Sashe 2
Zubar Hawaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_Mudansir abokin Ahmad ne na sosai a shekaruma zasu iya zama sa'annin juna tundaga secondry school suke tare har zuwa jami'a a ghana halinsu d'aya ne shisa suke abota sosai course din kowa daban Mudansir yakaranci engineering sa6anin Ahmad dayakaranci medicine_
Suna isa Majalisar tasu suka bama juna hannu aka gaggaisa gaisuwa irinta manyan yara Ahmad yana zama yajawo shisha yafara zuk'a tare da fad'in yau shishar nan babu flavour masu dad'i waye ya had'ata ne?
Harun ne yabashi amsa da cewa waye kuwa idan ba Farouq ba
Ahmad ya gyad'a kansa tare da lumshe idanuwansa kafin yace "Lads guess what we gonna missed u zamu wuce yola jibi muje mu karasa lalacewa acan nida Mudansir"
Dasauri sauran abokan sukace cikin hadin baki "Kaii zamuyi missing dinku nawan but bakomai ai ana tare"
Mudan cikin bacin rai yakalli Ahmad yace"Waikai bazaka rage bulbulawa cikinka wannan hayakin ba Alhalin ka karanta kasan illarta nida ban karanta illarta ba ina nesa-nesa da ita saboda lafiyata amman kai wai mai zama likita kenan fa nan gaba ko"
Ahmad cikin halin ko'in kula yace"kaji mudan (Haka yake kiransa) da zancen banza tun a secondry school naso nafara wannan harkan ta makewa nabawa zuciyata hakuri saida natafi ghana toh inama ruwanka ne wai, nifa gwarani da son matana abakine bana zina kaikuma fa"
Kuma da kake cewa zan zama likita ni nafada maka zanyi aiki a karkashin wani toh bari kaji dama irin wannan damar nake nema muna zuwa yola zanfara sake wakokin danayi na Hiphop da sunan da nake amfani dashi a ghana zanyi amfani dashi anan wato A.A.Hameed sai muga karshen lalacewa"
Mudan dai baikara tanka masa ba saima tabar wiwi daya nada shima yafara bankawa cikinsa saboda ransa ya baci.
Da daddare Ahmad ya lafe batare da yanemi rakiyar mudan ba zuwa anguwar kabuga gurin wata 'yar kwai-kwai daya hadu da ita kwanaki 4 dasuka wuce dan yau yanaso suyi sallama da itane kuma yanaso yadebi kairatin jikinta yabarta da dala'ilu ma'ana yanso yadanyi romancing dinta na bankwana yana zuwa yakirata a waya tafito kai tsaye bayan motar tabude tashiga Ahmad yaja motar zuwa wata bishiya wanda gurin ba wada taccen haske ya ajiye motarsa a gurin batare daya bude gaban motarba taciki ya zagayo bakinsa dauke da cheewing ghum mai dadin kamshi yana zuwa ya rungumo budurwan tare da aika mata da kiss ta ko'ina nidai anan nabar binsu nafito _Inamaijan hankalin "yan uwana mata dagaske karki yadda kisake jiki agurin namiji kafin aure koda ace auren naki zaiyi Allah kayi mana tsari da samarin shaho ko 'yan shan minti_
Sun dade ahaka kafin Ahmad yasaketa bayan ya tabbatar yasamu nutsuwa daga gurinta yakalleta yana maida numfashi dakyar yace" Feedo Jibi zantafi yola karatu but zan nemoki awaya idan takama kizo sai kizo ma kinji"
Idon feedo a lumshe tabudesu dakyar tana cewa"Nikam gaskiya A.A.Hameed nagaji kai kullum bazakayi sex ba saidai romancing kabarni a wahalce nikam zandena sake maka jikina gaskiya"
Ahmad yadaure fuska yana fadin"Sau nawa zan fadamiki bana zina toh bazanyi ba ina neman tsari da kusantarta nifa duk lalacewata bankai nan ba kuma saida nafada miki tun farkon fara mu'amalarmu idan hakan bai mikiba sai na manta dake idan naje yolan'
Cikin sauri feedo tace "Haba nawan inajin dadin harka dakai a hakan ma balaifi inajiranka zan tsumayi kiranka awaya pls karkamanta da alkawarinmu na aure"
Ahmad yace"Bakomai muje nasaukeki a gida ga 50k kikashe ki kara kayan make up dasauri feedo takarbi kudin yaja motar suka tafi ko godiya batayi masa ba sai.
