Sashe 11
Zubar Hawaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya sukayi gaba dayansu.
[10/18, 3:40 PM] Zeetty: [10/18, 11:12 AM] Zeetty: 🍒🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
Mudansir a daren ranar yazo yakira Aysher tafito tagaisheshi ya amsa cikin fara'a yanata tsokananta tare da tambayarta kawarta fatima tace tana gida.
Mudansir Yace"Abokina yaturoni gurinki domin baiyana miki abinda yafaru dashi abaya hakika abokina yakasance maitaurinkai zaciya gefe guda yanada hakuri da saurin yafe abu.
Abaya Ahmad bayajin magana irin wanda dai kikasan samarin yanzu matasa harma da kadan daga cikin masu aure suna aikatawa amman yanzu cikin ikon Allah yashiryu.
Allah ya taimaka yakintsu dalilin haduwa dake Aysher....
Dasauri Aysher tadago kai takalli mudansir
Yace"kwarai kuwa Aysher Allah yakawoki rayuwar Ahmad domin kizamo tsanin shiryuwansa domin tunda yahadu dake Lokaci daya ya tsunduma cikin kogin kaunarki.
Ya lura dake keba irin wadancan yan matan dayake mu'amala dasu bane dan haka yadinga rage wasu abubuwan ahankali lokacin daya tabbatar sonki yake da gaske saiya hakura da wancan abubuwan dayake aikatawa saboda yasamu amincewarki.
Aysher bana fatan Abokina yarasaki arayuwarsa domin kasancewar hakan yana nufin abubuwa dayawa game da rayuwarsa wanda bana fatan hakan takasance dan Allah karki guje masa natabbata bazaki taba samun masoyinki na gaskiya kamarsa ba.
Dalilin tafiya dashi saudiya kuwa shine wakar dayayi ta Hiphop zakiji ana fadin wakar *A.A HAMEED* ko?
Aysher tace"Eh inajin wakar sosai a radio dakuma gari"
Mudansir yace toh Ahmad dinkine ya rerata abinda ake nufi da A.A Hameed kuwa shine Ahmad Aliyu Hameed shine cikakken sunansa.
Ido Aysher tazaro sosai.
Mudansir baikulataba yaci gaba da cewa"Wannan wakar tunkafin Ahmad yayita nahanashi rerata yakiji batare da saninaba yaje yayita Ahmad yayi wakar nanne kawai dan ra'ayin kansa dankuwa mahaifinsa ya tara kudin da har bayan ransa bazasuyi talauci ba kawai sha'awa abin yabashi Ahmad yanada degree a bangaren hada magunguna (Medicine) wanda yayi a Ghana.
Masters akaturoshi garin nan amman ya buge da hakan dan a guji turashi wata kasar ne saboda gudun haka
Amman yanzu ina mai tabbatar miki Ahmad ya natsu bazan ce komaiba saboda yahanani fada amman Lokaci zai tabbatar da hakan wato nan da wata takwas din da zaidawo saboda haka kicigaba da masa addua mahaifinsane yaturashi kasar saudiyya awani kauye mai suna asir gurin abokinsa akan yaxauna acan amatsayin horo gareshi.
Cikin alamun gamsuwa Aysher tace nagode Mudansir inason Ahmad koda ace abinda ya aikata yafi haka muni tunda ya tuba inasonshi..
Idan kunyi waya kace masa soyayyarsa tananan daram cikin zuciyata babu abinda yaragu bagudu babu ja da baya.
Kace masa ina nan inajiransa har sanda zaidawo.
Inayimasa fatan alheri Allah ya datar dashi.
Cikin murmushi mudansir yadinga amsawa da amin Aysher amin nayima abokina murna gashi wannan yace nasiyo nataho miki dashi.
