Sashe 12
Zubar Hawaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kije kinada bako awaje yana gama fadin haka yayi wucewarsa yabarta a tsaye.
Komawa daki tayi tadauki hijab tasaka tafita.
Hon.Mahmoud tagani jingine jikin taxi din daya taho dashi daga airport haka kawai taji bazata iya masa rashin da'a ba dan haka tafara gaidashi ya amsa yana washe baki dan tunda yake zuwa shi kadai baitaba ganin ranar da Aysher ta gaisheshi ba sai yau.
Surutu yayita mata itadai bata bashi amsa yayi mata maganar turo manya nanmadai shiru Aysher tayi masa amman takasa bude bakinta tace masa batasonshi.
Ahaka suka gama Hiran sukayi sallama.
Shidai Hankalin Hon.Mahmoud rabi yakwanta rabi kuma yana tunanin inda zaisa a nemo masa Nura yakamashi yaboye bayaso yatona masa asiri dan yadda yake ganin yafara shawo kan Aysher da mahaifinta bazaiso wani abu yazo yagifta tsakani wanda har zaizamo cikan ga lamari aurensu ba.
Kafin Baffa Usman yakoma lagos saida Hon.Mahmoud yaturo magabatansa aka tsayar da maganar aure wata biyu masu zuwa amman amarya bazata tare ba sai bayan tazana jarabawarta ta kammala sakandire da wannan yarjejeniyar aka rabu.
Zuciyar Yadikko fari tasss saboda bakaramin kudi take cafka daga gurin Honourable ba
Aysher takasa sanarma da Ahmad abinda akeciki kamar an daure mata baki tasa sanarma da Mudansir ma itadai gata nanne kawai bawai auren takesoba amman takasa musu akan lamarin auren ita kanta kawarta fatima data fara bama Aysher shawara akan karta amince Aysher cewa tayi dole zata hakura tayima mahaifinta biyayya.
Wannan abinda tace shine yarufema fatima baki amman jikinta yabata duk yadda akayi ba banza ba Baffa Usman Da Aysher suka amince da maganar auren nan.
Hakika fatima tana tausayama Ahmad da akwai yadda zatayi ta sanar masa da tayi to bayadda zatayi saidai ta tayasu addua.
Kayan Aysher datake kawowa gidansu ajiya yana dakin Maman Fatima a drower dinta a kulle.
Mudansir ma yakwana biyu baizoba amman Ahmad ya shaidama Aysher cewar Mudansir din yana kano sunsamu hutu ne mai dan tsawo.
Nura zuwansa uku yola yana bincikar inda Ahmad yake a boye amman duk iya bincikensa a anguwarsu Aysher yakasa samun inda yake danshi a tunaninsa Ahmad dan yola ne.
Hankalinsa yatashi daya samu labarin cewar mahaifin Aysher yabama Hon.Mahmoud auren Aysher inda wani amintacce acikin yaran Hon.Mahmoud din yake kawoma nura duk wasu informations daya danganci auren dan Nura yanayi masa sallama mai tsoka.
Haka zalika yaron shine yake sanar da Nura inda yakamata yadinga shiga a abj dan gudun fadawa tarkon yaran Honourable dan Nura yana shiga abj sosai bawai yafasa shiga bane Allah ne baisa sun ganshi sunkamashi ba.
[10/18, 10:15 PM] Zeetty: 🍒🍒🍒🍒🍒
Komai da lokaci Biki ana maganar saura wata daya dan haka nan da kwana uku za'akawo kayan aure daga Gombe asalin Garinsu Hon.Mahmoud kenan inda zaifito takarar dan majalisar Gombe.
Kuma Har wannan lokacin Aysher takasa sanar da Ahmad kota budi baki zata sanar masa saita kasa saidai bayan sungama waya tayita kuka duk ta fige ta rame gefe guda ga masifar yadikkonta.
Fatima tarasa abinda yake damun kawarta dan haka tabata shawarar cewa takira Baffanta tace masa dan Allah yataimaka yabarta taje gurin dangin mahaifiyarta dantaje tayi musu sallama sannan taga mahaifiyarta wanda rabon data ganta tun tana primary 6 bazata mantaba Baffa yakaita tayi hutu kafin Common entrance exam dinsu yafito.