[10/9, 1:18 PM] Maman Hanan: 🍒🍒🍒🍒🍒
Fatima ce tayi sallama gidansu Aysher taji shiru ba'a amsaba kaitsaye dakin Aysher tadosa ta tarar aysher tana sallah dan haka cikin fulatanci fatima tace"Na nema ma'ajulaino la'asar ne (daman kina sallar la'asar ne)
Aysher da tayi sallama daman raka'ar karshe takeyi takalli Fatima tareda murmushi tace cikin hausa" eh fatima sallah nayi yanzu nadawo daga gidan innawuro yadikko kuwa tafita suna"
Cikin tausayawa fatima tace"Noi kugal (ya aiki) gaskiya yakamata kifadawa Baffa wannan azabar datake gana miki aradu abin yayi yawa yanzufa aikin gidan nan zaki fara tunda kingama na gidan inna wuro ko"
Aysher tace "eh mana"
Fatima tace" toh idan baffa yadawo yakukeyi kina zuwa gidan aikin kuwa"
Fatima tace "eh ina zuwa amman yadikko tace masa wai koyon dinki nake zuwa"
Fatima ta gyada kai kafintace bakomai akwai Allah yar uwa.
Aysher tace A hefta fatima (kina ganewa fatima)
Taso muje masa miki hannu mugama da wuri kirakani waje mardiyya tela nakarbo dinkin innata.
Babu musu Aysher tamike suka fara aikace-aikacen gidan nan da nan gidan yayi fes dashi.
Bayan sungama aikin tsaf aysher taleka lokacin yadikko ta tashi tace mata zata raka fatima gidan dinki yadikko tace kingama aikinki duka
Aysher tace 'Eh nagama yadikko"
Tace kuyi sauri kudawo kizo kidaura mana abincin dare.
Ahanzarce Aysher tafice tasamu fatima suka tafi
Sunzo giftawa dai-dai wata majalisar samari sukaji ankira sunan aysher basu juyo ba suka cigaba da tafiyarsu dan sunsan mai kiran bakowa bane face Ubaidullah wanda yanace yanason Aysher
Dasauri yabiyo bayansu harya cin masu fad'i yake haba boddo (kyakkyawa) yaufa nadawo nazo gurinnan nazauna saboda tsumayin zuwanki amman ko saurarata bakiyi ba
Aysher takalleshi tace"Ubaid kayi hakuri nace maka banda lokacin soyayya karatu zanyi dan Allah kabarmu haka kar asamu wani yaje ya fadawa yadikko dukana zatayi
Tana gama fad'in haka tasakai suka cigaba da tafiya ita da fatima sukabar Ubaid a tsaye cikin sanyin jiki.
MAMAN HANAN
[10/10, 7:56 AM] Zeetty: [10/9, 9:23 PM] Maman Hanan: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 5-6
TUNASARWA
*Nadaina turama kowa novel dina ta private idan har naga kana cikin group din danake posting bazan turo maka novels dina ta private ba saidai idan sabon zuwane saboda wani dalili dafatan bazakuji haushi naba*
_Dis page is didected to U Little Ⓜinate thanks for ur support Allah bar zumunci_
_Maman Ashraf inajin dadin yadda kike son novel dina da Nabeelan skt maman afnan Allah bar zumunci_
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP
Ahmad sunsauka lafiya a garin yola bisa jagorancin mahaifinsa kaitsaye makarantar suka wuce ba'a hostel Ahmad zai zauna ba dan haka suka wuce anguwar DAMARE gidan Alh.Lawan yayan matar Alh.Aliyu wato mahaifiyar Ahmad
Alh.Lawan yakarbesu cikin farinciki daman sungama magana tunkafin zuwansa dan haka yasa aka gyarama Ahmad daki a boys quarters ciki da falo ne da toilet harda kitchen karami a ciki.
Karfe 4 Alh.Aliyu yajuya zuwa kano dan flight suka biyo kuma a jirgin zaikoma dan haka suka rabu da d'an nasa bayan yakara masa wasu nasiha bayan wanda yamasa a gida sannan suka rabu bayan ya cika masa account d'insa da kud'i.