Aysher tace"Kai yaya mudansir saida yasaka dawai niyya Alhalin baya kasar nikam nayafe"
Bakisan Ahmad bane zaimiki abinda yafi haka wannan bakomai bane indai yanadashi bakudina bane kudinsa yaturomin nadinga kulamasa da iyalinsa a cewarsa baki da wanda zaimiki saishi kofa abude take idan kinada bukatar wani abu kisanar masa zanzo nakawomiki kanwata bazan gajiba"
Godiya sosai Aysher tayi masa bayan takarbi ledojin hanun mudansir sukayi sallama tashige gida shikuma yashige mota yatafi.
MAMAN HANAN
[10/19, 9:07 AM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 31-32
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
*BAYAN WATA 3*
Abubuwa dayawa sun faru abangarori da dama.
Bangaren Aysher Alh.Mahmoud zuwansa yola biyu kuma duk zuwan dayakeyi basu taba haduwa da Baffa Usman ba wato mahaifin Aysher.
Duk zuwan dayakeyi baitaba samun hadin kan Aysher ba saima bakaken maganganu dayake samu daga gurinta,
Gefe guda soyayyarsu Da Ahmad tana kara bunkasa suna manne da junansu a waya koda yaushe kuma haryau yadikko batasan da wayar ba.
Mudansir yana yawan zuwa idan yana gari dan idan yasamu hutu kano yake komawa kuma duk zuwan dazaiyi saiya taho mata da sako inji Ahmad kamaru turere body spray da roll on dasauran kayan kwalliya dai akwai lokacin daya kawoma Aysher wasu dogayen riguna saudi fashions da zobuna na gold guda biyu da sarka da dankunne yace Ahmad ne yaturo mata daga saudiya.
Awannan lokacin dakyar Aysher ta karba tana mamakin yadda Ahmad yasamu kudi masu yawa haka shida akace yatafi kauye kiwo da noma.
Mudansir ne yakwantar mata da hankali cewar Ahmad idan yayi kiwon nan kudi ake biyansa shine yatara yasiyo mata wadan nan kayan.
Itadai bata gamsu da hakan ba ammamdai tabishine kawai a haka.
Nura baisamu zuwa yola amman yabar Abj yakamawa matarsa gida a zaria cikin dare sukaje suka kwashe kayan nan ma saida akayi artabu tsakanin yan ta'adda da yan sandan da Nura yatafi dasu.
Nanma Nura kin fadawa yansandan wani abu yayi dan koba komai Hon.Mahmoud babban mutum ne bazai yiwu ya tozarta shiba amma zaibidashi tabayan gida inyasan wata ai baisan wata ba bazai taba bari duniya tasan matsakar dake tare da Hon.mahmoud ba amman bazai yadda ya cutar da yarinyaba wadanda ya cutar abayama sun isa.
Za6e yafara gabatowa dan haka Hon.Mahmoud yayima yadikko magana a waya cewar yanaso yaturo magabatansa suzo su samu mahaifin Aysher.
Yadikko tace"Alh. Kafara zuwa tukunna kugaisa da mahaifinta kafin manya suzo yanzu hakama yazo daga lagos yana gida"..
Toh inanan zuwa gobe ko jibi.
Shikenan saikazo ranka dade
Kwanaki biyu tsakani Hon.Mahmoud yadira a garin yola.
Bayan sunhadu da mahaifin Aysher Baffa Usman sungaisa Hon.Mahmoud yagabatar masa da kansa a matsayin mai neman auren Aysher tare da cewa sundade tare dan yakwashe watanni biyar yana zuwa.
Cike da mamaki Mahaifin Aysher yakira Aysher tazo tambayarta yafarayi ko tasan da zuwa Hon.Mahmoud
Kai Aysher ta girgiza kafin tace"Baffa bansani ba asalima nadakatar dashi dan banasonshi"
Kaji abinda tace Malam Mamuda.
Cikin kame -kame Hon.Mahmoud yace tasani mana dan har mahaifiyarta tasan da maganar.