Taji dadin wannan shawarar ta fatima dan tabbas tana bukatar kebancewa.
Wayar fatima ta ara takira baffa dan ta haddace Number bayan yadauka ta gaisheshi sannan tafada masa cewar dan Allah yataimaka yabarta taje gurin dangin mamanta"
Yace"Kibari Aysher ina hanya yau zantaso zuwa Yola da yaddan Allah idan nazo zankaiki dakaina kigana da dangin mahaifiyarki har itama kisake ganinta idan tazo daga kano kinji"
Allah yakawoka lafiya.
Ameen Aysher.
Takatse wayar tare da bama Fatima labarin yadda sukayi.
Fatima tace" Aysher kidage da addua dan Allah kidinga farkawa cikin dare kina kaiwa ubangiji kukanki hakika Allah Al-musauwiru ne zaiyaye miki duk wani kunci dayake cikin zuciyarki"
Nagode Fatima ina Alfahari dasamu kawa guda daya tamkar da dubu kamarki ubangiji yabarmu tare.
Haryau yadikko batasan Aysher tanada wayaba kuma Hon.mahmoud yabata waya taki amfani dashi tace batason rike waya.
Danhaka shima a wayar yadikko yake kiranta bayajin ko kunya yadinga mata hiran soyayya wanda batajin dadinsa sam dan haka amsarsama daga eh sai a'a.
MAMAN HANAN
[10/19, 12:55 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 35-36
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
Aysher taje dangin mahaifiyarta tare da Baffa usman a ranar ya juyo shi yabarota acan saidai mahaifiyarta batanan tana kano tana zana jarabawarta ta karshe dan kammala School of Nursing din datake.
Kwanan Aysher biyu a gurinsu tajuyo gida wani abin mamaki Aysher tatafi daniyyar sanar musu cewar itafa auren nan batasonshi amman saita kasa budar bakinta tafada musu sunrabu suna tsokanarta da cewar tunanin barin gida yasata tarame.
Sunyi sallama tare da cemata saisunxo biki kakarta tahado mata guzurin Tsumi da daka da gumba bayan wadanda tabata tadinga sha acan wanda kanwar mahaifiyar Aysher ce ta taho dasu daga yobe dan abinda take siyarwa kenan a yola.
Aysher takoma gida tatarar anyi musu sabon fenti agidansu tare da wasu dan gyare gyare abin gwanin sha'awa yadikko tarage takurama Aysher sosai dan har yar aiki tasa aka dauko take taimaka masu.
Shirye-shiryen biki ya kankama randa Aysher tadawo a washer garin ranar za'akawo kayan lefenta Gida maikyau Hon.mahmoud yakama musu anan yola ina za'ayima Aysher jere dan zata fara xama a yola kafin tagama xana jarrabawarta sukoma abj gaba daya lokacin angama zabe.
Awannan ranar Aysher tashi tayi kamar mara lafiya da sassafe ta tafi gidansu Fatima bisa al'ada ba'akawo kayan aure amarya tana gida.
Tunda taje gidansu fatima kuka taketayi Fatima tana bata hakuri tare da lallashinta cewar tayi hakuri haka Allah ya rubuta ba Ahmad bane mijinta Mahmoud ne.
Cikin kuka Aysher tace Fatima inason AHMAD bantaba son wani mutum kamar yadda nakesonshi ba akansa nafara soyayya kuma daga kansa na rufe kofa zan auri Mahmoud ne bawai dan inasonshiba.
Banason Mahmoud narasa kuma bazan iya gujema aurensa ba
Banda wanda zan iya fadawa babban tashin hankalina shina haryau nakasa sanar da Ahmad abinda akeciki ina gudun kar Ahmad yace na yaudaresa.
Kawata baffa akwanaki yana tambayata labarin Ahmad ina fadamasa muna waya sosai dashi amman tunda maganar auren nan yataso baffa yadainamin maganar ina ganin kamar ancanjamin baffa nane Fatima kamar ba baffa na danasani ba a baya.
Banason auren nan kuma bana kinsa bansan meke faruwa ba.
Addua zakiyitayi Aysher nace kidinga addua cikin dare kina tashi kuwa?
Bana iyawa fatima kasawa nakeyi koda nayi niyyar tashi sainaji kamar an daure ni ne saina kasa tashi.