Allah- Allah Ahmad yakeyi mahaifinsa yatafi dan haka daga airport dasukayi masa rakiya shida Alh.lawan yacema Alh.Lawan zaije school yaduba wasu abubuwa batare da Alh.Lawan yayi wani dogon tunaniba yasauke Ahmad dan yasan yola ba bakuwarsa bace.
Ahmad yana sauka wayar Mudan yakira yana dauka yace"shegen kasa ka'iso ne"
Mudan yace"Shengen sama gani nan a Apti har ankamamin hostel kaifa?
Ahmad yace"Kai tsohona yaki yadda da Hostel d'innan yakaini gidan yayan momcy but tunda kana ciki ai anatare ba abinda zai ragu nawan ganinan shigowa"
Mudan yace "Toh saika shigo nawan"
Washe garin randa Ahmad yadiro a yola wato ranar daya fara zuwa makaranta a ranar 'yan mata sukasan da zuwan A.A.Hameed saboda iya daukar wankansa gashi kyakyawane na gaske bakine amman bakinsa maikyau ne.
Motar da Alh.lawan ya mallaka masa sabuwa ce kirar BMW da ita yafara zuwa kansa sanye da facing cap wuyansa kuwa yasha sarka kamar mace hanunsa ma dauke yake da wani sarka duk na irin samari 'yan bana bakwai.
Tafiya yake yana watsa hannuwa irin yadda manyan guys sukeyi.
Balaifi yana maida hankali sosai a karatun dan koba komai yanaso yasamu result maikyau dan ya fitar da mahaifinsa kunya a matsayinsa na babba a gurinsa.
Gefe guda kuma yanata shirye shiryen zuwa studio dan fitar da wata sabuwar wakarsa na Hiphop dazaiyi.
Mudan yayi kokarin yahana Ahmad Amman sanin cewar Ahmad yanada kafiya indai yace zaiyi abu bawanda ya isa ya hanashi shiyasa yayi masa shiru .
*************
Aysher anata shirye shiryen sauka Innawuro tasata tadauki hoto takai mata zatayi mata sticer.
Da yamma bayan la'asar fatima tadawo daga gidan Inna tazo ta gama aikin gida a gurguje taleka d'akin yadikko ta tarar da ita suna hira da kawarta Yarbingel ta gaishe da yarbingel din kafin ta dubi yadikko tace"Yadikko Midillai jangirde (zantafi islamiyya)
Yadikko cikin fada tafara fadin" Nashiga uku ni jikan musa inace nahanaki yimin fulatanci amman dan tsabar munafurci bazaki daina ba toh daga yau naga kinsake yimin magana da fulatanci aradun Allah saina gicciyeki da kokara fice kibani guri saura kwana 3 ayi saukar kowama yahuta"
Dagudu Aysher taba gidan dan gani takeyi kamar yadikko xata iya kai mata bugu.
Yarbingel takalli yadikko tace shawarar dana baki da ita zakiyi amfani bari idan zankoma zanzo nakarbi hoton a sakata cikin hotunan yan matan daxan tafi dashi abuja.
[10/9, 9:54 PM] Maman Hanan: 🍒🍒🍒🍒🍒
Ahmad yana zaune a falon innawuro suna taba hira yau asabar ba aiki.
Alh lawan yana zaune suna kallo gefe guda suna taba hiran saukar su Aysher da za'a gabatar gobe a makarantar NURUL HUDA
Alh.lawan ne yace zan bata gudunmawa sosai kuwa dan yarinyar tanada kokari bansan maiyasa aka turota aiki gidan nan ba dan mahaifinta naga yanada rufin asiri dai-dai gwargwado
Inna wuro tace kasani ko sunada wata matsala ta cikin gidan Alhaji.
Alh.lawan yace hakane kuma amman ina sha'war dabi'unta shisa ko kin bar yaran nan a gurinta hankalina baya tashi sam nasan yarinyace mai amana gata da halin manya.
Ahmad dayake jin hirarsu jin yadda ake yabonta yayi tsagal yana cewa a ina take Baffa
Innawuro tace nan gabanmu kadan gidansu yake gobe ne saukar karatunta ai duk zamuje tunda ba makaranta kaga hoton sticer dana buga mata kalleta kaganta kyakkyawa da ita takarasa fada tare da bama babban yarta Nafisa wayar tamikawa Ahmad.
