganin kauyukan larabawa da aketa wucewa.
*سوف آتي إلى عسير*
*WELL COME TO ASIR*
Haka aka rubuta jikin wani Singboard
Ahmad yakaranta lokaci guda kirjinsa yabuga dan hango gidajen dake kauyen sunata wucesu a mota kafin su karasa gidan abokin mahaifinsa
[10/16, 12:51 PM] Zeetty: Sun kauka A asir Lafiya Ahmad dai hankalinsa a tashe dan ganin irin kauyen da babansa yakawoshi da sunan Horo wannan dama a gida yabarsa Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un hakika ganin yadda garin yake yasa Ahmad fiddarai da auren Aysher da sauri yakarasa gurin mahaifinsa suna tare da mutumin da yadankawa amanar Ahmad a hanunsa yasan mutumin sosai suna haduwa akai-akai idan Alh.Aliyu yazo aikin hajj ko Umara dole ne saiyazo asir sun hadu da *Muhammad fallata* (Sunan mutumin kenan wato fallata yana nufin fulani)
Garin Asir larabawane masu kiwon shanu da kuma noma ana kawo musu renon yara wato matan garin asir din kenan.
Dasauri Ahmad yakarasa gurinsu bayan yagama nazarin kauyen da gidajen lakan dayake jere a garin durkusawa yayi cikin taushin murya yace"Abba kayafemin dan Allah nayadda kamin komai kowane irin horo ne Abba akan kabarni a wannan garin basajin yarena Abba nima banajin nasu rayuwata zata wahala Abba gwara kamaidani gida ko gidan yari kakaini harna tsawon yadda kakeso akan barina a wannan kauyen"...
Wani Kallo mahaifinsa yabishi dashi kafin yace"Nariga nagama yanke hukunci Ahmad bakaji idan har zamanka anan garin baisaka shiryuwaba Narantse da Allah nafidda rai da shiryuwanka zan mikawa Allah komai nasaka maka ido amman dole kazauna anan na tsawon shekara daya kafin nazo na waiwayeka naga halin dakake ciki idan naga alamar ka ladafta to falillahilhamdu zamu koma tare idan kuma naga dasaura toh zan kara baka wata shekarar."
Yakalli Fallata cikin harshen larabci yace"Gashinan abokina karka tausaya masa karka dubi tsakaninmu kadinga sashi yana zuwa kiwo ko noma sosai tunda yaki karatun ace shine babba yaki nutsuwa haryanzu"
Cikin tashin hankali Ahmad yace"Abba Naji zanyi maka biyyaya insha Allahu zanzamo 'Da nagari zakayi Alfahari dani for the first time arayuwarka but Abba Inason Aysher Abba kataimaka kajemin neman aurenta kafin nadawo karsu bada ita dan Allah Abba mudansir zaiyi excorting dinka gidansu dan Allah Abba I love her very much wallahi idan na rasata bazan iya auren wata ba Abba"
Ahmad yakarasa fada yana ZUBAR HAWAYE
_Hakika Alh.Aliyu yatausayama dan nasa abinda zaisaka Ahmad kuka ba karamin abu bane dan Ahmad jarumine na gaske dawuya kagane yana cikin damuwa but akan Soyayyar Aysher yadawo mace mai rauni dole zanje nagana da Mahaifin yarinyar nan tabbas Ahmad yafara shiryuwa may be ma harda taimakon Aysher dan haka zanje na nemo masa aurenta_
Alh.Aliyu yayi murmushi for the first time tun tasowarsu daga Nigeria yakalli dan nasa yace"Ahmad zanje maka neman auren Aysher In Allah yaso amman sai naga yanayinka kafin ayi auren ina nufin sai bayan shekara daya"
Kai Ahmad ya girgiza tare da cewa nayadda Abba Nagode Allah saka da Alheri zan baka mamaki Abba.
Sallama Alh.Aliyu yayi da Fallata yakarasa gurin mai taxi daya dauko drop dan aranar zai koma cikin mecca dan jirginsu zuwa Nigeria zai tashi da asuba ne.