_Sai yanzu Baffa Usman yagane karatun wato dai shine mijin da yadikko tace tayiwa Aysher aikuwa bazai yiwu ba dan bai amince da mutumin ba_
Dan haka baffa yace"Toh kayi hakuri kaji abinda yarinya tace dan tunkwanaki danazo yarinyar nan tacemin bata amince dakai ba kuma na fadawa mahaifiyarta bata sanar maka bane kawai kayi hakuri dan Allah.
Allah yazaba maka abinda yafe Alheri.
Kan Hon. Mahmoud a sunkuye yakasa amsawa har baffa yatashi dan yin alwala zaije masallaci.
Aysher tamike zata shige gida Hon.mahmoud yace "Kituromin maman taki muyi sallama"
Dan Allah mama kitaimaka yanzu tsawon wata biyar ina hanya tsakanin Abj da yola dan tsananin soyayyar Aysher na fahimci halinta inasonta da yawa kibama Baba Hakuri Aysher yarinyace haryanzu batasan menene so ba nasan zata soni bayan munyi aure ni mama konawane zan kashe idan zansamu Aysher.
Barwannan maganar Alhaji ai mahaifinta kudi bazai siyeshiba yanada taurinkai kabari kawai zan nemo Yarbingel tarakani gurin wani malami dan ayi masa addua ya amince matsalar kawai kudi malamin yake yankowa dayawa....
Cikin rawan jiki Hon.Mahmoud ya karkace yadauko bandir na yan dubu-dubu yabama yadikko dubu dari biyu yakara da cewa ki kirani a waya idan ana bukatar kari dan Allah yayi aiki mai zafi sonake ayi auren nan da wata biyu lokacin zabe yarage wata daya kenan.
Bayan sunyi sallama yadikko dasauri takoma daki tafara boye kudin kafin takira Yar bingel awaya cewar tazo gobe dan rakata gurin boka Hargitsa'u.......
*Masu karatu yanzu za'afara labarin ku kasance dani*
MAMAN HANAN
[10/19, 9:11 AM] Zeetty: [10/18, 10:00 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 33-34
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
*Godiya gadukkan yan group din Hausa novels only group*
*Inajin dadin yadda kukebin wannan labarin nawa dama wanda nayi a baya I love u All*💯
Washe gari su yadikko sukaje gurin boko hargitsa'u gaisheshi suka farayi dayi masa kirari.
Ya amsa da cewar sannunku da zuwa tsinannu la'anannun Allah tsinuwar Allah yatabbata a gareku nasan abinda yake tafe daku amman ina bukatar nasakeji daga bakinku.
Cikin rawar jiki Yadikko tayi masa bayanin komai sunaso a cusa son Alh.Mahmoud a zuciyar Aysher shikuma mahaifinta shima asaka mashi son Mahmoud acikin ransa ya amince da aurensu.
Abu maisauki kenan inji Boka hagitsa'u yafada a baiyane.
Nan ya harhada musu abubuwa yabasu tare da cewa nan da kwanaki uku zasu ga abinda zaibiyo baya.
***********
Ahmad suna manne da Aysher tawaya yana baiyana mata yadda sonta yaketa karuwa cikin ransa itama tana fada masa yadda takeji game dashi.
Yace"Ni babban farin cikina shine saura wata uku nazo naganki awannan lokacin kuwa natabbata Abba bazaiki zuwa neman min aurenkiba saidai jikina yana bani labarin akwai wani babban Al'amari dazai faru bansan ko daga wani bangare bane amman ina addu'ar Allah yasa koma meye yazomana dasauki,
Kuma Allah yasa bake abin zaishafa ba ko auren mu dan Aysher ina miki son da bakina bazai iya furtawa ba zantayi miki addua Allah yakareminke zandinga miki dawafi duk ranar juma'a namiki Alkawari matata"
Aysher tace"Nagode sahibi na in sha Allah ba abinda zaifaru Ni takace bata kowa ba"
Inajin dadin yadda kike karamin karfin gwiwa akan aurenmu nagode.