Dammm kirjin Ahmad yabuga yayinda idanuwansa suka sauka akan wannan fuska ma'abociyar kyau da Haiba yadade yana kallon hoton kafin yakalli inna wanda hankalinta yake kan Tv yace"inna nima kibani guda d'aya zansa a bayan wayata"
Suna isa Majalisar tasu suka bama juna hannu aka gaggaisa gaisuwa irinta manyan yara Ahmad yana zama yajawo shisha yafara zuk'a tare da fad'in yau shishar nan babu flavour masu dad'i waye ya had'ata ne?
Harun ne yabashi amsa da cewa waye kuwa idan ba Farouq ba
Ahmad ya gyad'a kansa tare da lumshe idanuwansa kafin yace "Lads guess what we gonna missed u zamu wuce yola jibi muje mu karasa lalacewa acan nida Mudansir"
Dasauri sauran abokan sukace cikin hadin baki "Kaii zamuyi missing dinku nawan but bakomai ai ana tare"
Mudan cikin bacin rai yakalli Ahmad yace"Waikai bazaka rage bulbulawa cikinka wannan hayakin ba Alhalin ka karanta kasan illarta nida ban karanta illarta ba ina nesa-nesa da ita saboda lafiyata amman kai wai mai zama likita kenan fa nan gaba ko"
Ahmad cikin halin ko'in kula yace"kaji mudan (Haka yake kiransa) da zancen banza tun a secondry school naso nafara wannan harkan ta makewa nabawa zuciyata hakuri saida natafi ghana toh inama ruwanka ne wai, nifa gwarani da son matana abakine bana zina kaikuma fa"
Kuma da kake cewa zan zama likita ni nafada maka zanyi aiki a karkashin wani toh bari kaji dama irin wannan damar nake nema muna zuwa yola zanfara sake wakokin danayi na Hiphop da sunan da nake amfani dashi a ghana zanyi amfani dashi anan wato A.A.Hameed sai muga karshen lalacewa"
Mudan dai baikara tanka masa ba saima tabar wiwi daya nada shima yafara bankawa cikinsa saboda ransa ya baci.
Da daddare Ahmad ya lafe batare da yanemi rakiyar mudan ba zuwa anguwar kabuga gurin wata 'yar kwai-kwai daya hadu da ita kwanaki 4 dasuka wuce dan yau yanaso suyi sallama da itane kuma yanaso yadebi kairatin jikinta yabarta da dala'ilu ma'ana yanso yadanyi romancing dinta na bankwana yana zuwa yakirata a waya tafito kai tsaye bayan motar tabude tashiga Ahmad yaja motar zuwa wata bishiya wanda gurin ba wada taccen haske ya ajiye motarsa a gurin batare daya bude gaban motarba taciki ya zagayo bakinsa dauke da cheewing ghum mai dadin kamshi yana zuwa ya rungumo budurwan tare da aika mata da kiss ta ko'ina nidai anan nabar binsu nafito _Inamaijan hankalin "yan uwana mata dagaske karki yadda kisake jiki agurin namiji kafin aure koda ace auren naki zaiyi Allah kayi mana tsari da samarin shaho ko 'yan shan minti_
Sun dade ahaka kafin Ahmad yasaketa bayan ya tabbatar yasamu nutsuwa daga gurinta yakalleta yana maida numfashi dakyar yace" Feedo Jibi zantafi yola karatu but zan nemoki awaya idan takama kizo sai kizo ma kinji"
Idon feedo a lumshe tabudesu dakyar tana cewa"Nikam gaskiya A.A.Hameed nagaji kai kullum bazakayi sex ba saidai romancing kabarni a wahalce nikam zandena sake maka jikina gaskiya"
Ahmad yadaure fuska yana fadin"Sau nawa zan fadamiki bana zina toh bazanyi ba ina neman tsari da kusantarta nifa duk lalacewata bankai nan ba kuma saida nafada miki tun farkon fara mu'amalarmu idan hakan bai mikiba sai na manta dake idan naje yolan'
Cikin sauri feedo tace "Haba nawan inajin dadin harka dakai a hakan ma balaifi inajiranka zan tsumayi kiranka awaya pls karkamanta da alkawarinmu na aure"
Ahmad yace"Bakomai muje nasaukeki a gida ga 50k kikashe ki kara kayan make up dasauri feedo takarbi kudin yaja motar suka tafi ko godiya batayi masa ba sai.