Haka zaki daure shaidan ne ki dage ki maida hankali zaki samu saukin kuncin da kikeji a cikin ranki.
Nagode kawata awannan ranar Aysher sai dare ta fatima tarakata gida Innar fatima tazo tanata basu labarin yawan kayan auren Aysher tare dayi mata adduar zaman lafiya.
Kaya sunyi kyau antsayar da ranar aure sati uku masu zuwa.
Koda Aysher takoma gida daman da alwalarta datayi tun agidansu fatima dan haka dakinta sukashiga suka zauna fatima tanata bata baki tare da kara kwantar mata da hankali.
Suna cikin wannan hali kiran Ahmad yashigo wayar Aysher wanda haryanzu a vibration yake tuntana tsorata idan tajishi a jikinta harta saba yanzu.
Dasauri tadauka tare da sallama kawai saita fara yimasa kuka nan da nan Ahmad ya rikice yana tambayarta lafiya meya sameta.
Itadai takasa bashi amsa sai sheshshekar kuka takeyi
Daga karshe takatse wayar dan batasan abinda zata ce masa ba.
Sake kira yayi dan yaji ko lafiya duk hankalinsa ya dugunzuma Fatima ce wannan karon Allah yabata ikon daukar wayar dan Aysher kuka taketayi.
Sallama fatima tayi kafin tace"Ahmad kawartace fatima ina wuni"
"Lafiya meyake faruwane dan Allah kiyi gaggawar sanar dani hankalina yatashi"
Akwai matsala Ahmad Aysher takasa fada makane aure za'amata saura........
What......innalillahi wa'inna ilaihi rajiun aure kuma dawaye nan da yaushe kikace na mutu nikam Aysher tayaudareni....
Balaifinta bane Ahmad kusan auren dole za'ayimata da Mahmoud Sharrin kishiyar mamanta ne.........
Inji ubanwaye lallai yau saina goge miki wannan shegen bakin naki keda ubanwaye kike waya kikekai sunana munafuka?
Yadikko ko ce kwatsam tashigo dakin batare da tayi sallama ba yan uwantane sukace tazo ta kira Aysher taga kayan aurenta acire wanda za'akai dinki dan fitar biki toh tana zuwa dakin taji abinda fatima take cewa.
Wayar hannun fatima ta kwace ta makata da kasa atake wayar ta ragargaje alamar bazatayi sauran wani amfani ba.
Yadikko tarufe fatima da duka tare da kwalawa yan uwanta kira wai Fatima tayimata sharri kuma tanason ta lalata auren Aysher........
[10/19, 12:55 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 35-36
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
Aysher taje dangin mahaifiyarta tare da Baffa usman a ranar ya juyo shi yabarota acan saidai mahaifiyarta batanan tana kano tana zana jarabawarta ta karshe dan kammala School of Nursing din datake.
Kwanan Aysher biyu a gurinsu tajuyo gida wani abin mamaki Aysher tatafi daniyyar sanar musu cewar itafa auren nan batasonshi amman saita kasa budar bakinta tafada musu sunrabu suna tsokanarta da cewar tunanin barin gida yasata tarame.
Sunyi sallama tare da cemata saisunxo biki kakarta tahado mata guzurin Tsumi da daka da gumba bayan wadanda tabata tadinga sha acan wanda kanwar mahaifiyar Aysher ce ta taho dasu daga yobe dan abinda take siyarwa kenan a yola.
Aysher takoma gida tatarar anyi musu sabon fenti agidansu tare da wasu dan gyare gyare abin gwanin sha'awa yadikko tarage takurama Aysher sosai dan har yar aiki tasa aka dauko take taimaka masu.
Shirye-shiryen biki ya kankama randa Aysher tadawo a washer garin ranar za'akawo kayan lefenta Gida maikyau Hon.mahmoud yakama musu anan yola ina za'ayima Aysher jere dan zata fara xama a yola kafin tagama xana jarrabawarta sukoma abj gaba daya lokacin angama zabe.
Awannan ranar Aysher tashi tayi kamar mara lafiya da sassafe ta tafi gidansu Fatima bisa al'ada ba'akawo kayan aure amarya tana gida.
Tunda taje gidansu fatima kuka taketayi Fatima tana bata hakuri tare da lallashinta cewar tayi hakuri haka Allah ya rubuta ba Ahmad bane mijinta Mahmoud ne.