Hira sukaci gaba dayi cikin so da kaunar junansu.
Cikin kwana 3 komai yakasance wato Baffa Usman dakansa yacema Yadikko taturo masa wannan mutumin dayazo neman auren Aysher yanason ganinsa.
Wohoho kazo kaga murna gurin yadikko dan haka aranar takira Hon. Mahmoud tasanar masa a washegarin ranar yabiyo jirgi zuwa yola.
Zuwan safe yayi shikansa ganin irin tarban daya samu gurin surukin nasa yasan da banbanci da wancan lokacin da suka hadu bayan gaishe-gaishe baffa Usman yace"Kayi hakuri bisa abinda yafaru a baya nazauna nayi nazari kaine kafi dacewa da Aysher tunda bata dawani tsayayye kuma nima aurar da ita nakeso nayi dan haka ina neman Alfarman ko bayan aurenku kabarta tazana jarabawan kammala sakandire.
Cikin jindadi Hon.Mahmoud yace"In sha Allahu Baba nagode!Nagode"
Baffa yamike tare da fadin barin turo maka Aysher.
Aysher tana dakinta ta tattara kayan da Ahmad ya aiko mata dasu harda zobunanta da sarkan zatakai gidansu fatima aboye mata _Dan yawanci kayan da mudansir yake kawo mata gidansu fatima take kaiwa a boye mata tadauki abu guda daya ko biyu dan idan yadikko tagani kwacewa zatayi ta aikama yarta_
_Duk kayan da Hon.mahmoud yake aiko mata dashi bataso yadikko ne take karbewa amman bazata iya nuna mata na Ahmad ba dan tana sonshi_
Tana cikin tura kayan a babban leda taji muryan mahaifinta yana kwala mata kira.
Dasauri tafito dan tana gudun karya leko dakin yaga kayan.
[10/18, 3:40 PM] Zeetty: [10/18, 11:12 AM] Zeetty: 🍒🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
Mudansir a daren ranar yazo yakira Aysher tafito tagaisheshi ya amsa cikin fara'a yanata tsokananta tare da tambayarta kawarta fatima tace tana gida.
Mudansir Yace"Abokina yaturoni gurinki domin baiyana miki abinda yafaru dashi abaya hakika abokina yakasance maitaurinkai zaciya gefe guda yanada hakuri da saurin yafe abu.
Abaya Ahmad bayajin magana irin wanda dai kikasan samarin yanzu matasa harma da kadan daga cikin masu aure suna aikatawa amman yanzu cikin ikon Allah yashiryu.
Allah ya taimaka yakintsu dalilin haduwa dake Aysher....
Dasauri Aysher tadago kai takalli mudansir
Yace"kwarai kuwa Aysher Allah yakawoki rayuwar Ahmad domin kizamo tsanin shiryuwansa domin tunda yahadu dake Lokaci daya ya tsunduma cikin kogin kaunarki.
Ya lura dake keba irin wadancan yan matan dayake mu'amala dasu bane dan haka yadinga rage wasu abubuwan ahankali lokacin daya tabbatar sonki yake da gaske saiya hakura da wancan abubuwan dayake aikatawa saboda yasamu amincewarki.
Aysher bana fatan Abokina yarasaki arayuwarsa domin kasancewar hakan yana nufin abubuwa dayawa game da rayuwarsa wanda bana fatan hakan takasance dan Allah karki guje masa natabbata bazaki taba samun masoyinki na gaskiya kamarsa ba.
Dalilin tafiya dashi saudiya kuwa shine wakar dayayi ta Hiphop zakiji ana fadin wakar *A.A HAMEED* ko?