[10/9, 1:18 PM] Maman Hanan: 🍒🍒🍒🍒🍒
Fatima ce tayi sallama gidansu Aysher taji shiru ba'a amsaba kaitsaye dakin Aysher tadosa ta tarar aysher tana sallah dan haka cikin fulatanci fatima tace"Na nema ma'ajulaino la'asar ne (daman kina sallar la'asar ne)
Aysher da tayi sallama daman raka'ar karshe takeyi takalli Fatima tareda murmushi tace cikin hausa" eh fatima sallah nayi yanzu nadawo daga gidan innawuro yadikko kuwa tafita suna"
Cikin tausayawa fatima tace"Noi kugal (ya aiki) gaskiya yakamata kifadawa Baffa wannan azabar datake gana miki aradu abin yayi yawa yanzufa aikin gidan nan zaki fara tunda kingama na gidan inna wuro ko"
Aysher tace "eh mana"
Fatima tace" toh idan baffa yadawo yakukeyi kina zuwa gidan aikin kuwa"
Fatima tace "eh ina zuwa amman yadikko tace masa wai koyon dinki nake zuwa"
Fatima ta gyada kai kafintace bakomai akwai Allah yar uwa.
Aysher tace A hefta fatima (kina ganewa fatima)
Taso muje masa miki hannu mugama da wuri kirakani waje mardiyya tela nakarbo dinkin innata.
Babu musu Aysher tamike suka fara aikace-aikacen gidan nan da nan gidan yayi fes dashi.
Bayan sungama aikin tsaf aysher taleka lokacin yadikko ta tashi tace mata zata raka fatima gidan dinki yadikko tace kingama aikinki duka
Aysher tace 'Eh nagama yadikko"
Tace kuyi sauri kudawo kizo kidaura mana abincin dare.
Ahanzarce Aysher tafice tasamu fatima suka tafi
Sunzo giftawa dai-dai wata majalisar samari sukaji ankira sunan aysher basu juyo ba suka cigaba da tafiyarsu dan sunsan mai kiran bakowa bane face Ubaidullah wanda yanace yanason Aysher
Dasauri yabiyo bayansu harya cin masu fad'i yake haba boddo (kyakkyawa) yaufa nadawo nazo gurinnan nazauna saboda tsumayin zuwanki amman ko saurarata bakiyi ba
Aysher takalleshi tace"Ubaid kayi hakuri nace maka banda lokacin soyayya karatu zanyi dan Allah kabarmu haka kar asamu wani yaje ya fadawa yadikko dukana zatayi
Tana gama fad'in haka tasakai suka cigaba da tafiya ita da fatima sukabar Ubaid a tsaye cikin sanyin jiki.
MAMAN HANAN
[10/10, 7:56 AM] Zeetty: [10/9, 9:23 PM] Maman Hanan: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 5-6
TUNASARWA
*Nadaina turama kowa novel dina ta private idan har naga kana cikin group din danake posting bazan turo maka novels dina ta private ba saidai idan sabon zuwane saboda wani dalili dafatan bazakuji haushi naba*
_Dis page is didected to U Little Ⓜinate thanks for ur support Allah bar zumunci_
_Maman Ashraf inajin dadin yadda kike son novel dina da Nabeelan skt maman afnan Allah bar zumunci_
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA GROUP
Ahmad sunsauka lafiya a garin yola bisa jagorancin mahaifinsa kaitsaye makarantar suka wuce ba'a hostel Ahmad zai zauna ba dan haka suka wuce anguwar DAMARE gidan Alh.Lawan yayan matar Alh.Aliyu wato mahaifiyar Ahmad
Alh.Lawan yakarbesu cikin farinciki daman sungama magana tunkafin zuwansa dan haka yasa aka gyarama Ahmad daki a boys quarters ciki da falo ne da toilet harda kitchen karami a ciki.
Karfe 4 Alh.Aliyu yajuya zuwa kano dan flight suka biyo kuma a jirgin zaikoma dan haka suka rabu da d'an nasa bayan yakara masa wasu nasiha bayan wanda yamasa a gida sannan suka rabu bayan ya cika masa account d'insa da kud'i.
Allah- Allah Ahmad yakeyi mahaifinsa yatafi dan haka daga airport dasukayi masa rakiya shida Alh.lawan yacema Alh.Lawan zaije school yaduba wasu abubuwa batare da Alh.Lawan yayi wani dogon tunaniba yasauke Ahmad dan yasan yola ba bakuwarsa bace.