Ya bude bayan motar zaishiga dasauri Ahmad yakarasa gurin Mahaifin nasa ya tsugunna tare da ajiye kafafunsa a kasa kamo hanun mahaifin nasa yayi yana Mai ZUBAR HAWAYE tare da fadin"Abban kayafeni dan Allah duk laifin danayi maka a baya da bacin ran dana saka ka a ciki kayafemin In sha Allahu saina zamo abin fahari a gareka zan baka mamaki zan zamo fiye da yadda kakeso nadawo Abbana I will missed you kacema Umma tayafemin zankirata na roki gafararta Nasan nasaku bakin ciki amman In Allah yaso daga yau yazama tarihi Abbana.
Alh.Aliyu shima ZUBAR HAWAYEN YAKE cikin ransa kuwa fadi yake *dole ne zaisa nabarka Ahmad inasonka fiye da sauran yarana dole ne zaisa nadauki tsawon shekara batare da nasaka a idona ba*
A fili kuwa cewa yayi"Na yafe maka Ahmad ubangiji ya yafe mana kuskurenmu zan turo maka da kudi idan kana bukata amman na bama fallata wasu kudaden masu dama I love u too my son Allah maka Albarka"
Ahmad cikin jin dadi yadinga cewa Amin Amin Abba inada kudi sosai a account dina ma nagode Dad Allah yasaka maka da Aljanna.
Cikin dariya Alh.Aliyu yace wow naji dadi Ahmad lallai kafara hankali kaine zakace bakason kudi kacemin nabarshi Alhamdulillahi Ahmad lallai kafara nutsuwa Allah maka Albarka Allah kara shiryamin kai.
Dakyar shima Alh.Aliyu yatafi yabar 'Dan nasa suna dagama juna hannu.
Fallata dakin da Ahmad zai zauna ya nuna masa daki dayane da toilet a ciki da katifa a kasa.
Addua Ahmad yayi Allah yasa hakane mafi Alheri a gareshi Amman baisan yazaiyi da rayuwa cikin larabawa da basajin hausa ba sai larabci kadan daga cikinsu ne suka iya turanci....
Wannan kenan
MAMAN HANAN
[10/18, 3:40 PM] Zeetty: [10/18, 3:40 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 29-30
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
*Maman hanan lafiya kuwa yau naga typing din naki ba page kuma da alamar kamar badaga inda yakamata kifara ba kenan*
_Nagode da kirana dakukayi kuka ankarar dani kuskurena hakika maman hanan tana jin dadin yadda kukebin wannan novel din nata nagode ayimin hakuri mistake nayi gurin posting zantafi dauko Hanan daga school ina saurine_
Artabu akayi sosai tsakanin yansandan dake gadin gidan Nura tare da wasu mutane guda biyu wanda suka boye fuskokinsu.
Saida sukaga dagaske idan basu gudu ba police din zasu iya kamasu kamin subar gidan dagudu dan kar asirinsu ya tonu.
Bayan komai yalafa a daren yansanda sunyi-sunyi da Nura yafadi wanda yake zargi da aikata masa haka Nura yace bakowa shidai kawai jikinsa ne yabashi wani al'amari zaifaru shisa yace suzo.
Bayanda basuyi da nura ba yafada musu gaskiya amman yaki.
Dan haka suka rabu dashi.
Da asubahin ranar yadauki iyalansa suka kama hanyar zuwa zaria cikin ransa yanata tunanin yadda zaiyi yataimakawa Aysher koda zai iya rasa rayuwarsa tabbas yanzu yatabbatar Hon.Mahmoud bashi da imani kuma zai iya aikata komai saboda Yasamin Aysher.
Ina zanga wannan saurayin nata ko mahaifinta kai dole zuwa yola yakamani.
Tunanin da nura yaketayi kenan har suka karasa anguwar tudun wadan zaria gidan surukansa
Kaiwa yakeyi yana komowa Hon.Mahmoud kenan a kasaitacciyar falonsa yakalli yaran nasa tare da fadin kukace kunje gidan a kulle ko?
Oko ya gyada kansa yakara da cewa eh mai gida harta katanga munhaura amman da alamar babu wani abu mai motsi a gidan.
Gyada kansa yayi cikin gamsuwa kafin yace kutashi kutafi kusa ido akansa sosai duk inda kukagansa kudaukomin shi.