Aysher tace"Eh inajin wakar sosai a radio dakuma gari"
Mudansir yace toh Ahmad dinkine ya rerata abinda ake nufi da A.A Hameed kuwa shine Ahmad Aliyu Hameed shine cikakken sunansa.
Ido Aysher tazaro sosai.
Mudansir baikulataba yaci gaba da cewa"Wannan wakar tunkafin Ahmad yayita nahanashi rerata yakiji batare da saninaba yaje yayita Ahmad yayi wakar nanne kawai dan ra'ayin kansa dankuwa mahaifinsa ya tara kudin da har bayan ransa bazasuyi talauci ba kawai sha'awa abin yabashi Ahmad yanada degree a bangaren hada magunguna (Medicine) wanda yayi a Ghana.
Masters akaturoshi garin nan amman ya buge da hakan dan a guji turashi wata kasar ne saboda gudun haka
Amman yanzu ina mai tabbatar miki Ahmad ya natsu bazan ce komaiba saboda yahanani fada amman Lokaci zai tabbatar da hakan wato nan da wata takwas din da zaidawo saboda haka kicigaba da masa addua mahaifinsane yaturashi kasar saudiyya awani kauye mai suna asir gurin abokinsa akan yaxauna acan amatsayin horo gareshi.
Cikin alamun gamsuwa Aysher tace nagode Mudansir inason Ahmad koda ace abinda ya aikata yafi haka muni tunda ya tuba inasonshi..
Idan kunyi waya kace masa soyayyarsa tananan daram cikin zuciyata babu abinda yaragu bagudu babu ja da baya.
Kace masa ina nan inajiransa har sanda zaidawo.
Inayimasa fatan alheri Allah ya datar dashi.
Cikin murmushi mudansir yadinga amsawa da amin Aysher amin nayima abokina murna gashi wannan yace nasiyo nataho miki dashi.
Aysher tace"Kai yaya mudansir saida yasaka dawai niyya Alhalin baya kasar nikam nayafe"
Bakisan Ahmad bane zaimiki abinda yafi haka wannan bakomai bane indai yanadashi bakudina bane kudinsa yaturomin nadinga kulamasa da iyalinsa a cewarsa baki da wanda zaimiki saishi kofa abude take idan kinada bukatar wani abu kisanar masa zanzo nakawomiki kanwata bazan gajiba"
Godiya sosai Aysher tayi masa bayan takarbi ledojin hanun mudansir sukayi sallama tashige gida shikuma yashige mota yatafi.
MAMAN HANAN
[10/19, 9:07 AM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 31-32
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
*BAYAN WATA 3*
Abubuwa dayawa sun faru abangarori da dama.
Bangaren Aysher Alh.Mahmoud zuwansa yola biyu kuma duk zuwan dayakeyi basu taba haduwa da Baffa Usman ba wato mahaifin Aysher.
Duk zuwan dayakeyi baitaba samun hadin kan Aysher ba saima bakaken maganganu dayake samu daga gurinta,
Gefe guda soyayyarsu Da Ahmad tana kara bunkasa suna manne da junansu a waya koda yaushe kuma haryau yadikko batasan da wayar ba.
Mudansir yana yawan zuwa idan yana gari dan idan yasamu hutu kano yake komawa kuma duk zuwan dazaiyi saiya taho mata da sako inji Ahmad kamaru turere body spray da roll on dasauran kayan kwalliya dai akwai lokacin daya kawoma Aysher wasu dogayen riguna saudi fashions da zobuna na gold guda biyu da sarka da dankunne yace Ahmad ne yaturo mata daga saudiya.
Awannan lokacin dakyar Aysher ta karba tana mamakin yadda Ahmad yasamu kudi masu yawa haka shida akace yatafi kauye kiwo da noma.
Mudansir ne yakwantar mata da hankali cewar Ahmad idan yayi kiwon nan kudi ake biyansa shine yatara yasiyo mata wadan nan kayan.