Ahmad yana sauka wayar Mudan yakira yana dauka yace"shegen kasa ka'iso ne"
Mudan yace"Shengen sama gani nan a Apti har ankamamin hostel kaifa?
Ahmad yace"Kai tsohona yaki yadda da Hostel d'innan yakaini gidan yayan momcy but tunda kana ciki ai anatare ba abinda zai ragu nawan ganinan shigowa"
Mudan yace "Toh saika shigo nawan"
Washe garin randa Ahmad yadiro a yola wato ranar daya fara zuwa makaranta a ranar 'yan mata sukasan da zuwan A.A.Hameed saboda iya daukar wankansa gashi kyakyawane na gaske bakine amman bakinsa maikyau ne.
Motar da Alh.lawan ya mallaka masa sabuwa ce kirar BMW da ita yafara zuwa kansa sanye da facing cap wuyansa kuwa yasha sarka kamar mace hanunsa ma dauke yake da wani sarka duk na irin samari 'yan bana bakwai.
Tafiya yake yana watsa hannuwa irin yadda manyan guys sukeyi.
Balaifi yana maida hankali sosai a karatun dan koba komai yanaso yasamu result maikyau dan ya fitar da mahaifinsa kunya a matsayinsa na babba a gurinsa.
Gefe guda kuma yanata shirye shiryen zuwa studio dan fitar da wata sabuwar wakarsa na Hiphop dazaiyi.
Mudan yayi kokarin yahana Ahmad Amman sanin cewar Ahmad yanada kafiya indai yace zaiyi abu bawanda ya isa ya hanashi shiyasa yayi masa shiru .
*************
Aysher anata shirye shiryen sauka Innawuro tasata tadauki hoto takai mata zatayi mata sticer.
Da yamma bayan la'asar fatima tadawo daga gidan Inna tazo ta gama aikin gida a gurguje taleka d'akin yadikko ta tarar da ita suna hira da kawarta Yarbingel ta gaishe da yarbingel din kafin ta dubi yadikko tace"Yadikko Midillai jangirde (zantafi islamiyya)
Yadikko cikin fada tafara fadin" Nashiga uku ni jikan musa inace nahanaki yimin fulatanci amman dan tsabar munafurci bazaki daina ba toh daga yau naga kinsake yimin magana da fulatanci aradun Allah saina gicciyeki da kokara fice kibani guri saura kwana 3 ayi saukar kowama yahuta"
Dagudu Aysher taba gidan dan gani takeyi kamar yadikko xata iya kai mata bugu.
Yarbingel takalli yadikko tace shawarar dana baki da ita zakiyi amfani bari idan zankoma zanzo nakarbi hoton a sakata cikin hotunan yan matan daxan tafi dashi abuja.
[10/9, 9:54 PM] Maman Hanan: 🍒🍒🍒🍒🍒
Ahmad yana zaune a falon innawuro suna taba hira yau asabar ba aiki.
Alh lawan yana zaune suna kallo gefe guda suna taba hiran saukar su Aysher da za'a gabatar gobe a makarantar NURUL HUDA
Alh.lawan ne yace zan bata gudunmawa sosai kuwa dan yarinyar tanada kokari bansan maiyasa aka turota aiki gidan nan ba dan mahaifinta naga yanada rufin asiri dai-dai gwargwado
Inna wuro tace kasani ko sunada wata matsala ta cikin gidan Alhaji.
Alh.lawan yace hakane kuma amman ina sha'war dabi'unta shisa ko kin bar yaran nan a gurinta hankalina baya tashi sam nasan yarinyace mai amana gata da halin manya.
Ahmad dayake jin hirarsu jin yadda ake yabonta yayi tsagal yana cewa a ina take Baffa
Innawuro tace nan gabanmu kadan gidansu yake gobe ne saukar karatunta ai duk zamuje tunda ba makaranta kaga hoton sticer dana buga mata kalleta kaganta kyakkyawa da ita takarasa fada tare da bama babban yarta Nafisa wayar tamikawa Ahmad.
Dammm kirjin Ahmad yabuga yayinda idanuwansa suka sauka akan wannan fuska ma'abociyar kyau da Haiba yadade yana kallon hoton kafin yakalli inna wanda hankalinta yake kan Tv yace"inna nima kibani guda d'aya zansa a bayan wayata"