Angama maigida suka fada gaba dayansu.
Kuje nasallameku.
Mikewa sukayi suka fice daga falon.
Nura dani kake magana zansa duk inda kake a bincikominka bazan halaka kaba kodan sanadiyar dakayimin na haduwa da Aysher amma zansa a kullemin kai harsai bayan bikinmu da Aysher kafin a sakoka lokacin munriga munzama daya nida ita badaman rabuwa.
Hon.Mahmaud yafada dakarfi tare da wani irin dariya mai sauti dayayi.
*********
Zaune take a dakin Fatima dan yau gidansu fatima tazo hira.
Aysher takalli fatima tace"kawata nifa duk abinda wannan mutumin ya aiko dashi bana amfani dashi kuma wayar daya aikomin ma na ajiyeta dan ko kallonta banason nayi.
Awayar yadikko yake kirana nan ma harya gama sambatunsa bana cemasa komai"
Fatima tace yauwa haka zakiyi tamasa harya gaji ya hakura maye kawai ni wallahi nafisonki da Ahmad dinnan kunyi matching sosai har kamanni kukeyi dashi.
Cikin bacin rai Aysher tace"Ahmad yau kwana 8 banji daga gareshi ba ina tunanin koma yaudarata yazo yayine"
Kul karki sake fadin haka Ahmad na Allah ne masoyinki ne nagaskiya bazai taba yaudaranki ba kawata kiyimasa uzuri.........
Tsalle Aysher tadaka tare da ihu mara sauti can kuma saita tsaya data tuno wayar dake manne a kugunta wanda fatima tasa matashi a vibrating ne yake vibrate a jikinta dasauri taciro wayar daga jikinta tafara nunawa fatima number da ake kiranta dashi fatima tace Number kasar waje ne Aysher yisauri kidauka karya katse.
Kafin Aysher tadauka kiran yakatse
Aka kara bugowa tadauka cikin sanyin muryansa taji yace"Amincin Allah yatabbata a gareki masoyiyata ma'abociyar nutsuwa da kamala"
Wani murmushi tayi ta dagama Aysher gira kafin tabashi amsa da cewa"Nayi farinciki dajin wannan zazzakar murya taka ya sahibi na amman ina fushin rashin jinka dabanyi ba tsawon kwana takwas.
"kiyi hakuri my love hakan yafarune saboda wasu abubuwan dana tsayayi kece mutum nafarko dana fara kira yanzu na sayi layin dan awayar kasuwa naketa waya da yan Nigeria kwanaki takwas dinnan da banjiki ba jinsa nakeyi kamar shekaru takwas kiyi hakuri natsaya yimana shirin gina rayuwa makyau ni dake da yaran da zamu haifa bari zankiraki da daddare kiyi hakuri ina saudiyya hakan yafaru sakamakon wani laifi danayi Mudansir zaizo yadubaki zaisanar miki da komai dafatan bazaki gujeni ba idankinji ko wanene ni a baya ina sonki Aysher sonki mai zafi ina miki son da bantaba yima wata mace ba a rayuwata,
Cikin sanyin hali Aysher tace" Inasonka dayawa Ahmad ubangiji ya tsaremin kai karikemin amana banda wani miji saikai ina sonka aduk yadda kake muddin kayi tuba dan Allah"
Ajiyar zuciya Ahmad yayi kafin yace Nagode ki kulamin da kanki dan Allah zankiraki da daddare mudansir zaizo mexai kawo miki?.....
Bakomai karka damu saika kiradin bana bukatar komai kahuta.
Ahmad yace'Bye i love u"
I love u too Ayshee tabashi amsa.
Wani ihu fatima tasake kafin tace Aysher Ahmad yamayar min dake mara kunya lallai najinjina masa.
Nura yana gama fadin haka yabar office din.
Cikin daga murya Hon. Mahmoud yace zaka gani nura dani kake magana zansa a kawarmin dakai daga doron duniya tunda da alamar haryanzu baka ladafta ba.
Nura yana zuwa gida yacema matarsa ta shirya tunda ana hutun school gobe su wuce garinsu zari'a _dan yasan halin Hon.mahmoud bazai barshi haka ba_
Waya yadauka yakira hukumar yansanda yasanar musu yana bukatar police mutum biyu wanda zasu kwana gidansa.