Itadai bata gamsu da hakan ba ammamdai tabishine kawai a haka.
Nura baisamu zuwa yola amman yabar Abj yakamawa matarsa gida a zaria cikin dare sukaje suka kwashe kayan nan ma saida akayi artabu tsakanin yan ta'adda da yan sandan da Nura yatafi dasu.
Nanma Nura kin fadawa yansandan wani abu yayi dan koba komai Hon.Mahmoud babban mutum ne bazai yiwu ya tozarta shiba amma zaibidashi tabayan gida inyasan wata ai baisan wata ba bazai taba bari duniya tasan matsakar dake tare da Hon.mahmoud ba amman bazai yadda ya cutar da yarinyaba wadanda ya cutar abayama sun isa.
Za6e yafara gabatowa dan haka Hon.Mahmoud yayima yadikko magana a waya cewar yanaso yaturo magabatansa suzo su samu mahaifin Aysher.
Yadikko tace"Alh. Kafara zuwa tukunna kugaisa da mahaifinta kafin manya suzo yanzu hakama yazo daga lagos yana gida"..
Toh inanan zuwa gobe ko jibi.
Shikenan saikazo ranka dade
Kwanaki biyu tsakani Hon.Mahmoud yadira a garin yola.
Bayan sunhadu da mahaifin Aysher Baffa Usman sungaisa Hon.Mahmoud yagabatar masa da kansa a matsayin mai neman auren Aysher tare da cewa sundade tare dan yakwashe watanni biyar yana zuwa.
Cike da mamaki Mahaifin Aysher yakira Aysher tazo tambayarta yafarayi ko tasan da zuwa Hon.Mahmoud
Kai Aysher ta girgiza kafin tace"Baffa bansani ba asalima nadakatar dashi dan banasonshi"
Kaji abinda tace Malam Mamuda.
Cikin kame -kame Hon.Mahmoud yace tasani mana dan har mahaifiyarta tasan da maganar.
_Sai yanzu Baffa Usman yagane karatun wato dai shine mijin da yadikko tace tayiwa Aysher aikuwa bazai yiwu ba dan bai amince da mutumin ba_
Dan haka baffa yace"Toh kayi hakuri kaji abinda yarinya tace dan tunkwanaki danazo yarinyar nan tacemin bata amince dakai ba kuma na fadawa mahaifiyarta bata sanar maka bane kawai kayi hakuri dan Allah.
Allah yazaba maka abinda yafe Alheri.
Kan Hon. Mahmoud a sunkuye yakasa amsawa har baffa yatashi dan yin alwala zaije masallaci.
Aysher tamike zata shige gida Hon.mahmoud yace "Kituromin maman taki muyi sallama"
Dan Allah mama kitaimaka yanzu tsawon wata biyar ina hanya tsakanin Abj da yola dan tsananin soyayyar Aysher na fahimci halinta inasonta da yawa kibama Baba Hakuri Aysher yarinyace haryanzu batasan menene so ba nasan zata soni bayan munyi aure ni mama konawane zan kashe idan zansamu Aysher.
Barwannan maganar Alhaji ai mahaifinta kudi bazai siyeshiba yanada taurinkai kabari kawai zan nemo Yarbingel tarakani gurin wani malami dan ayi masa addua ya amince matsalar kawai kudi malamin yake yankowa dayawa....
Cikin rawan jiki Hon.Mahmoud ya karkace yadauko bandir na yan dubu-dubu yabama yadikko dubu dari biyu yakara da cewa ki kirani a waya idan ana bukatar kari dan Allah yayi aiki mai zafi sonake ayi auren nan da wata biyu lokacin zabe yarage wata daya kenan.
Bayan sunyi sallama yadikko dasauri takoma daki tafara boye kudin kafin takira Yar bingel awaya cewar tazo gobe dan rakata gurin boka Hargitsa'u.......