Komawa daki tayi tadauki hijab tasaka tafita.
Hon.Mahmoud tagani jingine jikin taxi din daya taho dashi daga airport haka kawai taji bazata iya masa rashin da'a ba dan haka tafara gaidashi ya amsa yana washe baki dan tunda yake zuwa shi kadai baitaba ganin ranar da Aysher ta gaisheshi ba sai yau.
Surutu yayita mata itadai bata bashi amsa yayi mata maganar turo manya nanmadai shiru Aysher tayi masa amman takasa bude bakinta tace masa batasonshi.
Ahaka suka gama Hiran sukayi sallama.
Shidai Hankalin Hon.Mahmoud rabi yakwanta rabi kuma yana tunanin inda zaisa a nemo masa Nura yakamashi yaboye bayaso yatona masa asiri dan yadda yake ganin yafara shawo kan Aysher da mahaifinta bazaiso wani abu yazo yagifta tsakani wanda har zaizamo cikan ga lamari aurensu ba.
Kafin Baffa Usman yakoma lagos saida Hon.Mahmoud yaturo magabatansa aka tsayar da maganar aure wata biyu masu zuwa amman amarya bazata tare ba sai bayan tazana jarabawarta ta kammala sakandire da wannan yarjejeniyar aka rabu.
Zuciyar Yadikko fari tasss saboda bakaramin kudi take cafka daga gurin Honourable ba
Aysher takasa sanarma da Ahmad abinda akeciki kamar an daure mata baki tasa sanarma da Mudansir ma itadai gata nanne kawai bawai auren takesoba amman takasa musu akan lamarin auren ita kanta kawarta fatima data fara bama Aysher shawara akan karta amince Aysher cewa tayi dole zata hakura tayima mahaifinta biyayya.
Wannan abinda tace shine yarufema fatima baki amman jikinta yabata duk yadda akayi ba banza ba Baffa Usman Da Aysher suka amince da maganar auren nan.
Hakika fatima tana tausayama Ahmad da akwai yadda zatayi ta sanar masa da tayi to bayadda zatayi saidai ta tayasu addua.
Kayan Aysher datake kawowa gidansu ajiya yana dakin Maman Fatima a drower dinta a kulle.
Mudansir ma yakwana biyu baizoba amman Ahmad ya shaidama Aysher cewar Mudansir din yana kano sunsamu hutu ne mai dan tsawo.
Nura zuwansa uku yola yana bincikar inda Ahmad yake a boye amman duk iya bincikensa a anguwarsu Aysher yakasa samun inda yake danshi a tunaninsa Ahmad dan yola ne.
Hankalinsa yatashi daya samu labarin cewar mahaifin Aysher yabama Hon.Mahmoud auren Aysher inda wani amintacce acikin yaran Hon.Mahmoud din yake kawoma nura duk wasu informations daya danganci auren dan Nura yanayi masa sallama mai tsoka.
Haka zalika yaron shine yake sanar da Nura inda yakamata yadinga shiga a abj dan gudun fadawa tarkon yaran Honourable dan Nura yana shiga abj sosai bawai yafasa shiga bane Allah ne baisa sun ganshi sunkamashi ba.
[10/18, 10:15 PM] Zeetty: 🍒🍒🍒🍒🍒
Komai da lokaci Biki ana maganar saura wata daya dan haka nan da kwana uku za'akawo kayan aure daga Gombe asalin Garinsu Hon.Mahmoud kenan inda zaifito takarar dan majalisar Gombe.
Kuma Har wannan lokacin Aysher takasa sanar da Ahmad kota budi baki zata sanar masa saita kasa saidai bayan sungama waya tayita kuka duk ta fige ta rame gefe guda ga masifar yadikkonta.
Fatima tarasa abinda yake damun kawarta dan haka tabata shawarar cewa takira Baffanta tace masa dan Allah yataimaka yabarta taje gurin dangin mahaifiyarta dantaje tayi musu sallama sannan taga mahaifiyarta wanda rabon data ganta tun tana primary 6 bazata mantaba Baffa yakaita tayi hutu kafin Common entrance exam dinsu yafito.
Taji dadin wannan shawarar ta fatima dan tabbas tana bukatar kebancewa.