🍒🍒🍒🍒🍒
Jirginsu yana landing fasinja aka sassauko drop din mota Alh.Aliyu yadauka haryanzu baicema Ahmad kala ba yasanarma driver inda zaikaisu cikin harshen larabci.
Shidai Ahmad rarraba idanuwa yake dan ganin kauyukan larabawa da aketa wucewa.
*سوف آتي إلى عسير*
*WELL COME TO ASIR*
Haka aka rubuta jikin wani Singboard
Ahmad yakaranta lokaci guda kirjinsa yabuga dan hango gidajen dake kauyen sunata wucesu a mota kafin su karasa gidan abokin mahaifinsa
[10/16, 12:51 PM] Zeetty: Sun kauka A asir Lafiya Ahmad dai hankalinsa a tashe dan ganin irin kauyen da babansa yakawoshi da sunan Horo wannan dama a gida yabarsa Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un hakika ganin yadda garin yake yasa Ahmad fiddarai da auren Aysher da sauri yakarasa gurin mahaifinsa suna tare da mutumin da yadankawa amanar Ahmad a hanunsa yasan mutumin sosai suna haduwa akai-akai idan Alh.Aliyu yazo aikin hajj ko Umara dole ne saiyazo asir sun hadu da *Muhammad fallata* (Sunan mutumin kenan wato fallata yana nufin fulani)
Garin Asir larabawane masu kiwon shanu da kuma noma ana kawo musu renon yara wato matan garin asir din kenan.
Dasauri Ahmad yakarasa gurinsu bayan yagama nazarin kauyen da gidajen lakan dayake jere a garin durkusawa yayi cikin taushin murya yace"Abba kayafemin dan Allah nayadda kamin komai kowane irin horo ne Abba akan kabarni a wannan garin basajin yarena Abba nima banajin nasu rayuwata zata wahala Abba gwara kamaidani gida ko gidan yari kakaini harna tsawon yadda kakeso akan barina a wannan kauyen"...
Wani Kallo mahaifinsa yabishi dashi kafin yace"Nariga nagama yanke hukunci Ahmad bakaji idan har zamanka anan garin baisaka shiryuwaba Narantse da Allah nafidda rai da shiryuwanka zan mikawa Allah komai nasaka maka ido amman dole kazauna anan na tsawon shekara daya kafin nazo na waiwayeka naga halin dakake ciki idan naga alamar ka ladafta to falillahilhamdu zamu koma tare idan kuma naga dasaura toh zan kara baka wata shekarar."
Yakalli Fallata cikin harshen larabci yace"Gashinan abokina karka tausaya masa karka dubi tsakaninmu kadinga sashi yana zuwa kiwo ko noma sosai tunda yaki karatun ace shine babba yaki nutsuwa haryanzu"
Cikin tashin hankali Ahmad yace"Abba Naji zanyi maka biyyaya insha Allahu zanzamo 'Da nagari zakayi Alfahari dani for the first time arayuwarka but Abba Inason Aysher Abba kataimaka kajemin neman aurenta kafin nadawo karsu bada ita dan Allah Abba mudansir zaiyi excorting dinka gidansu dan Allah Abba I love her very much wallahi idan na rasata bazan iya auren wata ba Abba"
Ahmad yakarasa fada yana ZUBAR HAWAYE
_Hakika Alh.Aliyu yatausayama dan nasa abinda zaisaka Ahmad kuka ba karamin abu bane dan Ahmad jarumine na gaske dawuya kagane yana cikin damuwa but akan Soyayyar Aysher yadawo mace mai rauni dole zanje nagana da Mahaifin yarinyar nan tabbas Ahmad yafara shiryuwa may be ma harda taimakon Aysher dan haka zanje na nemo masa aurenta_
Alh.Aliyu yayi murmushi for the first time tun tasowarsu daga Nigeria yakalli dan nasa yace"Ahmad zanje maka neman auren Aysher In Allah yaso amman sai naga yanayinka kafin ayi auren ina nufin sai bayan shekara daya"
Kai Ahmad ya girgiza tare da cewa nayadda Abba Nagode Allah saka da Alheri zan baka mamaki Abba.