*Masu karatu yanzu za'afara labarin ku kasance dani*
MAMAN HANAN
[10/19, 9:11 AM] Zeetty: [10/18, 10:00 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 33-34
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
*Godiya gadukkan yan group din Hausa novels only group*
*Inajin dadin yadda kukebin wannan labarin nawa dama wanda nayi a baya I love u All*💯
Washe gari su yadikko sukaje gurin boko hargitsa'u gaisheshi suka farayi dayi masa kirari.
Ya amsa da cewar sannunku da zuwa tsinannu la'anannun Allah tsinuwar Allah yatabbata a gareku nasan abinda yake tafe daku amman ina bukatar nasakeji daga bakinku.
Cikin rawar jiki Yadikko tayi masa bayanin komai sunaso a cusa son Alh.Mahmoud a zuciyar Aysher shikuma mahaifinta shima asaka mashi son Mahmoud acikin ransa ya amince da aurensu.
Abu maisauki kenan inji Boka hagitsa'u yafada a baiyane.
Nan ya harhada musu abubuwa yabasu tare da cewa nan da kwanaki uku zasu ga abinda zaibiyo baya.
***********
Ahmad suna manne da Aysher tawaya yana baiyana mata yadda sonta yaketa karuwa cikin ransa itama tana fada masa yadda takeji game dashi.
Yace"Ni babban farin cikina shine saura wata uku nazo naganki awannan lokacin kuwa natabbata Abba bazaiki zuwa neman min aurenkiba saidai jikina yana bani labarin akwai wani babban Al'amari dazai faru bansan ko daga wani bangare bane amman ina addu'ar Allah yasa koma meye yazomana dasauki,
Kuma Allah yasa bake abin zaishafa ba ko auren mu dan Aysher ina miki son da bakina bazai iya furtawa ba zantayi miki addua Allah yakareminke zandinga miki dawafi duk ranar juma'a namiki Alkawari matata"
Aysher tace"Nagode sahibi na in sha Allah ba abinda zaifaru Ni takace bata kowa ba"
Inajin dadin yadda kike karamin karfin gwiwa akan aurenmu nagode.
Hira sukaci gaba dayi cikin so da kaunar junansu.
Cikin kwana 3 komai yakasance wato Baffa Usman dakansa yacema Yadikko taturo masa wannan mutumin dayazo neman auren Aysher yanason ganinsa.
Wohoho kazo kaga murna gurin yadikko dan haka aranar takira Hon. Mahmoud tasanar masa a washegarin ranar yabiyo jirgi zuwa yola.
Zuwan safe yayi shikansa ganin irin tarban daya samu gurin surukin nasa yasan da banbanci da wancan lokacin da suka hadu bayan gaishe-gaishe baffa Usman yace"Kayi hakuri bisa abinda yafaru a baya nazauna nayi nazari kaine kafi dacewa da Aysher tunda bata dawani tsayayye kuma nima aurar da ita nakeso nayi dan haka ina neman Alfarman ko bayan aurenku kabarta tazana jarabawan kammala sakandire.
Cikin jindadi Hon.Mahmoud yace"In sha Allahu Baba nagode!Nagode"
Baffa yamike tare da fadin barin turo maka Aysher.
Aysher tana dakinta ta tattara kayan da Ahmad ya aiko mata dasu harda zobunanta da sarkan zatakai gidansu fatima aboye mata _Dan yawanci kayan da mudansir yake kawo mata gidansu fatima take kaiwa a boye mata tadauki abu guda daya ko biyu dan idan yadikko tagani kwacewa zatayi ta aikama yarta_
_Duk kayan da Hon.mahmoud yake aiko mata dashi bataso yadikko ne take karbewa amman bazata iya nuna mata na Ahmad ba dan tana sonshi_
Tana cikin tura kayan a babban leda taji muryan mahaifinta yana kwala mata kira.
Dasauri tafito dan tana gudun karya leko dakin yaga kayan.