Wayar fatima ta ara takira baffa dan ta haddace Number bayan yadauka ta gaisheshi sannan tafada masa cewar dan Allah yataimaka yabarta taje gurin dangin mamanta"
Yace"Kibari Aysher ina hanya yau zantaso zuwa Yola da yaddan Allah idan nazo zankaiki dakaina kigana da dangin mahaifiyarki har itama kisake ganinta idan tazo daga kano kinji"
Allah yakawoka lafiya.
Ameen Aysher.
Takatse wayar tare da bama Fatima labarin yadda sukayi.
Fatima tace" Aysher kidage da addua dan Allah kidinga farkawa cikin dare kina kaiwa ubangiji kukanki hakika Allah Al-musauwiru ne zaiyaye miki duk wani kunci dayake cikin zuciyarki"
Nagode Fatima ina Alfahari dasamu kawa guda daya tamkar da dubu kamarki ubangiji yabarmu tare.
Haryau yadikko batasan Aysher tanada wayaba kuma Hon.mahmoud yabata waya taki amfani dashi tace batason rike waya.
Danhaka shima a wayar yadikko yake kiranta bayajin ko kunya yadinga mata hiran soyayya wanda batajin dadinsa sam dan haka amsarsama daga eh sai a'a.
MAMAN HANAN
[10/19, 12:55 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 35-36
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
Aysher taje dangin mahaifiyarta tare da Baffa usman a ranar ya juyo shi yabarota acan saidai mahaifiyarta batanan tana kano tana zana jarabawarta ta karshe dan kammala School of Nursing din datake.
Kwanan Aysher biyu a gurinsu tajuyo gida wani abin mamaki Aysher tatafi daniyyar sanar musu cewar itafa auren nan batasonshi amman saita kasa budar bakinta tafada musu sunrabu suna tsokanarta da cewar tunanin barin gida yasata tarame.
Sunyi sallama tare da cemata saisunxo biki kakarta tahado mata guzurin Tsumi da daka da gumba bayan wadanda tabata tadinga sha acan wanda kanwar mahaifiyar Aysher ce ta taho dasu daga yobe dan abinda take siyarwa kenan a yola.
Aysher takoma gida tatarar anyi musu sabon fenti agidansu tare da wasu dan gyare gyare abin gwanin sha'awa yadikko tarage takurama Aysher sosai dan har yar aiki tasa aka dauko take taimaka masu.
Shirye-shiryen biki ya kankama randa Aysher tadawo a washer garin ranar za'akawo kayan lefenta Gida maikyau Hon.mahmoud yakama musu anan yola ina za'ayima Aysher jere dan zata fara xama a yola kafin tagama xana jarrabawarta sukoma abj gaba daya lokacin angama zabe.
Awannan ranar Aysher tashi tayi kamar mara lafiya da sassafe ta tafi gidansu Fatima bisa al'ada ba'akawo kayan aure amarya tana gida.
Tunda taje gidansu fatima kuka taketayi Fatima tana bata hakuri tare da lallashinta cewar tayi hakuri haka Allah ya rubuta ba Ahmad bane mijinta Mahmoud ne.
Cikin kuka Aysher tace Fatima inason AHMAD bantaba son wani mutum kamar yadda nakesonshi ba akansa nafara soyayya kuma daga kansa na rufe kofa zan auri Mahmoud ne bawai dan inasonshiba.
Banason Mahmoud narasa kuma bazan iya gujema aurensa ba
Banda wanda zan iya fadawa babban tashin hankalina shina haryau nakasa sanar da Ahmad abinda akeciki ina gudun kar Ahmad yace na yaudaresa.
Kawata baffa akwanaki yana tambayata labarin Ahmad ina fadamasa muna waya sosai dashi amman tunda maganar auren nan yataso baffa yadainamin maganar ina ganin kamar ancanjamin baffa nane Fatima kamar ba baffa na danasani ba a baya.
Banason auren nan kuma bana kinsa bansan meke faruwa ba.
Addua zakiyitayi Aysher nace kidinga addua cikin dare kina tashi kuwa?
Bana iyawa fatima kasawa nakeyi koda nayi niyyar tashi sainaji kamar an daure ni ne saina kasa tashi.
Haka zaki daure shaidan ne ki dage ki maida hankali zaki samu saukin kuncin da kikeji a cikin ranki.