Sallama Alh.Aliyu yayi da Fallata yakarasa gurin mai taxi daya dauko drop dan aranar zai koma cikin mecca dan jirginsu zuwa Nigeria zai tashi da asuba ne.
Ya bude bayan motar zaishiga dasauri Ahmad yakarasa gurin Mahaifin nasa ya tsugunna tare da ajiye kafafunsa a kasa kamo hanun mahaifin nasa yayi yana Mai ZUBAR HAWAYE tare da fadin"Abban kayafeni dan Allah duk laifin danayi maka a baya da bacin ran dana saka ka a ciki kayafemin In sha Allahu saina zamo abin fahari a gareka zan baka mamaki zan zamo fiye da yadda kakeso nadawo Abbana I will missed you kacema Umma tayafemin zankirata na roki gafararta Nasan nasaku bakin ciki amman In Allah yaso daga yau yazama tarihi Abbana.
Alh.Aliyu shima ZUBAR HAWAYEN YAKE cikin ransa kuwa fadi yake *dole ne zaisa nabarka Ahmad inasonka fiye da sauran yarana dole ne zaisa nadauki tsawon shekara batare da nasaka a idona ba*
A fili kuwa cewa yayi"Na yafe maka Ahmad ubangiji ya yafe mana kuskurenmu zan turo maka da kudi idan kana bukata amman na bama fallata wasu kudaden masu dama I love u too my son Allah maka Albarka"
Ahmad cikin jin dadi yadinga cewa Amin Amin Abba inada kudi sosai a account dina ma nagode Dad Allah yasaka maka da Aljanna.
Cikin dariya Alh.Aliyu yace wow naji dadi Ahmad lallai kafara hankali kaine zakace bakason kudi kacemin nabarshi Alhamdulillahi Ahmad lallai kafara nutsuwa Allah maka Albarka Allah kara shiryamin kai.
Dakyar shima Alh.Aliyu yatafi yabar 'Dan nasa suna dagama juna hannu.
Fallata dakin da Ahmad zai zauna ya nuna masa daki dayane da toilet a ciki da katifa a kasa.
Addua Ahmad yayi Allah yasa hakane mafi Alheri a gareshi Amman baisan yazaiyi da rayuwa cikin larabawa da basajin hausa ba sai larabci kadan daga cikinsu ne suka iya turanci....
Wannan kenan
MAMAN HANAN
[10/18, 3:40 PM] Zeetty: [10/18, 3:40 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 29-30
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
*Maman hanan lafiya kuwa yau naga typing din naki ba page kuma da alamar kamar badaga inda yakamata kifara ba kenan*
_Nagode da kirana dakukayi kuka ankarar dani kuskurena hakika maman hanan tana jin dadin yadda kukebin wannan novel din nata nagode ayimin hakuri mistake nayi gurin posting zantafi dauko Hanan daga school ina saurine_
Artabu akayi sosai tsakanin yansandan dake gadin gidan Nura tare da wasu mutane guda biyu wanda suka boye fuskokinsu.
Saida sukaga dagaske idan basu gudu ba police din zasu iya kamasu kamin subar gidan dagudu dan kar asirinsu ya tonu.
Bayan komai yalafa a daren yansanda sunyi-sunyi da Nura yafadi wanda yake zargi da aikata masa haka Nura yace bakowa shidai kawai jikinsa ne yabashi wani al'amari zaifaru shisa yace suzo.
Bayanda basuyi da nura ba yafada musu gaskiya amman yaki.
Dan haka suka rabu dashi.
Da asubahin ranar yadauki iyalansa suka kama hanyar zuwa zaria cikin ransa yanata tunanin yadda zaiyi yataimakawa Aysher koda zai iya rasa rayuwarsa tabbas yanzu yatabbatar Hon.Mahmoud bashi da imani kuma zai iya aikata komai saboda Yasamin Aysher.
Ina zanga wannan saurayin nata ko mahaifinta kai dole zuwa yola yakamani.
Tunanin da nura yaketayi kenan har suka karasa anguwar tudun wadan zaria gidan surukansa
Kaiwa yakeyi yana komowa Hon.Mahmoud kenan a kasaitacciyar falonsa yakalli yaran nasa tare da fadin kukace kunje gidan a kulle ko?
Oko ya gyada kansa yakara da cewa eh mai gida harta katanga munhaura amman da alamar babu wani abu mai motsi a gidan.
Gyada kansa yayi cikin gamsuwa kafin yace kutashi kutafi kusa ido akansa sosai duk inda kukagansa kudaukomin shi.
Angama maigida suka fada gaba dayansu.
Kuje nasallameku.
Mikewa sukayi suka fice daga falon.
Nura dani kake magana zansa duk inda kake a bincikominka bazan halaka kaba kodan sanadiyar dakayimin na haduwa da Aysher amma zansa a kullemin kai harsai bayan bikinmu da Aysher kafin a sakoka lokacin munriga munzama daya nida ita badaman rabuwa.
Hon.Mahmaud yafada dakarfi tare da wani irin dariya mai sauti dayayi.
*********
Zaune take a dakin Fatima dan yau gidansu fatima tazo hira.
Aysher takalli fatima tace"kawata nifa duk abinda wannan mutumin ya aiko dashi bana amfani dashi kuma wayar daya aikomin ma na ajiyeta dan ko kallonta banason nayi.
Awayar yadikko yake kirana nan ma harya gama sambatunsa bana cemasa komai"
Fatima tace yauwa haka zakiyi tamasa harya gaji ya hakura maye kawai ni wallahi nafisonki da Ahmad dinnan kunyi matching sosai har kamanni kukeyi dashi.
Cikin bacin rai Aysher tace"Ahmad yau kwana 8 banji daga gareshi ba ina tunanin koma yaudarata yazo yayine"
Kul karki sake fadin haka Ahmad na Allah ne masoyinki ne nagaskiya bazai taba yaudaranki ba kawata kiyimasa uzuri.........
Tsalle Aysher tadaka tare da ihu mara sauti can kuma saita tsaya data tuno wayar dake manne a kugunta wanda fatima tasa matashi a vibrating ne yake vibrate a jikinta dasauri taciro wayar daga jikinta tafara nunawa fatima number da ake kiranta dashi fatima tace Number kasar waje ne Aysher yisauri kidauka karya katse.
Kafin Aysher tadauka kiran yakatse
Aka kara bugowa tadauka cikin sanyin muryansa taji yace"Amincin Allah yatabbata a gareki masoyiyata ma'abociyar nutsuwa da kamala"
Wani murmushi tayi ta dagama Aysher gira kafin tabashi amsa da cewa"Nayi farinciki dajin wannan zazzakar murya taka ya sahibi na amman ina fushin rashin jinka dabanyi ba tsawon kwana takwas.
"kiyi hakuri my love hakan yafarune saboda wasu abubuwan dana tsayayi kece mutum nafarko dana fara kira yanzu na sayi layin dan awayar kasuwa naketa waya da yan Nigeria kwanaki takwas dinnan da banjiki ba jinsa nakeyi kamar shekaru takwas kiyi hakuri natsaya yimana shirin gina rayuwa makyau ni dake da yaran da zamu haifa bari zankiraki da daddare kiyi hakuri ina saudiyya hakan yafaru sakamakon wani laifi danayi Mudansir zaizo yadubaki zaisanar miki da komai dafatan bazaki gujeni ba idankinji ko wanene ni a baya ina sonki Aysher sonki mai zafi ina miki son da bantaba yima wata mace ba a rayuwata,
Cikin sanyin hali Aysher tace" Inasonka dayawa Ahmad ubangiji ya tsaremin kai karikemin amana banda wani miji saikai ina sonka aduk yadda kake muddin kayi tuba dan Allah"
Ajiyar zuciya Ahmad yayi kafin yace Nagode ki kulamin da kanki dan Allah zankiraki da daddare mudansir zaizo mexai kawo miki?.....
Bakomai karka damu saika kiradin bana bukatar komai kahuta.
Ahmad yace'Bye i love u"
I love u too Ayshee tabashi amsa.
Wani ihu fatima tasake kafin tace Aysher Ahmad yamayar min dake mara kunya lallai najinjina masa.