Nagode kawata awannan ranar Aysher sai dare ta fatima tarakata gida Innar fatima tazo tanata basu labarin yawan kayan auren Aysher tare dayi mata adduar zaman lafiya.
Kaya sunyi kyau antsayar da ranar aure sati uku masu zuwa.
Koda Aysher takoma gida daman da alwalarta datayi tun agidansu fatima dan haka dakinta sukashiga suka zauna fatima tanata bata baki tare da kara kwantar mata da hankali.
Suna cikin wannan hali kiran Ahmad yashigo wayar Aysher wanda haryanzu a vibration yake tuntana tsorata idan tajishi a jikinta harta saba yanzu.
Dasauri tadauka tare da sallama kawai saita fara yimasa kuka nan da nan Ahmad ya rikice yana tambayarta lafiya meya sameta.
Itadai takasa bashi amsa sai sheshshekar kuka takeyi
Daga karshe takatse wayar dan batasan abinda zata ce masa ba.
Sake kira yayi dan yaji ko lafiya duk hankalinsa ya dugunzuma Fatima ce wannan karon Allah yabata ikon daukar wayar dan Aysher kuka taketayi.
Sallama fatima tayi kafin tace"Ahmad kawartace fatima ina wuni"
"Lafiya meyake faruwane dan Allah kiyi gaggawar sanar dani hankalina yatashi"
Akwai matsala Ahmad Aysher takasa fada makane aure za'amata saura........
What......innalillahi wa'inna ilaihi rajiun aure kuma dawaye nan da yaushe kikace na mutu nikam Aysher tayaudareni....
Balaifinta bane Ahmad kusan auren dole za'ayimata da Mahmoud Sharrin kishiyar mamanta ne.........
Inji ubanwaye lallai yau saina goge miki wannan shegen bakin naki keda ubanwaye kike waya kikekai sunana munafuka?
Yadikko ko ce kwatsam tashigo dakin batare da tayi sallama ba yan uwantane sukace tazo ta kira Aysher taga kayan aurenta acire wanda za'akai dinki dan fitar biki toh tana zuwa dakin taji abinda fatima take cewa.
Wayar hannun fatima ta kwace ta makata da kasa atake wayar ta ragargaje alamar bazatayi sauran wani amfani ba.
Yadikko tarufe fatima da duka tare da kwalawa yan uwanta kira wai Fatima tayimata sharri kuma tanason ta lalata auren Aysher........
[10/19, 12:55 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 35-36
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
Aysher taje dangin mahaifiyarta tare da Baffa usman a ranar ya juyo shi yabarota acan saidai mahaifiyarta batanan tana kano tana zana jarabawarta ta karshe dan kammala School of Nursing din datake.
Kwanan Aysher biyu a gurinsu tajuyo gida wani abin mamaki Aysher tatafi daniyyar sanar musu cewar itafa auren nan batasonshi amman saita kasa budar bakinta tafada musu sunrabu suna tsokanarta da cewar tunanin barin gida yasata tarame.
Sunyi sallama tare da cemata saisunxo biki kakarta tahado mata guzurin Tsumi da daka da gumba bayan wadanda tabata tadinga sha acan wanda kanwar mahaifiyar Aysher ce ta taho dasu daga yobe dan abinda take siyarwa kenan a yola.
Aysher takoma gida tatarar anyi musu sabon fenti agidansu tare da wasu dan gyare gyare abin gwanin sha'awa yadikko tarage takurama Aysher sosai dan har yar aiki tasa aka dauko take taimaka masu.
Shirye-shiryen biki ya kankama randa Aysher tadawo a washer garin ranar za'akawo kayan lefenta Gida maikyau Hon.mahmoud yakama musu anan yola ina za'ayima Aysher jere dan zata fara xama a yola kafin tagama xana jarrabawarta sukoma abj gaba daya lokacin angama zabe.
Awannan ranar Aysher tashi tayi kamar mara lafiya da sassafe ta tafi gidansu Fatima bisa al'ada ba'akawo kayan aure amarya tana gida.
Tunda taje gidansu fatima kuka taketayi Fatima tana bata hakuri tare da lallashinta cewar tayi hakuri haka Allah ya rubuta ba Ahmad bane mijinta Mahmoud ne.